LOKACI BAI KURE BA COMPLT BY M SHAKUR
LOKACI BAI KURE BA COMPLT BY M SHAKUR
✍🏻M SHAKUR
1
EPISODE
1️⃣ 1
TOM INA AMARE WAYANDA HARYAU BAKI TABA TASHIN KAN MEGIDA KIN BURGESA BA?🤭
INA KUMA UWARGIDAYE DA BASU IYA HARKAN ABUNBA BAKIDA CAPACITY 😀 HAJIYATA BAKI KAWO
LIGHT 💡 AKAN GADO??? TOH INA MUKU ALBISHIR DA BUDE SABON CLASS MAI SUNA COITUS JUNCTION
WATO MANHAJAR RAGADADA🎊
Yau asabar misalin karfe ukun rana take shigowa anguwan nasu dake nan extremely busy ga jama’a
makil aciki, dan unguwan anan wajen area kasuwa ne hakan yasa anguwan ma is extremely busy ana
sana’a ciki sosai, ga masu yan kwankwan ana buga bugen karfe, ga masu saida turame, ga masu saida
katakwaye, ga yan kwalta, some na shan taba, ga kanikawa suma na duba mashina, like unguwan is just
definition of ghetto area, tana tafiya zufa na keto mata sabida rana da akeyi ga sauri datake ganin yau
kaman akwai tashin hankali, dazata shigo layin taga ana hada taya da katako an taru ga fetur Allah sa
bawani abu za’a kumayi yau ba, karasawa tayi wani lungu haka tashiga ga gidaje awajen guda biyu yan
kananu suna facing juna, tsayawa tayi gaban daya daga cikin gidajen tai jimmmm ganin kwado a kofan
saita juya tashiga gidan dake facing nasu inda wata mata ke tsakar gidan tana ganinta tace “Likitoci an
dawo” idanu yarinyar tadan juya daman gasu manya manya farare tass kaman madara, duka duka
yarinyar bazata wuce 15yrs ba, tana sanye da kayan nurses farare da hijab karami fari, light caramel ne
kalan fatan ta dake dauke da gira mai yawa da cika baki sidik, gashin idanu ma haka bakake sosai ga
manya manyan fararen idanu kal kal kaman an wanke su da madara, tsakiyan baki kirin ga dogon hanci
da karamin bakinta mai dauke da pink lips masu bala’in kyau ka kallesu kaman ka taune sabida kyau,
goshinta da gashi sosai a kwance harda zufan datakeyi yasa suka kara kwanciya, kana ganin goshin kasan
tanada suma sosai, just last month tagana zana WAEC nata sai Baba yasata awani auxiliary nursing
program da akeyi asabar da lahadi a filin makarantan LEA wanda tafara zuwa ana koya musu basic things
haka dan baiso taita zaman banza agida wannan data zana jarabawa, Matar dake wanke shinkafa tace
“shiga dakina saman fridge Mamanki ta ijiye miki makulli, sunje dubiya chan teaching hospital a gabari
itada makotan mu hala sai yamma zasu dawo” gyadamata kai tayi tawuce ta shiga tadauko tafito daga
gidan ta tsaya tabude kofar gidansu tazare key tashiga dan zaure tafara wucewa kafin ta dage buhu
tashiga asalin tsakar gidan dayake a gyare ko’ina, gidan baida wani girman kirki kaman dai gidan data
shiga ne ta karbi key, wucewa tayi tabude kofar dakinsu ta shiga falon shima a gyare ga kujerun su na
leda bakake daya yayyage kana ganin soson but overall dai dakin tsaf tsaf, akwai dakuna biyu bayan
falon na biyun ta wuce ta bude ta shiga wata yar katifa ce irin ta yan boarding school akasa yar mitsila an
shimfida zanin gado mai kyau ajiki sai littatafai na boko a gefen gadon saiga kula yar karama saikuma
wardrobe babba a dakin wanda Mama bata dade da dawodashi nan dakin ba dukawa tayi daga wajen
tashiga kokarin cire kambas baki na kafanta na school taji hayaniya da ihu a unguwansu. “sai mun
kashesa! Aakashesa! A cinna masa taya! A konasa! Zamu gwadama gwamnati basu isa su rufemana
hanyar cin abincin mu ba! Hakanan kawai gabanta yafadi, a unguwan nan aka haifeta tagirma but haryau
tsoron unguwan nan take banda zuwa boko da islamiyya babu inda take zuwa, kullum cikin tashin
hankali ake a unguwan nan, ama mutum duka, a kona mutum da taya, a sassare mutum anan unguwan
ba abu mai wuya bane, yan sanda karan kansu sun gaji da yan unguwan dan sune constant customers
din police station, ihu da guje guje dataji anayi yasa bata jira takarasa cire dayan kambass dinba tamike
tafito falo so take taje ta kulle kofar gidansu wannan da Mama batanan Baba ma haka she’s scared, ta
tsani tashin hankali, tana kokarin daga labule falon kawai taji an shigo gidansu da wani irin gudun da
kawai tasan na tashin hankali ne kafin tamayi wani motsi kawai aka daga labule aka fado dakin tayi baya
zata fadi ta dafa kujera da sauri takalli gabanta a tsorace, wani mutumi ne dogo babba ne yana sanye da
wandon shadda dayakoma baki dan bamata tantance kalansu ba sabida yanda sukai baki, babu riga
jikinsa but ko’ina yayi baki kaman gawayi, hannunsa na haggu nawani irin tiriri kaman an dafa hannun a
wuta, fuskansa baki ko’ina ga jini dakebin goshinsa yana wani irin kaurin hayaki, kallonta yayi ganin
yanda yar yarinyar ta zaro idanu gabanta na faduwa bakinta na motsi kaman tana shirin ihu daidai kuma
suka farajin gudu wajajen gidan ana cewa “yashiga lungun nan, yashiga lungun nan” da sauri yasake
kallonta yadan daga hannayensa sama cikin muryan karfin hali that is a bit calm karya tsorata yar yarinya
yace “please help me!”.
[05/04, 9:57 am] +234 703 293 4950: 💫LOKACI BAI KURE BA💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE
2️⃣
TOM INA AMARE WAYANDA HARYAU BAKI TABA TASHIN KAN MEGIDA KIN BURGESA BA?🤭
INA KUMA UWARGIDAYE DA BASU IYA HARKAN ABUNBA BAKIDA CAPACITY 😀 HAJIYATA BAKI KAWO
LIGHT 💡 AKAN GADO??? TOH INA MUKU ALBISHIR DA BUDE SABON CLASS MAI SUNA COITUS JUNCTION
WATO MANHAJAR RAGADADA🎊
Dasauri yarinyar takara kwalalo idanu tana kallon bakin mutumin looking really really scared, cikin
zakakkiyar muryansa data dishashe sabida azaba yace “hide me please! Kasheni sukeso suyi!” Daidai an
buga kofar gidansu kofar yayi wani irin kara kaman an karyata ma hakan yasa da sauri ta juya tashiga
kalle kalle tagama rudewa batamasan mezatayi ba, idan taki taimakonsa aka kashesa itama tanada
hannu a kashe musulmi dan uwanta kuma wuta zata shiga, tabarsa tasan tsaf zasu kasheta rasa abinyi
tayi ta kallesa saikuma tayi hanyar dakinta tace “ka zo” dasauri yabita yana kallon ko’ina wardrobe da
Mama takawo mata dakin tabude wanda ba wani abune ciki ba tajuyo ta kallesa tace “shiga na boyeka
anan” gyadamata kai yayi yashige ta maida kofan da sauri tarufe daidai samarin da sunfi Allah kadai
yasan adadinsu sun fado falonsu, rawa jikinta yafara ganin suna tahowa zasu shigo dakin kuma bataso su
shigo zasu iya ganinsa sai kawai ta zare hijabinta ta yar akasa mutumin cikin wardrobe din na kallonta
tadan ramin wardrobe din, takai hannunta bayan riganta tashiga jan zip dinta kasa ahankali kadan kadan
gabansa na faduwa yace “wat is this girl trying to do” yaga wani black tabo mai girma a ta right side na
kafadanta daidai samarin na daga labulen dakin wani irin ihu ta tsala tareda dukawa da sauri tace
“Mamaaa!” Wanda ke kan gaba ya fizge labulen cikin muryan yan ta’adda yace “dalla gafarachan
Malamai ku koma baya bakuga yarinya na kokarin cire kaya bane kuke dage mata labule” dasauri ta
dauki hijab nata tasaka jikinta nawani irin rawa kaman tanajin fitsari kirjinta kaman zai tsage ganin
mutanen nan ba alkhairi bane, dan daban yajuyo ya kalleta ganin dukta tsorace yamata murmushi da
black lebensa na taba yace “yanzu kika dawo daga makaranta Feerahn Mama?”Gyadamai kai tayi dan
tasansa sarai dan makotansu ne ya gagari iyayensu, tace “eh Ya Anas” wani narkewa zuciyansa yayi
yasake washe baki yace “wani bai shigo gidan nan ba?” Girgizamai kai tayi ahankali tace “babu kowa
agidan yanzu nadawo na karbi makulli wajen Mama Uwale nabude gidan Mama wai sunje dubiya chan
gabari” juyawa yayi believing yarinyar yace “tohh sai ajuya bai shigo nan ba eh ya ne mu ware, yarinya
karama ce agidan kanwarmu Safeerah, Mamanta ma sunje dubiya, aware” samarin suka fara fita yajuyo
yakalleta tasauke kanta kasa gabanta har bugawa yake tsanagen tsoro yasake washe baki yace “karki
damu babu wanda zai kara shigowa karkiji tsoro babu wanda ya isa yatabaki a layin nan, bari muje
agaida Mama” gyadamai kai tayi ahankali gabanta na faduwa ya wuce gabanta sai faduwa yake bana
wasa ba takai kusan 5min ahaka sannan ta tashi tafito falonsu ko’ina yayi datti sun tattaka musu har
kujeru da takalma tawuce tafito ta taho zaure gabanta na faduwa taga neighbor nasu tace “kinga
Safeerah kulle kofa ki garkame sakata Allah ya tsaremu daga sherin mutanen nan kinga yanda suka
juyamin gida, wlh nagaji da unguwan nan ina dalili kullum cikin tashin hankali muke rufo kofarku nidai”
gyadamata kai tayi ta maida kofansu tarufe ahankali tasaka sakata na sama dana kasa sannan tajuyo har
lokacin kirjinta racing yake tashigo falonsu tamaida kofa tarufe tasaka sakata zata wuce sai kawai tayi
wajen dan karamin freezer su tabude taciro goron ruwa, tadauki rubber cup dake saman fridge din ta
tsiyaya ruwan sanyin a cup din tawuto tashiga dakinta tawuce wajen sip dinta tabude ahankali tadan
koma baya adan tsorace ta kallesa, ijiyan zuciya kawai yake saukewa yama kasa motsi sai hura iska yake
a hannunsa dake masa wani irin azaba, ahankali tamikamai ruwan da hannunta, juyowa yayi yakalleta
saiyasa hannu ya karbi ruwa ya tsaya kallon cup din saikuma yakai ruwan baki ya kwankwade within
seconds duktana tsaye tana kallonsa kana ganinta kaga matsoraciya yamika mata cup din yace
“karamin” karba tayi tajuya takoma falo tasake debo ruwan takawo mai ya karba ya kwankwade yabata
cup din, karba tayi tana kallonsa, ahankali tace “nabaka abinci”? Juyowa yayi yakalleta sai yakasa
magana sai kallonta daya tsaya yi hakan yasa Safeerah tajuya tawuce wajen gadonta dan karamin kulan
abinci ta da spoon dinta tadauka tajuyo tazo har wajen wardrohe din still kallonta yake tashiga bude
kulan da sauri ta duka ta ijiye marfin a kasa tasaka spoon sannan ta matso wajen ta mikamai, dafadukan
shinkafa ne na manja da baimaji sosai ba kana ganin abincin kasan struggling food ne wanda marasa
kudi talakawa ne suka dafa, yayi jim yana kallon abinci batare daya amsaba hakan yasa cikin sanyin
muryanta tace “dazafi kaci kanajin yunwa” Jaye idanunshi yayi daga abincin yakalli hannunsa yace “no
kici I’m not hungry! Kin dawo daga school, so eat” dukawa tayi ta dauki marfin flask din ta rufe ta ijiye a
gefe takara kallonsa hannunsa yake kallo ga bakinsa da gefen fuskansa jini, asanyayye Safeerah tace
“konaka suka soma yi da wuta?” Gyadamata kai yayi batare daya kalleta ba, murya chan kasa tace “Allah
sarki, Allah kadai keda ikon yin hukunci da wuta ba dan Adam ba, meka musu?” Batare daya kalleta ba
har lokacin yace “na kade wani achan express na kaisa asibiti aka basa magani shine nace ya gayamin
gidansu na kawosa ina zuwa kawai suka tareni and then this, is like kaman sun sanni is set up nazo kano
for wani government project ne!”
[05/04, 9:58 am] +234 703 293 4950: 💫ITS NEVER TOO LATE💫
✍🏻M SHAKUR
EPISODE
3️⃣
TOM INA AMARE WAYANDA HARYAU BAKI TABA TASHIN KAN MEGIDA KIN BURGESA BA?🤭
INA KUMA UWARGIDAYE DA BASU IYA HARKAN ABUNBA BAKIDA CAPACITY 😀 HAJIYATA BAKI KAWO
LIGHT 💡 AKAN GADO??? TOH INA MUKU ALBISHIR DA BUDE SABON CLASS MAI SUNA COITUS JUNCTION
WATO MANHAJAR RAGADADA🎊
Natsuwa Safeerah tayi tana kallonsa ya mugun bata tausayi, wani iri zuciyanta kemata irin inama ita
watace ko tanada wani karfi tayakesu, yan anguwan nan haka suke kaman ma dagangan suke zuwa titi
dan abugesu su samu nama ga hannunsa ya kone ga gefen fuskansa duk jini sai kawai taji kuka yazo
mata tadaura hannunta kan fuskanta tafashe da kuka ahankali tana tabe baki, awani irin hankali yajuyo
yakalleta jin sautin kuka why is she crying? Ya tambayi kansa, yana kokarin magana saiyaga ta jaye
hannayenta fuskanta gabaki daya ya jike da hawaye, cikin muryan kuka tace “kuma Allah saiya saka
maka azzalumai kawai, kayakuri kaji, akwai Allah, one day duk Allah zaiyi maganin su sun dauka sunfi
karfin kowa basusan cewa babu wanda yafi karfin Allah ba” takarasa maganan tana kallonsa another set
of hawaye na zubomata sai yakasa magana ma kawia ya tsaya yana kallonta, tashi tayi har lokacin goge
hawaye take yana kallonta tawuce tabude jakan school nata ta zazzage komi, tanada gauze, bandage,
spirit, hydrogen da auduga, kwasowa tayi tazo wajen wardrobe din tace “kafito” ahankali yafito
tanunamai kullin kayan wankinta dake wajen daure a zani zama yayi ahankali yana sauke ijiyan zuciya,
tajuya tafita daga dakin tadauko zuma tadawo tazo dan nesa dashi takallesa da idanunta da sunyi ja
sabida kukan datayi suka hada ido, hannunta tadaura a kirjinta tace “kagani farin uniform na nurses ne
ajikina ko, ina zuwa makarantan Nurse ban kware ba, zanyi jamb nashiga asalin nursing a university
abinda nakeso nazama kenan” tai wani murmushi daya bayyana dimples nata masu kyau da fararen
hakoranta, takallesa tace “ban kware ba but na iya abubuwa kadan amman zaka bari nasamaka magani
a haka?” Kallonta yayi na kusan 3secs sai murmushi takemasa hakoranta yan kanana kaman na children
saiya dauke kai baice komiba, dasauri tace “dan Allah ina ganinka ahaka kuka kake sani” tai wani rau da
fuska zata fashe da kuka kallonta yayi ganin hawaye yataru a idanun nata sai ya gyadamata kai kawai
alamun eh, da sauri tabude spirit da auduga ta dangwala ta dan taho dab dashi but saitaji gabanta na
fadi takasa komi sai wani firrr take da idanu yakalleta ganin takasa kana gani kasan bata tabayiba, ijiyan
zuciya ya fuzar ahankali yace “do it” yanuna mata gefen goshinsa dake jini, gyadamai kai tayi ta kai
hannunta dake rawa ta goge ciwon goshin ya runtse idanu da sauri sauri ta tsaya tace “dazafi ko sannu”
saita matso dab dashi tacigaba da goge blood din tana kallon black face nasa daya runtse idanu yanda
yabata tausayi yasa kawai saita huramai iskan bakinta a goshin wani irin bude idanu yayi yajuyo yace
“wat are you doing?” Kasa magana tayi tai fiki fiki da idanu yace “ki barshi banso” dasauri tace “yakuri
baram karaba wlh tausayi kabani naga kanajin zafi” akufule yace “namiki kala da abin tausayi?”
Girgizamai kai tayi sai ta turomai baki ta kwabe fuska zatai kuka dauke kai kawai yayi yace “cigaba”
dasauri tacigaba tai maza tagama ta manna bandage awajen sannan tazo wajen hannunsa takalla ya
kone sosai a hannun yama fara bororo, bala’in tausayi yabata, tasan kawai dan shi namiji ne yasa
yadaure amman a konaka haka da bala’in zafi gashi yayi bororo, sheshekan kuka dayaji yasa yajuyo da
fuskansa gently, yarinyar yaga ta tasa hannunsa agaba tana kallo tana kuka batare data taba hannun ba,
sai yayi shiru kawai yana kallonta sai kuka take tana gogewa da bayan hannu, calmly yace “ahaka zaki
zama Nurse?” Kaman jira take tafashe da kukan da kyau cikin kukan tace “banson naga anacin zalin
mutum, sabida sunga bakada karfi kai kadaine su sunada yawa saisu azabatar dakai haka, kaga nataba
konewa akafa” dawani irin sauri ta gyara zama ta daga kafar damanta tazare white sock na kafan da
sauri tanuna mai wata yar karaman tabo haka na kuna, kafanta very clean ga dogayen yatsu looking
damn beautiful dan akwai ragowan jan kunshi akansu tace “lokacin Mama na koyamin girki tace na
tafasa wake naje zan juya ruwan ya zubemin akafa saida nayi kwana bakwai ina kuka sabida zafi, kaiko
wuta fa suka samaka nasan kalan azaban wlh, is not fair sai Allah ya sakamaka” he’s in extreme pain da
maybe da wanine da yanzu yasume sau uku, but shirme da surutun this little girl is diverting attention
nasa, on a scale of 10 tasa he’s only feeling 4% azaba, ganin da gaske kukan take yasa gently yace “stop
crying and treat me Miss Nurse” washemai baki tayi tace “kaika fara kirana Nurse amman Nurse
Safeerah zakace, sunana Safeerah Shu’ibu idan na girma na bude asibiti na ai zaka dinga zuwa ina
dubaka ko, nine nurse dinku ko”? Gyadamata kai yayi kadan alamun eh, zuman ta dauka tace “dana
gama school danayi admitting naka ma ni, but bakomi zan gayama Mama yau nasami first patient”
tabude zumansu tashiga shafawa ahankali kai tsaye batare dataji wani tsorobae idanunsa a lumshe
amman hakanan yabude kadan yadan kalleta tana shafamai zuman hawaye na ciko mata a idanu, kasan
the thing is hurting her, saikuma ta turo baki irin na yara dake jin tausayin abu tasake fashewa da kuka
mara sauri, for the first time sai yayi murmushi dudda yanajin azaba yace “abinda aka koya muku a
school din kenan, kina treating patients kina kuka”? Dasauri ta kallesa saitakai bayan hannu ta goge
fuskanta tass tace “banso naga an zalinci wani, kaji proper hospital duk sai an cire skin dinnan, hannunka
zai zama mai tabo, kayakuri kaji”gyadamata kai yayi yamike tsaye dasauri ta mike tace “ina zaka?” “Zan
tafi” ya amsa batare daya kalleta ba dasauri ta shiga gabansa tana zaro idanu tace “suna nan ko’ina su
Anas Magu, dan Allah karkaje kabari Baba yadawo saiya fadi yanda za’ayi ya fitar dakai batare da an
ganeka ba” shiru yayi yace “aramin wayanki i lost mine” ahankali tace “banda waya Baba yace naci jamb
zai siyamin nafara university da waya” kallonta yayi sai yadan fuzar da iska kana ganinsa kasan yadamu
ganin haka yasa tace “naje gidansu Maman Uwale na aro maka?” Gyadamata kai yayi, ahankali tace “to
koma ka zauna” komawa yayi yazauna saita juya ta duka takarasa zare dayan takalmin kafanta tafita
yabita da kallo kafin yabi dakin da kallo, kusan 3min tayi tadawo gidan takara kulle kofansu sannan
tashigo dakin a kwance tagansa kaman baida lafiya yana ganinta da kyar yadago yamika mata hannu
tabasa wayan karba yayi yashiga saka wasu number yakai wayan kunnensa yace “ya sunan layin nan”
dasauri tace “yan kwalta bakın kasuwa karshen layi” magana taji yayi turenci ne but kuma kaman
numbers yake kira saikuma sunan layinsu daya kira yazare wayan a kunnensa yamika mata karba tayi
tajuya tawuce takai tadawo ganinsa kwance kaman baya numfashi yasa tayi wajen ta tsaya kansa tana
lekasa ganin baya motsi yasa ahankali tace “Yaya, Uncle, Malam, bawan Allah” but baiyi motsi ba kawai
saita fashe da kuka tace “nashiga uku shikenan sunja mutum ya mutu agidan mu, mezan ce? Mesan
gayama su Mama da Baba? Innalillahi? Na shiga uku ni Safeerah yazanyi?” Hawaye ya gangaro daga
idanunta ya diddiga akan fuskansa, bude idanunsa yayi ahankali ya kalleta da sauri ta dakatar da kukan
tace “na dauka ka mutu ne” cikin karfin hali dan bala’in rashin lafiya da zazzabi yakeji yace “haka aka
gayamuku ana mutuwa a school?” Zaro manya manyan idanunta dasukai jaaaa tayi ta kallesa batai
magana ba, murya chan kasa yace “kinci abinci?”
Girgizamai kai tayi ahankali yace “to dauka kici” murya chan kasa tana kallonsa tace “to katashi kazauna
banso ka mutu tsoro nakeji” shiru yayi saiya taso cikeda karfin hali ya zauna ganin she’s really scared
itakuma saita zauna anan gabansa kan tiles ta kallesa ganin yazauna da kyau yadan lumshe idanu yasa
tajawo kulan abincinta tabude ahankali tasa spoon, ciko spoon din tayi da kyau ta hangame baki tasa
abincin dasauri ya kalleta yana kara zaro idanu baitaba ganin loma haka ba, gabaki daya hankalinta
yakoma kan abincin dan shegen yunwa takeji tun kokon safe sake ciko cokali tayi takai bakinta tana jan
hanci saiya manta da zazzabin dayakeji ya tsaya kallonta, 7good spoons tayi ta cinye abincin dake kulan
tasss takai hannu cikin kulan tana tsince yan few rices dasuka rage takai baki kaman bata koshi ba yace
“kinajin yunwa haka why did u give me abincin ki?” Dasauri ta kalleshi tace “sabida bakada lafiya ni zan
iya hakura ai nasha koko kafin naje school, kuma nasai kosan rogon da hamsin din da Baba yabani kudin
mota nadawo da kafa, kafa kuma Mama tadawo zamuyi girki tare” ahankali yace “mesa bakihau mota
ba”? Murya chan kasa tace “yunwa nadingaji a school wlh” for the second time yayi murmushi ahankali,
dasauri tace “laaaa murmushi kayi? Fuskanka baki kirin ba’a ganewa” shiru yayi baice komiba ya lumshe
idanu, tayi shiru tana kallonshi ganin yana zufa saita juya da sauri tawuce gadonta tadauko mafici
tadawo tashiga fifitashi, bude idanu yayi kadan sabida sanyin dayaji kan hannunsa dake zugi zaiyi
magana sukaji jiniya da kukan motocin yan sanda ga sahun ana gudu ana watsewa dawani irin sauri ta
jingina da sip gabanta na faduwa sosai, yadan kalleta yace “are you scared”? Zaro manyan idanunta tayi
ta girgizamai kai tama kasa magana, chan taji ana diddirkowa ata kofar gidansu arude tace “tashi kashiga
wardrobe” buga kofar gidansu taji anyi arude tazabura tace “tashi ka shiga ciki bari naje nagani”.
✍🏻M SHAKUR
EPISODE
2️⃣
TOM INA AMARE WAYANDA HARYAU BAKI TABA TASHIN KAN MEGIDA KIN BURGESA BA?🤭
INA KUMA UWARGIDAYE DA BASU IYA HARKAN ABUNBA BAKIDA CAPACITY 😀 HAJIYATA BAKI KAWO
LIGHT 💡 AKAN GADO??? TOH INA MUKU ALBISHIR DA BUDE SABON CLASS MAI SUNA COITUS JUNCTION
WATO MANHAJAR RAGADADA🎊
Dasauri yarinyar takara kwalalo idanu tana kallon bakin mutumin looking really really scared, cikin
zakakkiyar muryansa data dishashe sabida azaba yace “hide me please! Kasheni sukeso suyi!” Daidai an
buga kofar gidansu kofar yayi wani irin kara kaman an karyata ma hakan yasa da sauri ta juya tashiga
kalle kalle tagama rudewa batamasan mezatayi ba, idan taki taimakonsa aka kashesa itama tanada
hannu a kashe musulmi dan uwanta kuma wuta zata shiga, tabarsa tasan tsaf zasu kasheta rasa abinyi
tayi ta kallesa saikuma tayi hanyar dakinta tace “ka zo” dasauri yabita yana kallon ko’ina wardrobe da
Mama takawo mata dakin tabude wanda ba wani abune ciki ba tajuyo ta kallesa tace “shiga na boyeka
anan” gyadamata kai yayi yashige ta maida kofan da sauri tarufe daidai samarin da sunfi Allah kadai
yasan adadinsu sun fado falonsu, rawa jikinta yafara ganin suna tahowa zasu shigo dakin kuma bataso su
shigo zasu iya ganinsa sai kawai ta zare hijabinta ta yar akasa mutumin cikin wardrobe din na kallonta
tadan ramin wardrobe din, takai hannunta bayan riganta tashiga jan zip dinta kasa ahankali kadan kadan
gabansa na faduwa yace “wat is this girl trying to do” yaga wani black tabo mai girma a ta right side na
kafadanta daidai samarin na daga labulen dakin wani irin ihu ta tsala tareda dukawa da sauri tace
“Mamaaa!” Wanda ke kan gaba ya fizge labulen cikin muryan yan ta’adda yace “dalla gafarachan
Malamai ku koma baya bakuga yarinya na kokarin cire kaya bane kuke dage mata labule” dasauri ta
dauki hijab nata tasaka jikinta nawani irin rawa kaman tanajin fitsari kirjinta kaman zai tsage ganin
mutanen nan ba alkhairi bane, dan daban yajuyo ya kalleta ganin dukta tsorace yamata murmushi da
black lebensa na taba yace “yanzu kika dawo daga makaranta Feerahn Mama?”Gyadamai kai tayi dan
tasansa sarai dan makotansu ne ya gagari iyayensu, tace “eh Ya Anas” wani narkewa zuciyansa yayi
yasake washe baki yace “wani bai shigo gidan nan ba?” Girgizamai kai tayi ahankali tace “babu kowa
agidan yanzu nadawo na karbi makulli wajen Mama Uwale nabude gidan Mama wai sunje dubiya chan
gabari” juyawa yayi believing yarinyar yace “tohh sai ajuya bai shigo nan ba eh ya ne mu ware, yarinya
karama ce agidan kanwarmu Safeerah, Mamanta ma sunje dubiya, aware” samarin suka fara fita yajuyo
yakalleta tasauke kanta kasa gabanta har bugawa yake tsanagen tsoro yasake washe baki yace “karki
damu babu wanda zai kara shigowa karkiji tsoro babu wanda ya isa yatabaki a layin nan, bari muje
agaida Mama” gyadamai kai tayi ahankali gabanta na faduwa ya wuce gabanta sai faduwa yake bana
wasa ba takai kusan 5min ahaka sannan ta tashi tafito falonsu ko’ina yayi datti sun tattaka musu har
kujeru da takalma tawuce tafito ta taho zaure gabanta na faduwa taga neighbor nasu tace “kinga
Safeerah kulle kofa ki garkame sakata Allah ya tsaremu daga sherin mutanen nan kinga yanda suka
juyamin gida, wlh nagaji da unguwan nan ina dalili kullum cikin tashin hankali muke rufo kofarku nidai”
gyadamata kai tayi ta maida kofansu tarufe ahankali tasaka sakata na sama dana kasa sannan tajuyo har
lokacin kirjinta racing yake tashigo falonsu tamaida kofa tarufe tasaka sakata zata wuce sai kawai tayi
wajen dan karamin freezer su tabude taciro goron ruwa, tadauki rubber cup dake saman fridge din ta
tsiyaya ruwan sanyin a cup din tawuto tashiga dakinta tawuce wajen sip dinta tabude ahankali tadan
koma baya adan tsorace ta kallesa, ijiyan zuciya kawai yake saukewa yama kasa motsi sai hura iska yake
a hannunsa dake masa wani irin azaba, ahankali tamikamai ruwan da hannunta, juyowa yayi yakalleta
saiyasa hannu ya karbi ruwa ya tsaya kallon cup din saikuma yakai ruwan baki ya kwankwade within
seconds duktana tsaye tana kallonsa kana ganinta kaga matsoraciya yamika mata cup din yace
“karamin” karba tayi tajuya takoma falo tasake debo ruwan takawo mai ya karba ya kwankwade yabata
cup din, karba tayi tana kallonsa, ahankali tace “nabaka abinci”? Juyowa yayi yakalleta sai yakasa
magana sai kallonta daya tsaya yi hakan yasa Safeerah tajuya tawuce wajen gadonta dan karamin kulan
abinci ta da spoon dinta tadauka tajuyo tazo har wajen wardrohe din still kallonta yake tashiga bude
kulan da sauri ta duka ta ijiye marfin a kasa tasaka spoon sannan ta matso wajen ta mikamai, dafadukan
shinkafa ne na manja da baimaji sosai ba kana ganin abincin kasan struggling food ne wanda marasa
kudi talakawa ne suka dafa, yayi jim yana kallon abinci batare daya amsaba hakan yasa cikin sanyin
muryanta tace “dazafi kaci kanajin yunwa” Jaye idanunshi yayi daga abincin yakalli hannunsa yace “no
kici I’m not hungry! Kin dawo daga school, so eat” dukawa tayi ta dauki marfin flask din ta rufe ta ijiye a
gefe takara kallonsa hannunsa yake kallo ga bakinsa da gefen fuskansa jini, asanyayye Safeerah tace
“konaka suka soma yi da wuta?” Gyadamata kai yayi batare daya kalleta ba, murya chan kasa tace “Allah
sarki, Allah kadai keda ikon yin hukunci da wuta ba dan Adam ba, meka musu?” Batare daya kalleta ba
har lokacin yace “na kade wani achan express na kaisa asibiti aka basa magani shine nace ya gayamin
gidansu na kawosa ina zuwa kawai suka tareni and then this, is like kaman sun sanni is set up nazo kano
for wani government project ne!”
✍🏻M SHAKUR
EPISODE
3️⃣
TOM INA AMARE WAYANDA HARYAU BAKI TABA TASHIN KAN MEGIDA KIN BURGESA BA?🤭
INA KUMA UWARGIDAYE DA BASU IYA HARKAN ABUNBA BAKIDA CAPACITY 😀 HAJIYATA BAKI KAWO
LIGHT 💡 AKAN GADO??? TOH INA MUKU ALBISHIR DA BUDE SABON CLASS MAI SUNA COITUS JUNCTION
WATO MANHAJAR RAGADADA🎊
Natsuwa Safeerah tayi tana kallonsa ya mugun bata tausayi, wani iri zuciyanta kemata irin inama ita
watace ko tanada wani karfi tayakesu, yan anguwan nan haka suke kaman ma dagangan suke zuwa titi
dan abugesu su samu nama ga hannunsa ya kone ga gefen fuskansa duk jini sai kawai taji kuka yazo
mata tadaura hannunta kan fuskanta tafashe da kuka ahankali tana tabe baki, awani irin hankali yajuyo
yakalleta jin sautin kuka why is she crying? Ya tambayi kansa, yana kokarin magana saiyaga ta jaye
hannayenta fuskanta gabaki daya ya jike da hawaye, cikin muryan kuka tace “kuma Allah saiya saka
maka azzalumai kawai, kayakuri kaji, akwai Allah, one day duk Allah zaiyi maganin su sun dauka sunfi
karfin kowa basusan cewa babu wanda yafi karfin Allah ba” takarasa maganan tana kallonsa another set
of hawaye na zubomata sai yakasa magana ma kawia ya tsaya yana kallonta, tashi tayi har lokacin goge
hawaye take yana kallonta tawuce tabude jakan school nata ta zazzage komi, tanada gauze, bandage,
spirit, hydrogen da auduga, kwasowa tayi tazo wajen wardrobe din tace “kafito” ahankali yafito
tanunamai kullin kayan wankinta dake wajen daure a zani zama yayi ahankali yana sauke ijiyan zuciya,
tajuya tafita daga dakin tadauko zuma tadawo tazo dan nesa dashi takallesa da idanunta da sunyi ja
sabida kukan datayi suka hada ido, hannunta tadaura a kirjinta tace “kagani farin uniform na nurses ne
ajikina ko, ina zuwa makarantan Nurse ban kware ba, zanyi jamb nashiga asalin nursing a university
abinda nakeso nazama kenan” tai wani murmushi daya bayyana dimples nata masu kyau da fararen
hakoranta, takallesa tace “ban kware ba but na iya abubuwa kadan amman zaka bari nasamaka magani
a haka?” Kallonta yayi na kusan 3secs sai murmushi takemasa hakoranta yan kanana kaman na children
saiya dauke kai baice komiba, dasauri tace “dan Allah ina ganinka ahaka kuka kake sani” tai wani rau da
fuska zata fashe da kuka kallonta yayi ganin hawaye yataru a idanun nata sai ya gyadamata kai kawai
alamun eh, da sauri tabude spirit da auduga ta dangwala ta dan taho dab dashi but saitaji gabanta na
fadi takasa komi sai wani firrr take da idanu yakalleta ganin takasa kana gani kasan bata tabayiba, ijiyan
zuciya ya fuzar ahankali yace “do it” yanuna mata gefen goshinsa dake jini, gyadamai kai tayi ta kai
hannunta dake rawa ta goge ciwon goshin ya runtse idanu da sauri sauri ta tsaya tace “dazafi ko sannu”
saita matso dab dashi tacigaba da goge blood din tana kallon black face nasa daya runtse idanu yanda
yabata tausayi yasa kawai saita huramai iskan bakinta a goshin wani irin bude idanu yayi yajuyo yace
“wat are you doing?” Kasa magana tayi tai fiki fiki da idanu yace “ki barshi banso” dasauri tace “yakuri
baram karaba wlh tausayi kabani naga kanajin zafi” akufule yace “namiki kala da abin tausayi?”
Girgizamai kai tayi sai ta turomai baki ta kwabe fuska zatai kuka dauke kai kawai yayi yace “cigaba”
dasauri tacigaba tai maza tagama ta manna bandage awajen sannan tazo wajen hannunsa takalla ya
kone sosai a hannun yama fara bororo, bala’in tausayi yabata, tasan kawai dan shi namiji ne yasa
yadaure amman a konaka haka da bala’in zafi gashi yayi bororo, sheshekan kuka dayaji yasa yajuyo da
fuskansa gently, yarinyar yaga ta tasa hannunsa agaba tana kallo tana kuka batare data taba hannun ba,
sai yayi shiru kawai yana kallonta sai kuka take tana gogewa da bayan hannu, calmly yace “ahaka zaki
zama Nurse?” Kaman jira take tafashe da kukan da kyau cikin kukan tace “banson naga anacin zalin
mutum, sabida sunga bakada karfi kai kadaine su sunada yawa saisu azabatar dakai haka, kaga nataba
konewa akafa” dawani irin sauri ta gyara zama ta daga kafar damanta tazare white sock na kafan da
sauri tanuna mai wata yar karaman tabo haka na kuna, kafanta very clean ga dogayen yatsu looking
damn beautiful dan akwai ragowan jan kunshi akansu tace “lokacin Mama na koyamin girki tace na
tafasa wake naje zan juya ruwan ya zubemin akafa saida nayi kwana bakwai ina kuka sabida zafi, kaiko
wuta fa suka samaka nasan kalan azaban wlh, is not fair sai Allah ya sakamaka” he’s in extreme pain da
maybe da wanine da yanzu yasume sau uku, but shirme da surutun this little girl is diverting attention
nasa, on a scale of 10 tasa he’s only feeling 4% azaba, ganin da gaske kukan take yasa gently yace “stop
crying and treat me Miss Nurse” washemai baki tayi tace “kaika fara kirana Nurse amman Nurse
Safeerah zakace, sunana Safeerah Shu’ibu idan na girma na bude asibiti na ai zaka dinga zuwa ina
dubaka ko, nine nurse dinku ko”? Gyadamata kai yayi kadan alamun eh, zuman ta dauka tace “dana
gama school danayi admitting naka ma ni, but bakomi zan gayama Mama yau nasami first patient”
tabude zumansu tashiga shafawa ahankali kai tsaye batare dataji wani tsorobae idanunsa a lumshe
amman hakanan yabude kadan yadan kalleta tana shafamai zuman hawaye na ciko mata a idanu, kasan
the thing is hurting her, saikuma ta turo baki irin na yara dake jin tausayin abu tasake fashewa da kuka
mara sauri, for the first time sai yayi murmushi dudda yanajin azaba yace “abinda aka koya muku a
school din kenan, kina treating patients kina kuka”? Dasauri ta kallesa saitakai bayan hannu ta goge
fuskanta tass tace “banso naga an zalinci wani, kaji proper hospital duk sai an cire skin dinnan, hannunka
zai zama mai tabo, kayakuri kaji”gyadamata kai yayi yamike tsaye dasauri ta mike tace “ina zaka?” “Zan
tafi” ya amsa batare daya kalleta ba dasauri ta shiga gabansa tana zaro idanu tace “suna nan ko’ina su
Anas Magu, dan Allah karkaje kabari Baba yadawo saiya fadi yanda za’ayi ya fitar dakai batare da an
ganeka ba” shiru yayi yace “aramin wayanki i lost mine” ahankali tace “banda waya Baba yace naci jamb
zai siyamin nafara university da waya” kallonta yayi sai yadan fuzar da iska kana ganinsa kasan yadamu
ganin haka yasa tace “naje gidansu Maman Uwale na aro maka?” Gyadamata kai yayi, ahankali tace “to
koma ka zauna” komawa yayi yazauna saita juya ta duka takarasa zare dayan takalmin kafanta tafita
yabita da kallo kafin yabi dakin da kallo, kusan 3min tayi tadawo gidan takara kulle kofansu sannan
tashigo dakin a kwance tagansa kaman baida lafiya yana ganinta da kyar yadago yamika mata hannu
tabasa wayan karba yayi yashiga saka wasu number yakai wayan kunnensa yace “ya sunan layin nan”
dasauri tace “yan kwalta bakın kasuwa karshen layi” magana taji yayi turenci ne but kuma kaman
numbers yake kira saikuma sunan layinsu daya kira yazare wayan a kunnensa yamika mata karba tayi
tajuya tawuce takai tadawo ganinsa kwance kaman baya numfashi yasa tayi wajen ta tsaya kansa tana
lekasa ganin baya motsi yasa ahankali tace “Yaya, Uncle, Malam, bawan Allah” but baiyi motsi ba kawai
saita fashe da kuka tace “nashiga uku shikenan sunja mutum ya mutu agidan mu, mezan ce? Mesan
gayama su Mama da Baba? Innalillahi? Na shiga uku ni Safeerah yazanyi?” Hawaye ya gangaro daga
idanunta ya diddiga akan fuskansa, bude idanunsa yayi ahankali ya kalleta da sauri ta dakatar da kukan
tace “na dauka ka mutu ne” cikin karfin hali dan bala’in rashin lafiya da zazzabi yakeji yace “haka aka
gayamuku ana mutuwa a school?” Zaro manya manyan idanunta dasukai jaaaa tayi ta kallesa batai
magana ba, murya chan kasa yace “kinci abinci?”
Girgizamai kai tayi ahankali yace “to dauka kici” murya chan kasa tana kallonsa tace “to katashi kazauna
banso ka mutu tsoro nakeji” shiru yayi saiya taso cikeda karfin hali ya zauna ganin she’s really scared
itakuma saita zauna anan gabansa kan tiles ta kallesa ganin yazauna da kyau yadan lumshe idanu yasa
tajawo kulan abincinta tabude ahankali tasa spoon, ciko spoon din tayi da kyau ta hangame baki tasa
abincin dasauri ya kalleta yana kara zaro idanu baitaba ganin loma haka ba, gabaki daya hankalinta
yakoma kan abincin dan shegen yunwa takeji tun kokon safe sake ciko cokali tayi takai bakinta tana jan
hanci saiya manta da zazzabin dayakeji ya tsaya kallonta, 7good spoons tayi ta cinye abincin dake kulan
tasss takai hannu cikin kulan tana tsince yan few rices dasuka rage takai baki kaman bata koshi ba yace
“kinajin yunwa haka why did u give me abincin ki?” Dasauri ta kalleshi tace “sabida bakada lafiya ni zan
iya hakura ai nasha koko kafin naje school, kuma nasai kosan rogon da hamsin din da Baba yabani kudin
mota nadawo da kafa, kafa kuma Mama tadawo zamuyi girki tare” ahankali yace “mesa bakihau mota
ba”? Murya chan kasa tace “yunwa nadingaji a school wlh” for the second time yayi murmushi ahankali,
dasauri tace “laaaa murmushi kayi? Fuskanka baki kirin ba’a ganewa” shiru yayi baice komiba ya lumshe
idanu, tayi shiru tana kallonshi ganin yana zufa saita juya da sauri tawuce gadonta tadauko mafici
tadawo tashiga fifitashi, bude idanu yayi kadan sabida sanyin dayaji kan hannunsa dake zugi zaiyi
magana sukaji jiniya da kukan motocin yan sanda ga sahun ana gudu ana watsewa dawani irin sauri ta
jingina da sip gabanta na faduwa sosai, yadan kalleta yace “are you scared”? Zaro manyan idanunta tayi
ta girgizamai kai tama kasa magana, chan taji ana diddirkowa ata kofar gidansu arude tace “tashi kashiga
wardrobe” buga kofar gidansu taji anyi arude tazabura tace “tashi ka shiga ciki bari naje nagani”.
✍🏻M SHAKUR
EPISODE
4️⃣
TOM INA AMARE WAYANDA HARYAU BAKI TABA TASHIN KAN MEGIDA KIN BURGESA BA?🤭
INA KUMA UWARGIDAYE DA BASU IYA HARKAN ABUNBA BAKIDA CAPACITY 😀 HAJIYATA BAKI KAWO
LIGHT 💡 AKAN GADO??? TOH INA MUKU ALBISHIR DA BUDE SABON CLASS MAI SUNA COITUS JUNCTION
WATO MANHAJAR RAGADADA🎊
At this point bayama iya magana sabida azaban dayake ji har zuwa heart nasa, cikeda damuwa ganin
he’s suffering tace “karkaji tsoro kaji” lumshe idanu yayi yabude su akanta, hannunta ta daura a kirji tace
“ni Nurse Safeerah will protect you, duk wanda zai kasheka saidai yafara dani first” tawuce kofa jikinta
na rawa yabita da kallo da idanunsa da sunfaramai dishi dishi, cambass dinta yaga ta dauka tarike a
hannu tadaga sama irin dashi zata kwada musu idan sune, fitowa zaure tayi sai alokacin ta gane gidan
makociyarsu ake bugawa da karfin gaske ana cewa. “Open the door is Soldiers” haba jin haka yasa wani
karfi yazoma Safeerah tunda ga hukuma sune zasu iya taimakon bawan Allahn chan su fito dashi batare
da an kashesa ba, yarda kambass din tayi ta shiga bude kofansu da saurinta, tana budewa taga sojoji
anan lungunsu sunfi guda talatin ga manya manyan bindigogi a hannayensu dayasa taci cikinta ya daure
daidai itama Maman Habiba nabude kofa gabanta na faduwa, ganin sun kallo Safeerah dukansu yasa
tafashe da kuka tace “banine ba” tanuna cikin gidansu tace “dan Allah ku taimaki wani bawan Allah
dasuka kusan kashewa yana cikin gidan nan” dasauri duk suka kalleta Babban cikinsu yace “lead d way”
dasauri tajuya takoma ciki suka biyota har cikin dakinsu, ana ganinsa sojojin sukai kansa da gudu. “Sir
Sir” kawai suke fada amman baya hayyacinsa, daukansa sukai yadan bude idanu kadan yabi kowa da
kallo sai kuma ya lumshe idanun ruf arude sukace “Sir” Babban yace “let’s move” sukai waje dashi
Safeerah ta bisu da gudu ba takalmi kafanta, ta tsaya gaban lungun gidansu, motocin sojoji sunfi goma
tagani sunyi layi, bude mota akayi ana kokarin sakashi yabude idanunsa kadan yakallota, duk cikin uban
sojojin nan da mutanen anguwa da aka fiffito ita kadaine wearing white, no shoes a kafafunta, those
eyes looking reddish, sunyi ja, she looks like an innocent angel, bakinsa ya shiga motsi amman haka aka
sakasa amota sukaja motan da mahaukacin gudu, sauran sojoji suka tsaya dan saisun nemo wayanda
sukai this act suci ubansu, daidai wani mutum dabazai wuce 50yrs ba baida jiki siriri ne sosai ga furfura a
fuskansa rikeda wani jaka yazo wajen ya tsaya gefenta yace “meke faruwa anan Safeerah? Ina takalmi”?
Kafin tai magana wani soja yace “Ke!” Wani firgicewa Safeerah tayi saida tarike Baba gam tace
“na….na’am” sojan yazo ya tsaya gabanta fuskansa ba rahama yace “agidanku akaga Oga meya faru?
Waya tabamana Oga”? Wlh tsabaragen rudewa batasan sanda tace “Anas Magu ne!” Wani kallonta
Baba yayi yana salati aransa, Babban Sojan yayi ihu yace “Soldiers!” Atare suka amsa “Yes Sir!” Cikin
bacin rai yace “I don’t care idan zaku juya anguwan nan up side down kushiga house by house, afitomin
da koma waye Anas Magu” Baba yawani fincike Safeerah yayi cikin gida da ita, makociyarsu nabiyosu
tace “hauka kikayi Feerah? Ke kinsan wani rigima kika sa kanki kuwa dake da iyayenki, aiko wanda basuci
nasaran konawa ba kika boye, ku zasu kona amadadin sa”? Fashewa da kuka Safeerah tayi brain dinta
kwata kwata bai gayamata meta aikata ba sai yanzu kuma tsaf tasan yanzu bala’in nan kansu zai dawo
kuwa, Baba yace “wai meke faruwa ne ma tukunna?” Makociyar su tabasa labari daga farko zuwa karshe
hankalin Baba yatashi sabida yasan su waye mutanen nan, sukai charko charko a tsakar gida suna kallon
Safeerah dake kuka ba kakkautawa, ana ahaka Mama tadawo wata yar dattijuwan mata da bazata wuce
40yrs ba tace “meya faru ne kaga yanda sojoji ke ma yaran unguwan nan kuwa awaje” tai maganan tana
kallon Safeerah dake kuka, nan Baba yagaya mata komi itama tsoro yashiga jikinta duk sukai charko
charko ana kallon Safeerah makociyar tace “uhmm Allah ya takaita fitinan nan, nidai gaskiya zaman
unguwan nan yazo karshe bazan iyaba, Allah dawo da Malam, sai anjiman ku” tawuce tafita, Mama
takalli Safeerah tace “ni banki boyesa dakikai ba, amman mesa zaki kira sunan Anas basaikice baki Sani
ba, ke kina girma kinki wayau” Baba yace “dan Allah bita ahankali meta sani eh guda nawa take dakike
expecting tayi abu kaman adult, zo taho Mamana” tasowa tayi tazo gefen Baba ta kankamesa tai zuru
zuru sabida tasan tai laifi, ahakadai sukasa abincin dare, sai wajajen 10 nadare sojojin sukabar unguwan
sun tafi da mutanen dasuka kama but not all still anbar few sojoji a unguwan, da kyar Safeerah tai bacci
Mama ma haka Baba dai yakasa runtsawa dudda an tafi dasu yasan ways na yan unguwan nan.
Yana kwance a falo yaji an dirko gidan da sauri yamike yashige daki yataso Mama yaga yamata tawuce
dakin Safeerah su rufe kofa tawuce tarufe kofan, Baba yaji ana dirkowa soyake yabasu hakuri yarsa tai
kuskure amman yarinya ce, yafito yana kokarin kunna torchlight kafinma yayi magana suka shiga yimai
duka baji ba gani Baba salati kawai yake, Mama tasaki Safeerah data rungume ajiki jin karan bugun da
akema Baba tabude kofa tafito Safeerah tasa ihu na bala’in tana kuka dan tabiyo bayan Mama ganin
dukan da akama Baba, suna ganin Safeerah daya yazabura yayo kanta yace “zonan dan durun Babanki”
“Mamaaaaa” Safeerah tai ihu tana kankame Mama, Mama tace “kuwa Allah kuyakuri Safeerah sa’ar
kanninku ce, yarinya ce tayi shirm….” Ture Mama yayi ya fizgo Safeerah Baba yatashi da duka karfinsa ya
turesa ya maida Safeerah daki yaja kofa ya tsaya gaban dakin yace “ku rama akaina karku tabamin
karaman yarinya, ransu baci yayi suka shiga dukan Baba Safeerah na ihu tana kuka jin yanda ake dukan
Baba Mama ma haka, before u know it aka tashi a unguwan, warwas suka sumar da Baba suka sama
gidan wuta Safeerah da Mama na daki, sukabar gidan, Safeera da Mama suka bude kofa suka fito suna
tari, kamo Baba Mama tayi suka fito dashi waje wuta ci yake sojoji suka iso, karban Baba sukayi suka sa
amota Mama da Safeera suka shiga kaisu wani asibiti sukayi suna saukesu suka juya komawa unguwan,
aka karbi Baba akace su ijiye dubu dari ko biyar babu ajikinsu ko sun koma gida ma an sama gidan wuta,
wayan Baba Mama tacire daga aljihun jallabiyan sa tana kuka, Number Yayar Baba Kubura dake Abuja
takira, ta sanar da ita komi dake faruwa, Mama Kubra ranta yabaci tadinga masifa ta tura kudin kawai ta
aiko driver yadaukesu, wuraren 6 na safe driver ya iso haka aka cire Baba daga treatment aka sakasa a
mota Mama takama hannun Safeerah dake kuka mugun zazzabi ya rufeta suka shiga motan kawai aka
wuce dasu Abuja.
Bayan 5yrs!!!
EPISODE
5️⃣
Bayan 5yrs
Tampatsetsen gidane mai lafiyayyen kyau, kalan yan gayu da abubuwan zamani, gidan nada girman
gaske irin gidajen nan ne da kana ganinsu kasan sai wane da wane ne keda kalan gida haka, ga securities
biyu dake sanye da wasu bakin uniform na wajen gate tsaye kaman gumaka, anata aikace aikace a gidan
kaman akwai wani event, masu fenti nayi, masu gyaran flowers nayi, ga motoci dayawa parke a
compound din.
Wata hamshakiyan mata ce zaune a hadadden parlour dayaji kayan duniya tana sanye dawata shadda
dayasha aiki wuyanta da kunnenta duka zinare ne, waya na kunnenta tana magana while wata haka na
zaune agabanta tana samata kunshi akafa, sai wasu yammata haka masu kyau su biyu zaune a falon da
bazasu wuce 21yrs ba dayan kuma maybe 23-24yrs dukansu suna kama da Maman kagansu farare tass
dasu, zare wayan mahaifiyarsu tayi daga kunnenta hakan yasa babban yarinyar tace “Ammi I can’t
believe finally Yayan mu is getting married wai har an tafi kai akwatin auren sa yau” dayan karaman tace
“I cant wait to see him yaushe zai dawo ne Ammi”? Murmushi matan tayi tace “he said yau” zatai
magana wata mata sanye da uniform na Chef tafito daga wani babban kitchen tazo gaban matan tace
“everything is ready Madam” gyadamata kai Ammi tayi tace “ok, sannunku da aiki” matan tawuce.
Tundaga nesa security ya hango motan sojoji na tahowa bayanta kuma yaga wata arniyan mota 2024
GLK baka kirin taji uban tinted itama tana tahowa, dasauri yabude gate da yanzun nan daman ya rufe,
shiga ciki motocin sukayi, parking motocin akayi sojoji guda biyu sanye da uniform dake motocin sojojin
suka fito suka kame, bude gaban GLK akayi wani matashine yafito wanda bazai wuce 34yrs ba haka, baki
dashi yana sanye da shadda mai ruwan toka ga waya a kunnensa yana magana, bude kofan flat nasu
akayi yammatan biyu suka fito karaman tafito da gudu ta taho tanajan crocs nata tasaka batama karasa
sakawa ba ta taho dasauri tana ihu. “Ya Auwal ina Yaya Salim”? Awani irin hankali yabude kofa yasauko
da kafansa dake cikin wani black hadadden safety boot na sojoji, kafafunsa na cikin wandon sojoji na
kaki kafin yakarasa fitowa gabaki dayansa daga motan sojojin suka saramai. “Sir!” Da alamu yamusu da
hannu sutafi suka koma mota suka kunna sukabar gidan, dogone sosai yanada dan jiki irin full body nan,
he’s very huge, suna kama da mai tukin saidai yafi mai tukin duhu shi and yafisa kyau sosai da girman jiki
da budewa da fashewan kirji, dan wani irin baki yakeda shi mai bala’in kyau ga idanu yan kanana kaman
yanajin bacci masu dogayen gashin idanu, ga gashin gira kaman yasakama relaxer sabida yanda suke
baki sidik suna shinning, yana sanye dawata black glasses a idanunsa da idan ya kalleka dashi sai kaji
gabanka ya fadi kallon yammatan yayi hakannan kowaccensu ta tsaya chak cus dukansu babu wacce
hula ke kanta and bawai wani gashin kirki ne dasu ba dayan ma kalaba ne akanta takara attachement
dayan kuma gashinta tayi parking gashin ja, gimtse dariya Auwal yayi daya gama waya, dukansu
yanmatan suka juya sadaf sadaf Auwal yace “Ya Salim sunzo maka oyoyo ne fa I’m sure sun manta ba
mayafi kansu” baice ko kalaba yashiga tafiya ko tafiyansa babu wasa aciki, namijin zaki kenan! Auwal
yabisa da kallo kiransa da akayi yasa yakalli wayansa yace “kun fara dawowa daga kai akwatin?” Yayi
shiru chan yace “okay” ya katse wayan yabi Yayansa kafin yabude kofa aka rigasa dudda akwai kunshi
akafanta saida ta tako tazo tabude kofan fuskanta cikeda fara’a tana kallonsa tace “Sojoji na” for the first
time yayi dan karamin murmushi baice komi ba, Ammi kawai takai hannu taja bakin glasses din idanunsa
tace “haba dan Allah ciremin wannan tabarau dake maidaka wani zalum saikace Boss na Indian film”
kyawawan kananun idanunsa masu long eyelash suka bayyana Ammi ta rungumesa sosai tace “sannu da
zuwa Salim, Ya China? Ya hanya”? Anatse yana warware muryansa dudda he’s still sounding strict yace
“Alhamdulillah Ammi” sakinsa tayi suka shiga ciki zama yayi kan kujera daidai karaman na fitowa tasaka
hula akanta ta kallosa adan tsorace, kallonta yayi da sauri ta sunnar dakai ta taho anatse babu wani
girgir tana zuwa tadan duka gabansa tace “Yaya sannu da zuwa ya hanya?” Ahankali yace “fine! Where’s
Ameerah”? Ahankali tace “gatanan zuwa” bawasa kan muryansa yace “go and tell her to loose that thing
in her head kafin tafito nan” gyadamai kai tayi tace “toh” mahaifiyarsu dake kallonsa tace “dodon gida
yadawo kowa saiya kama kansa” takallesa tace “Dadyn kuma gasanan zuwa tashi muje kaci abinci” dan
yatsine fuska yayi yace “I want to shower tukunna Ammi” gyadamai kai tayi tace “to jekayi zama kafijin
dadin cin abinci” Auwal ya kallesa yace “Yaya ka barmin motan nan please” gyadamai kai yayi yace
“daman it’s yours” tashi Auwal yayi cikeda murna zai rungumesa Salim yamai wani kallo hakan yasa ya
tsaya yana dariya yace “thank you Big Bro you’re the best” hararansa yayi yawuce duk suka bisa da kallo
Ammi na murmushi sosai.
Bude kofa yayi yafice yatafi next flat dake gaban nan yabude yashiga komi a gyare tsaf yana kamshi an
kukkunna AC, maida kofan yayi yarufe, da takalmin kafansa yawuce sama yabude wani daki ya shiga
yazauna kan gado yana warware igiyan takalmin yacire ya jefar daidai wayansa na ringing, ciro wayan
yayi kiran iPhone 16 yakalli screen din ansa Nanah ijiye wayan yayi saman gado yacigaba da ringing
yashiga cire dayan takalmin kafansa wayan yashiga ringing akaro na biyu hakan yasa yakai hannu yayi
swiping ya katse kiran, yayi dialing number back yasa a speaker yabar wayan agadon shi ya mike yana
bude boturan rigansa ringing daya aka daga muryan mace ya bayyana mai zaki tace “Baby I’ve been
calling you tun dazu baka daga ba” anatse yana bude boturan rigan yace “ina tare da Auwal ne” dan
murmushi mai sauti tayi tace “to ya hanya I’m so happy you’re back, 11months ban ganka ba, Ya
program din?” Daidai yakarasa cire rigansa yakalli tabon kunnan dake hannunsa na haggu sai yayi
shiruuuuu kawai yana kallon tabon, jin shiru yasa tace “hello Baby are you there”? Jaye idanunsa yayi
daga hannun ahankali murya ciki ciki yace “Alhamdulillah” ya ijiye rigan agado yazare farin singlet din
jikinsa Ya Allah! Kirjinsa kaman na dan wrestling sabida yanda ya ginu kaman shiya kera kansa ga jijiyoyi
a hannunsa a munmurde yake, dan rage murya tayi tace “akwatunana are so fine can’t wait nazama
matarka” ba yabo ba fallasa akan fuskansa yace “yau saura kwana nawa?” Dan shiru tayi idan da sabo
tasaba da halinsa he does abu kaman baya sonta, wlh kawai sabida Allah ya jarabeta da sonshi ne saisa,
ahankali muryanta asanyaye tace “17days” kai tsaye yace “I have to go now i wanna shower, later” bai
jira amsanta ba yakai hannu ya katse wayan yazare wando yawuce tafada bayi yajima aciki sannan yafito
daure da bathrobe fari mai kyau kawai yahau gado sai bacci yagaji sosai.
Around 4 ya farka ahankali yatashi zaune yadan dafe kansa sannan yamike yashiga bayin wanka yakarayi
sannan yafito agurguje ya shiga closet dinsa ya shirya cikin wani soft yadi dark ash color rigan jumper
takamasa tsam ajiki hakama hannun ya bayyana muscles nasa sosai da yanda yake a mummurde turare
ya fesa yasake wani slippers na Hermes yabude kofa yafice anatse yake saukowa yana tafiya daidai ga
hayaniya dayakeji agidan sosai motocin daya gani ya tabbatar an dawo masallacin dake nan kofar
gidansu yawuce yayi salla sannan yafito yashigo gidan, yaso yaci abincin Ammi but baison ganin jama’a
kawai yawuce yashiga cikin wata uros yaja da gudun gaske yabar gidan barrack yawuce na chan Asokoro
yana zuwa aka budemai gate ana gaidasa daga ganin plate number motan ana saramai ko kallonsu
baiyiba yawuce chan VIP wings yatafi, kaman estate daban ne shi acikin barrack din sojojin wajen suka
budemai gate suna saramai ya shiga yaja mota zuwa wani mahaukacin gida wanda yake number 3 a lane
din, yayi parking gaban flat din gidan terrace ne ya kashe motansa yafito yakarasa yasa hannu fingerprint
ne yabude yashiga, gidan yahadu Ya Allah kana gani kasan ba’a zama cikinsa sosai sama yawuce wayansa
na ringing ganin Marshal yasa yadauki wayan kai tsaye yace “kazo mana da abinci” yayi shiru sai ya zare
wayan ya katse yafada dakinsa dayayi kyau shima akwai kura but ba sosai ba rigan jikinsa yacire yasauko
yashiga store yafito da wani machine dake mopping kasa da kansa yayi setting up yakai dakin yafara
mopping shikuma yayi dusting bed yaciro sheet ya shimfida jin an danna doorbell yasa yasauka kasa
yabude kofa wani magidancin mutum ne da akalla zaiyi 42yrs saidai baikaisa tsawo ba murmushi kan
fuskansa sosai yana rike da warmer a hannunsa da leda yace “hold this ango bari naje nadauko mana
juice” wani mugun kallo yamasa hakan yasa yayi dariya yace “takadirin duniya kafa dawo ko!” Karban
kulan Salim yayi da ledan yajuya abinsa yakoma sama yace “meet me asama” juyawa KB yayi shima
zuwa flat 6 yafito da juice yadawo gidan dayake kofa a bude ya shigo ya maida kofan yarufe yawuce
sama shima zuwa dakinsa yagansa harya bude kulan, one thing about Salim baison yunwa ko uban
training dayakeyi ai dole yaji yunwa, zama yayi kusa dashi suka shiga ci KB yace “kadawo lpy? Ya shirye
shiryen biki kuma”? Abincinsa yacigaba da ci kaman ba shi akama magana ba, KB yatsaresa da idanu
saikuma ya cigaba da cin abincin, jug yadauka na juice ya tsiyaya a glass cup sannan yamike drawer
gadon dakin yajawo yaciro wani expensive kwalin taba yabude yadauki kara daya da lighter yajuyo
yakalli KB dake binsa da idanu cikin wannan emotionless voice nasa yace “wanna smoke?” Mikewa KB
yayi yace “ahhh kaima kasan I quit kaima yakamata kayi hakan tunda we are no longer kids girma muke
yanzu, I know some habits damuka koya in this journey na sojoji is not easy kabarsu but taba is one
important thing daya kamata mubari for now!” Kara hannunsa Salim yayi ya kunna taban da lighter
sannan ya ijiye lighter yadauki glass na juice dinsa yawuce wajen glass door na dakin yayi sliding yabude
yafito wajen balcony nasa ya tsaya tsaye yana kallon waje yana busar da hayaki yana shan taban KB dake
kallonsa yadan sauke ijiyan zuciya yataso shi kadaine abokin Salim, Salim wani kalan murdaden mutum
ne da baka taba iya karantan sa, saisa Zero shine nickname nasa sabida wai he has zero emotions, u
don’t understand his happiness, his sadness, his anger, his love, his care, gabaki daya Zero, tun bayan
incident that happens to him a Kano 5yrs ago yakoma haka.
TOM INA AMARE WAYANDA HARYAU BAKI TABA TASHIN KAN MEGIDA KIN BURGESA BA?🤭
INA KUMA UWARGIDAYE DA BASU IYA HARKAN ABUNBA BAKIDA CAPACITY 😀 HAJIYATA BAKI KAWO
LIGHT 💡 AKAN GADO??? TOH INA MUKU ALBISHIR DA BUDE SABON CLASS MAI SUNA COITUS JUNCTION
WATO MANHAJAR RAGADADA🎊
✍🏻M SHAKUR
EPISODE
6️⃣
TOM INA AMARE WAYANDA HARYAU BAKI TABA TASHIN KAN MEGIDA KIN BURGESA BA?🤭
INA KUMA UWARGIDAYE DA BASU IYA HARKAN ABUNBA BAKIDA CAPACITY 😀 HAJIYATA BAKI KAWO
LIGHT 💡 AKAN GADO??? TOH INA MUKU ALBISHIR DA BUDE SABON CLASS MAI SUNA COITUS JUNCTION
WATO MANHAJAR RAGADADA🎊
Mikewa shima KB yayi rike da glass of juice yafito balcony din yaja hadaden plastic chair dake wajen yayi
dusting busassun leafs na bishiya dakekai ya zauna yakalli Salim dake zukan taba yana kallon sararin
samaniya anatse for the second time yace “ya shirye shiryen bikin SS”? Yana kallon open space da taba a
hannunsa ya fuzar da iska yace “I dont know!” Da zuciya daya yafadi cus he seriously doesn’t know,
yadan juyo da kansa yakalli KB yana kara zukan taban ya fuzar yace “I heard sunce sunkai akwati yau” KB
yace “to baka fara gyara gidan nan ba” dauke kai yayi yace “she’s not staying here! I told Auwal yabada
key to any of my house akai abunta but not here” yanda yake maganan kaman ba matarsa ba ko ba
maganan aurensa ake ba, shiru KB yayi yana kallonsa saikuma asanyaye yace “why are you going on with
this marraige Salim?” Hayaki ya fuzar yamaida kansa yana kallon hanya baice komiba, tasowa KB yayi
shima ya tsaya kusa dashi yace “tell me why are you going on with this marriage”? Batare daya kallesa
ba yace “Dad and Ammi wants it!” “Toh kaifa?” KB yajefo masa tambayan immediately yana basa amsa
da Salim ya kallesa, kallon juna sukayi na kusan tsawon one minute ahankali Salim yajaye idanunsa
saikuma ya kalli konannen hannunsa na haggu saikuma ya dauke kai yamaida kansa yana kallon open
space baice komiba, calmly KB yace “har yanzu baka mance yarinyar data taimakeka ba? Are you still
looking for her? Tsaya ma to sonta kake ko mene?” Yarda karan taban yayi akasa yadan sauke ijiyan
zuciya yace “I dont know anything about love! All I know is I owe her my life! She saved me out of pure
humanity not for any reward or something, and because of me their house got burnt! Waya sani ma
idan basu kona gidan dasu ba yan unguwan might be lying dasuke cewa sun gudu” yayi maganan
jijiyoyin kansa na dan tsatsowa zuciyansa na hasala, saikuma ya dago da mahaukatan idanunsa yadaura
akan KB yace “ina neman Safeerah to thank her and repay her kindness! Idan har yanzu bata gama
Nursing school nata ba, I will sponsor her education! I will give her anything I mean anything datakeso!
This is 5yrs and bazan taba dena nemanta ba cus Salim baya manta alkhairi” murmushi KB yayi zaiyi
magana wayan sa yahau ringing yayi shiru yana ciro wayan yakai kunnensa Salim yawuce ciki ya barsa a
dinning.
***
Takai kusan awa daya zaune kan kujeran canteen din ita kadai babu komi agabanta banda jakan school
normal bag pack black sai wata allo haka na board mai dan girma jingine da jakan, tana sanye da dogon
rigan abaya black ta yana kanta da gyalen fuskanta babu komi akai but caramel skin dinta is glowing
dazaka dauka tana skincare ne, fatar fuskan sai sheki take asalin defination na glass skin, gashin goshinta
akwance sosai yayi wani mahaukacin kyau kaman buzuwa, lips dinta pink din dasukadan taso kaman ta
turosu kanta akasa tana wasa da kyawawan fararen kunbanta dan ranta abace yake wlh sosai, sake dago
kanta tayi ta kalli wani table da wasu yammata su uku ke kai ga abinci daban daban agabansu da drinks
irin na yan gayun nan sunasha suna hira, kuka sosai cikinta yayi na yunwa tun tea datasha da safe da
bread gashi this is almost to 5 na yamma, tun 2 suka gama lectures amman har yanzu basu tafiba tana
jiran Salma, yadade a Cafeteria dayake aiki yake a system kawai sallan la’asar ne yadagasa yana lurada
sanda yarinyar ta tashi taje tayi salla tadawo, akan idanunsa suka shigo sunyi order komi ita basu mata
ba, maida laptop nasa yayi cikin jakan sai yaje yasayo jellof rice da chicken da juice da kansa yadauka a
tray yashiga tahowa table da take kai, daya daga cikin yammatan dake hiran fara tabisa da kallo,
karasowa table nata yayi yasauke tray cike da fara’a yace “Assalam” dago kanta tayi ahankali manyan
idanunta suka sauka akansa ganin mutun ya ijiye mata abinci agaba yana mata wani murmushi mai
kayatarwa yace “my name is Aziz I bought you lunc……..” “toh Malam bazawara ce harda d’a!” Sukaji
muryan mace akansu da sauri suka juyo harda ragowan mutanen dake cafeteria ma saida suka jujjuyo,
wannan faran budurwan ne bazata wuce 22yrs ba but kana ganin kalan kayan dake jikinta kasan yar
gidan masu kudi ce sosai, sauran yammatan guda biyu suka bushe dawani dariyan keta, ahankali ta
maida kanta kasa, cikeda rashin kunya tana kallon fuskan mutumin tace “stop looking at me I’m just
saving you ne, just 6month tayi agidan miji ya korota da ciki tanada yaro dan 3yrs u know looks can be
deceptive! I’m sure a young guy like you won’t settle for yar mai wankin motan gidanmu” sauran
yammatan suka kara kwashewa da dariya, wani kunya ne yakamata idanunta suka cicciko da hawaye
sosai dawani irin sauri ta tashi tadauki jakanta da board nata da gudu tai kofa duk aka bita da kallo
hartasaka hannu zata bude kofa yarinyar tace “wa kika barma jakana ya daukarmin?” Daidai lokacin
hawaye yasake sauka a idanunta bayan hannu takai ta share saita dawo anatse kanta akasa tazo inda
suke tsaye takai hannunta ta karbi jakanta, ita mai maganan tama guy din daketa kallonta fari cikin iyayi
tace “My name is Salma my friends call me…..” atare yammatan sukace “Sams” Salma cikin iyayi tace
“and you’re welcome cus I just saved you from a disaster let’s go girls” tawuce abinta tayi gaba
yammatan na binta anatse itama tashiga binsu ko ajikinsu is Nile idan da sabo an saba ganin all this
Ajeboter kids, this is Abuja fa, wajen parking sukayi kawayenta suka wuce nasu motan ta bude wani
Benz na 2024 ta shiga ahankali itama tasa hannu tabude tashiga gaba taja kofan tarufe Salma ta tada
motan da mugun gudu sukabar school din.
Tana tuki taja wani tsaki takalli yarinyar dake gefe tace “wai ga university Gwagwalada, gasu FCE, ga
polytechnic akanme Momma zata wani saki a Nile fisabilillahi! Ni da ke daya ne? Ganinki tareda ni ma
yanasa ajina naraguwa, imagine nike tukakima kaman wata baiwarki, thank God anyi hutu yau Momma
saidai ta nemi mai kaiki ni nagama kaiki wlh mtswwww! I hate poor people wlh” takara dannama motan
gudu dayasa ta runtse idanunta idan da abunda take tsoro takasa sabawa is mahaukacin mugun gudun
mota gashi kullum sai Salma tayishi, kusan 30min suka bata a hanya sannan sukakai cikin GRA wani
babban gida sukaje ta danna horn aka bude kofa tundaga nan gate ta hango wani magidanci sanye da
wasu kodaddun shadda yana wanke mota, baida kiba ko kadan ga idanunsa dasuke nan ajuye kaman ya
makance, but yana gani dasu saidai ba sosai and ba koda yaushe ba, yana ganinsu ya dakata da wanke
motan yana murmushi cikeda farin ciki, parking tayi awajen atare suka fito Salma tamai wani kallon
banza tace “ka wanke min motan nan Baffa yanzun nan cus zan sake fita, kaciro kayan boot ka kawomin
cikin gida kayi sauri nafito baka gamaba ranka zai baci” sosuwa ranta yayi zata kalli Salma mutumin yace
“toh yanzun nan zanyi” Salma tawuce abinta mutumin na murmushi sosai yace “Mamana an dawo ya
makarantan?” Abu taji ya tsayamata awuya sosai da kyar cikeda kunci tace “bari natayaka aikin Baba”
tawuce wajen plastic chair data gani a wajen ta ijiye jakanta da board zata juyo Baba yazo wajen yakama
hannunta yace “mezakiyi haka? Maza wuce ciki yau Waleed nata rigima jeki karbesa wajen mahaifiyarki”
baki tabude zatai magana Baba yace “wuce ciki nace ayyo ga radio nan setamin shi saiki wuce” karban
radio tayi hawaye na gangarowa daga idanunta takai bayan hannu ta share ta saitamai ya karba ya ijiye
yagane sarai kuka take but bai nuna ba yace “tafi ciki yar albarka” jakanta ta dauka da board tawuce ciki.
✍🏻M SHAKUR
EPISODE
7️⃣
TOM INA AMARE WAYANDA HARYAU BAKI TABA TASHIN KAN MEGIDA KIN BURGESA BA?🤭
INA KUMA UWARGIDAYE DA BASU IYA HARKAN ABUNBA BAKIDA CAPACITY 😀 HAJIYATA BAKI KAWO
LIGHT 💡 AKAN GADO??? TOH INA MUKU ALBISHIR DA BUDE SABON CLASS MAI SUNA COITUS JUNCTION
WATO MANHAJAR RAGADADA🎊
wa.me/+2347012181461
Wucewa tayi zuciyanta tattare da damuwa, kaga Baba kaman wani sikila tsabagen rama, Babanta nada
daraja he’s not some rich people servant da dan sako yaransu namai ihu, Allah yacikamata burinta ta
chanzama iyayenta rayuwa, kofan Babban flat din da kamshin turare kawai ke fitowa ahankali tabude,
wata hamsakiyan mata ce zaune anan falon da kana ganinta zakaga kamanninta da Baba sak saidai kana
gani kasan ta girmesa but Baba yafita tsufa sosai, tanada kiba gata fara sol kaman Baba, Salma na falon
ta kwanta kan kujeran ta daura kanta akan cinyar mahaifiyarta tana mata shagwaba Momma na shafa
mata kai tana bata hakuri takalli Safeerah ba yabo ba fallasa ta zubar batare data amsa sallaman datayi
ba, karasowa Safeerah tayi har gaban matan ta duka har kasa tace “ina wuni Momma” adikile Momma
tace “me kikama Salma?” Kallon Salma Safeerah tayi dake mata kallon banza jin sherin data mata,
Momma ta daka mata tsawa tace “nace me kikama Salma”? Dasauri gabanta na faduwa tace “wlh babu
abinda na mata Momma, ko namiki wani abu Salma” Momma dake kallonta tace “ahh lallai tambayanta
ma kike, bakisan da ranta yabaci tana masifa yakamata kibata hakuri ba? Akan wani dalili ina ciyar da
uwarki da ubanki ina tufatar dasu, inama danki komi sannan nasaki a private university da y’ata take ban
banbanta ku ba sannan na ciyar da danki, nine medical bills dinsa, abincinsa, gasa kaman jaki duk sati ya
cinye gwangwanayen abinci, duk nagama abun nan kizo kina batama innocent yarinya na rai me hakan
ke nufi Safeerah?” Gabaki daya jitayi zuciyanta ya lalace ta tsani karya ahankali tace “Momma dan Allah
kiyakuri” rai abace Momma da ba kaman hakuri ake bata ba tace “hakuri bayan kinci zalin y’ata? Ba
yayarki hakuri? I won’t tolerate this, first of all in all levels Salma is not your mate, tabaki shekaru so
koda wasa kada ki kara bata mata rai am I clear”? Gyadama Momma kai tayi takalli Salma muryanta har
baya fita da kyau sabida zafin zuciya tace “kiyakuri Anty Salma” hararanta Salma tayi ta dauke kai taja
mata tsaki mtswww, Momma tace “ya makarantan?” Ahankali Safeerah tace “Alhamdulillah” Momma
tace “yaushe yakamata kifara industrial attachment din?” Calmly tace “jibi” Momma tace “bari Shamsu
yadawo I told him yasamo miki construction company dazakije kiyi dasu muji koya samo, anyways tashi
kije ki karbi yaron nan yahana Mamanki aiki da shegen rigiman daya gado a dangin ubansa” gyadama
Momma kai tayi tamike ahankali zata wuce Salma ta tashi zaune cike da isa kaman itane uwarta tace
“zonan!” Juyowa Safeerah tayi takalleta saitaki motsi sabida yanda takejin haushinta, Momma ta mike
tace “gyara kiga Salma” ta yo kan Safeerah takai hannu ta make mata shoulder tace “are you insane?
Wai y’ata ce abin yinki yanzu? Dan ubanki Shu’ibu dabaki jawo mana fitina ba da kanina yanzu yana kano
yana koyarwa a primary school daya saba, yanzu na taimakeku kizo kina gadara acikin gidana, wuce kan
ranki yabaci kiji me Salma keso” wucewa tayi tacika tamm tafara tafiya zuwa gaban Salma, Momma ta
kalli Salma dake kallon Safeerah tana murmushin kara chusamata takaici tace “ai gatanan” Salma tace
“ta duka ni karta shanyemin jini” Momma ta kalli Safeerah tace “bakiji me akace ba” ahankali ta duka
tasauke kanta ran Salma yakara baci tace “Mom I hate this girl wlh bazaki ganeba ne, she’s a stubborn
sly wlh tallhi, ni take juyawa kai taki kallona nakirata ma kaman kashi ke gabanta, everything about her
batamin rai yake I don’t know why, wlh Mom dakin barsu sun koma kano an kashesu muhuta kuma
bazan hakura ba, I will say this throughout this week nobody in this house zai saima yaronta abinci!”
Dasauri Safeerah takalleta hawaye na tsatsowa a idanunta ran Salma fess now this is what she wants,
tasan daman this is wat will hurt her, Momma zatai magana Salma cikeda rashin kunya tace “ba ruwanki
Momma nine daidai da ita, bake taurin kaiba zanga wanda zai saima Waleed abinci saidai yaci normal
adult food wlh” tamike tawuce ta dagama Momma dake kokarin mata magana hannu cikeda rashin
kunya tace “Mom I’ve made my decision and it’s final! Idan yaron bazaici normal abincin da aka dafaba
saidai yamutu wlh! Get out of my sight Safeerah kafin na banka miki wuta” ahankali tamike idanunta sun
cika da kwalla tayi hanyar dinning, Salma tace “Momma kingani ko girman kan bala’i ne da ita yarinyar
da muka rufa musu asiri bayan tajawo ma iyayenta bala’i, shegen mijin nata daya danna mata saki ko
5naira baya kawowa for up keep yaronsa ga yaro sai cin abincin gwangwani, kiri kiri yaci su rice bazaici
ba daga su tea sai abincin yara to an dena siya tea ma kar akara basa mamansa ta sayo idan tana da shi
tunda tafi karfin tabani hakuri” Safeerah na jiyota harta bude kofan kitchen ta shiga a gefen wajen taga
Mama tsaye tayi jugum goye da wani kyakkywan yaro dan tuliki abayanta fari sol yana bacci, wani kallo
Maman tamata kallon mahaifiya dinnan jikinta duk yayi sanyi murya kasa kasa tace “me kikama Salma”?
Baki tabude zatai magana takasa tuntuni kukan datake rikewa sai kawai yazo mata tafashe da kuka sosai
mara sauti zuciyan Mama ya sosu iya sosuwa, her poor little child did not deserve this! Duka duka nawa
take she’s just 20yrs! Imagine sanda suke ghetto ma abinci na musu wahala but they’re happy and
awadace Alhamdulillah but yanzu ga kudin but rayuwansu yadawo ba tasu ba, Safeerah is always sad,
rabon yarinyar da farin ciki tun suna Kano.
Matsowa tayi dab da ita cike da jarumta irin na mahaifiya takai hannu, hannunta takama tarike ta karbi
jakanta da board din ta ijiye sannan ta rungumeta, kankame Mama tayi tana kuka tace “Mama nagaji! I
hate this house Mama” bayanta Mama ta shafa tace “shiiii I don’t want maganganun nan, ya isa dena
kukan” tasaketa tawuce tabude kofan backyard tafito da ita kan wata yar kujera ta zaunar da ita tace
“zauna nan ya isa dena kuka kar Waleed yatashi ya isa” ta goge mata fuska, sannan takoma kitchen din
store ta shiga tadauko wata kula wanda abinci ke ciki da goran zobo da spoon tafito tazo gabanta tabude
kulan tana kallon fuskanta tace “nasan harda yunwa kikeji, ci abinci ki kinji yarinyata mai kyau, Maman
Waleed” Mama taja hancinta dan murmushi Safeerah tayi tasa hannu ta karbi kulan ta bude rice wanda
tun abincin rana ne sai spaghetti tamata murmushi, Mama tace “ci maza” karban cokali tayi ta sa hannu
ta cire mayafin datai rolling ta ijiye, Masha Allah tanada gashi garda na hauka baki sidik kaman na yar
buzuwa danma tai parking tayi donut da yawan gashinta yasa yayi kato sosai, kanta a gyare tsaf yana
sheki, Mama ke gyaramata dan bata zuwa saloon, bata saka relaxer, batada kiba but tanada kirji sosai
acike ga hips daya fito from yanda ta zauna, abincin ta debo cikin spoon takai bakinta, ijiyan zuciya
Mama ta sauke now this is her daughter, Safeerah ta that never jokes with food, cikeda so tace “toh
ba’amin murmushin ba ko girkin beyi dadi bane”? Murmushi tayi mai kayatarwa takasa magana sabida
yanda abincin yacika baki, Mama tace “maza cinye bari naje nakai abinci falo” yunkurawa tayi zata tashi
Mama tace “koma ki zaune kici abincinki zan iya komi” Mama ta wuce ta shiga kitchen, binta da kallo
Safeerah tayi ta sauke ijiyan zuciya In sha Allah saita zama wani abu ta kwashe iyayenta, abincin ta shiga
ci tana sauke ijiyen zuciya duk yawan abincin nan tasss ta cinye ta ci nama tasha zobon ta mike tsaye dan
an fara kiran magrib tabude kofa tashigo kitchen din tahada duk wanke wankan data gani ta wanke tsaf
tana cikin mopping taji kukan Waleed cikin muryan bacci da muryan rashin iya magana yace
“Um…….myyyyyy” dasauri ta jingina mop din tayi kofa zata bude taji Momma ta dakama Mama tsawa.
“Kifita dashi daga falon nan mana bakiga Salma na waya bane, yaro sai shegen katon murya kaman
gardi”bude kofan tayi dayake Mama na nan dinning tana gyara plates da flask tana jijjiga Waleed abaya
yana ganin Maman sa yawani fashe da kuka yana musu mutsun kwantowa yazo wajenta dasauri Mama
tayi kitchen din tashiga kwantoshi Safeerah na murmushi tana washe fararen kananun hakoranta masu
kyau cikin muryan yara tace “Waleely oyoyoo, ayoyooo” ta karbi yaron yawani rungumeta yanakai
hannu yana taba mata boobs yana wani irin rigima Safeerah takama hannunsa takai baki tace “kul, kul,
kul bana hanaka ba, tututuuu not good Waleed” tama hannun kiss sai yayi dariya na one second yahau
kuka kuma, Mama tace “kuje daki kimasa abinci yasha, akwai tuwo ki gwada basa ko zaici” gyadama
Mama kai tayi tace “bari nakarasa mopping din saimu tafi” Mama tace “barshi zanyi jeki basa abinci
kinsan ba kirki Waleed yakeda shi ba idan yanajin yunwa zai kusan rusa mana gidan nan ne da kuka”.
✍🏻M SHAKUR
EPISODE
8️⃣
TOM INA AMARE WAYANDA HARYAU BAKI TABA TASHIN KAN MEGIDA KIN BURGESA BA?🤭
INA KUMA UWARGIDAYE DA BASU IYA HARKAN ABUNBA BAKIDA CAPACITY 😀 HAJIYATA BAKI KAWO
LIGHT 💡 AKAN GADO??? TOH INA MUKU ALBISHIR DA BUDE SABON CLASS MAI SUNA COITUS JUNCTION
WATO MANHAJAR RAGADADA🎊
wa.me/+2347012181461
Kankame Waleed Safeerah tayi tana murmushi jin abinda Mama tace tanamai kiss a farin kumatun shi
mai nama tace “kaji abinda Mama tace ko Waleed wai ka iya kuka, oya to banda kuka muje muje dan
Lukuti na” tabude kofan kitchen din tafice dashi Mama tabisu da kallo tana murmushi Waleed har yasa
ta mance ranta abace wani kuncin ma Waleed ke rage mata shi. BQ tawuce wanda yake dan karamin flat
tabude kofan falo ne dakeda wasu old chairs aciki ga carpet akasa sai kitchen sai dakuna biyu Mama na
daya ita an bata daya da sauri tawuce kitchen dinsu ta duka tana zaunar dashi akasa cus is very clean
cikin lallashi tace “yauwaaa zauna kaga Ummy tama Walely abinci yanzun nan ko” tana ijiyesa zata mike
ya kurma uban ihu kukan dayake rikewa tuntuni daman magiya kawai yake yasakesa da kyau saiga
hawaye, idan kaga Waleed na kuka mai hawaye is either an dakesa ko yanajin yunwa ta tsani taga
hawaye a fuskansa sabida bala’in tausayi yake bata, da sauri tadaukesa tace “kai Waleed toh dena kukan
yunwa ne! Ishiru ishiru” dasauri ta kunna heater na water kettle dake kitchen dinsu tabude wani drawer
wanda abincin yara ne, ga Aptamil, Gerber rice, Friso Gold, Cerelac, tarasa mesa haryau Waleed yaki
yarda yaci normal abinci saidai yataba idan yaga dama ya dandana but abincin nan sune abinda yakeso
yayi kuma considering as food, ko yadaure yaci tuwo is as if cikinsa bai dauki tuwo as food ba sai yaci this
food, yanason tea ma yanasha but tea baya rikesa, tun Waleed na yaro suke fama dashi kan lamarin
abinci, budewa tayi taga Gerber rice dinma yakusan karewa haka madaran Aptamin din, duka baifi idan
ansha yanzu yasha gobe da safe maybe darana yasha yakare ba kenan, hadamai tayi a gurguje sannan
tadaukeshi tafito falo jikinsa har rawa yake ta shiga basa tsaf ya shanye tabasa ruwa yasha sannan
yasauka yafara wasa anan tsakiyan falon itakuma tawuce kitchen ta wanke plate nasa da spoon tabude
drawer tadauko Frisogold da cerelac ta duba duk suma baifi sha biyu ba, ijiyan zuciya tasauke, maida
komi tayi tafito takalleshi har yaje gaban tv yana taba wayoyin wajen tace “kafara aiki ko toho muje
muyi salla” ashagwabe yace “Ummyyyy” yarike wayan dasauri tace “noooo Waleed bani kaga” karba tayi
takama hannunsa tace “muje” binta yayi suka wuce dakinsu yar katifa number 1 ce a kasa am shimfida
zanin gado mai kyau akai, dakin yayi kyau yana kamshi, wucewa tayi bayi shikuma yafara guje guje tayo
alwala tafito ta shimfida dadduma dasauri Waleed yazo yashiga gabanta tayi murmushi tace “Allahu
Akbar” daga hannunsa yayi shima yace “Aaaaa Ab bar” shi adole yana salla tayi dariya ta kabbarta salla
da kyau abinta tanayi yana binta ta sallame zai tashi tace “bakace astagfirullah ba” tare sukai zikiru
ba’ada salla sannan yatashi yadauki wani toy car nasa yana wasa sai binsa da kallo take tana kan
dadduman, seeing Waleed makes her happy, koda yaushe inhar yaci abinci ya koshi baida rigima yunwa
kadai ke sakashi rigima, saikuma idan sun dakesa achan flat din, she loves her little Boy ita karan kanta
batasan iya dadin son datakemai ba, but Waleed is her everything.
Saida akai isha’i tayi sannan tai shafa’i da wuturi ta mike tace “Waleely wankan dare taho” dasauri yazo
ashagwabe yace “Ummyyyyy” hancinsa taja tace “kai wai bakason wanka ko” daukansa tayi tashiga
ciremai kaya da pampers tace “wlh saikayi” tamai chakulkuli yahau dariya itama tana dariya tawuce
dashi bayi tamai wanka tamai brush sama sama tafito dashi, ledan pampers nasa taje Huggies shima
baifi guda 10 ba tadauki daya tazo tasamai taciro kayan bacci tasamai da kyar cus so yake yayi wasa
shirya Waleed is war on its own, sannan tabarsa nan ita takoma bayi tayi nata wankan tafito daure da
towel looking damn fine tasa wani rigan bacci har kasa tazauna ta dauki wayanta Oppo tabude first bank
account nata taduba duka duka 15k gareta ta shiga Opay tanada 3,200 shiru tayi 18200 bazai isheta ba,
tasai cerelac sauran bazai isheta tasai madara ba balle ma ayi maganan pampers, “Mamaaaaa” taji
muryan Waleed a falo yana kiran sunan Mama batamasan sanda yafice ba that means Mama tazo flat
nasu, tashi tayi tafito falo Mama harta dauki Waleed tanamai wasa dan Mama is his favorite person,
ganin Safeerah yasa Mama ta kalleta tamata murmushi tace “karki damu Allah bazai taba hanamu
abincin da zamu ba Waleed ba kinji” murmushi tayi bataso Mama ta damu hakan yasa tace “a’a Mama
ni ban damu ba, jekiyi wanka kihuta Mama” Mama tace “tom” tasauke Waleed tace “samai cartoon kiga
ya kalla” murmushi Safeerah tayi tace “Gotv yayi expire” Mama tace “kuma nagaya ma Shamsu yace
zaiyi ina ganin ya mance” dasauri tace “zan samai awayana kawai” saita dauki Waleed din tashiga
YouTube tasamai cartoon a wayanta aiko yayi lamo ajikinta yana kallo yakai hannunsa zai taba kirjinta
tace “kul bana hanaka ba wai” denawa yayi yacigaba da kallo har sai wajajen 12 yayi bacci dan har Baba
yashigo kallo yake.
Around 12 wani mota yashigo gidan parking akayi wani matashi da zaiyi 34yrs haka tareda Salma suka
fito daga motan suna kama da Salma sosai, hararansa tayi tace “I will tell Momma kahanani magana da
AJ” tsaki yaja yace “wlh nakara ganinki a club sai ranki yabaci akan mema Momma zata barki kifice da
daddare eh” ranta abace tace “motana fa” “is being taken care of nasa akawo miki” yawuce abinsa
Salma kaman zata hadiye zuciya ta mutu tabisa abaya suka wuce flat nasu sama tawuce tana tafiya tana
cika tana batsewa tawuce dakin Momma tabude kofa ba sallama tareda kunna wuta kawai tafashe da
kuka adaburce Momma dake bacci ta farka. “Salma wat is it”? Cikin fushi tace “Ya Shamsu ne Momma”
da dan fada Momma tace “Shamsu!” Yana kokarin shiga dakinsa jin Momma takirasa saiyazo yashigo
dakin, yakalli Salma dake kasa tana kuka sai kawai yahau dariyan iskanci Salma cikin kuka tace “Momma
kingani ko” cikeda takaici Mom tace “wai me haka Shamsu bazaku banni na huta ba yara biyu rak dana
haifa sun hanani kwanciyan hankali, you know this girl nada asthma why are you doing this to her” yana
dariya yace “Mom a club na ganta fa with some bad girls metakeyi a club” kallon Salma Mom tayi, Salma
tace “shima meyakeyi a club besides ma ai azaune yaganni” nunata yayi yace “look at dressing na jikinta
Momma jean da wannan rigan pls ba dankwali akai sannan she was talking to one bad guy fa Mom dana
sani sosai AJ and he’s friends with Abbati” dasauri Momma tace “wani Abbati”? Shamsu yace “Abbati dai
Baban Waleed, duk wanda ko yake click din su Abbati ai ba mutanen arziki bane” cikeda damuwa
Momma tace “kwarai Salma banason ki tareda mutanen Abbati kindaiga abinda yama yar uwanki
Safeerah” mikewa tayi ta turo baki tace “ai kinfi kowa sanin waye Abbati kika hada aurensa da Safeerah!
Ni da gatana babu wanda ya isa yamin abinda akama Safeerah wlhy so kuma chanza maganan, besides
ma we just becomes friends 2days ago a Nile is not like aurensa zanyi but he’s just so cute and
handsome ya iya gayu wlh ga accent kaman bature” Shamsu yace “kingani ko Momma” hararansa tayi
cikeda rashin kunya tace “baruwanka dani allow me to leave my life am an adult” tayi kofa fuuu tafice
yabita da kallo saikuma ya kalli Momma yace “wlh zan tattaka yarinyar nan asthma kesa nake ragamata
fa” cikeda lallashi da lallabawa Momma tace “zo Shamsu kyale Salma yarinya ce” tahowa yayi yazauna
abakin gado tace “da gaske AJ abokin Abbati ne”? Gyadamata kai yayi yace “yes wlh Momma, all they do
is abuse girls, ko lokacin nan i warned you kan Abbati kikace bazaki iya gayama kawarki No ba tunda tazo
gidan nan taga Safeerah taji tanaso ta aurama danta kuka kama kuka hada aure look at her yanzu da
yaro da yaki daukan responsibility nashi saidai muke komi”.
✍🏻M SHAKUR
EPISODE
9️⃣
Ahankali Momma tace “yanzu dai mubar maganan yaya ake ciki? Kama abokin naka maganan? I mean IT
da Safeerah zatayi”? Dan tsaki yayi yace “wlh Momma I hate yanda kikesa nake wahala unnecessary
sabida this your brother da family nasa haba I got better things to do” cikeda lallabawa Momma tace “so
kake ayi dani ace na maidasu yan aiki agidana banma yarsu komiba? Ko yanzu ma ubanme Aunt dinku ta
gwagwalada batace ba, dole nayi using school na rufe bakin kowa kodon abinda yasami yarinyar so
please kayi?” Gyadamata kai yayi yace “yes yace nakawota though yayansa shine owner of the company
yana China he’s expecting zai dawo ko yau ko gobe besides his brother baida matsala zai yarda even
though basu taba barin yan IT a company su ba, in nutshell dai she can start yayansa ma hardly comes to
the company kinsan soja ne, so shine ke komi kuma komi ke hannunsa” ijiyan zuciya Momma ta sauke
tace “yauwa Shamsudeeni godiya nake babban mutum” tashi yayi daga gadon yace “good night
Momma”.
**
Around 8:30 nadare yashigo gidan this time around bai bari sojoji sun kawosa ba, parking yayi yana
kallon motocin dake compound din yafito anatse sai lafiyayyen kamshi yake yazare bakin glasses na
idanunsa ya ijiye a mota yarufe yawuce flat nasu yabude kofa da sallama yashigo cikin falon wani
attajirin magidanci ne a falon wanda zai iyakai 65yrs cikin manyan kaya tareda wani mai kama da shi da
zaiyi 60yrs a gefensa suna magana ga kayan abinci agabansu sai kaninsa Auwal dake gefen Ammi laptop
kan cinyansa yana tabawa, dakatar da magana magidancin yayi murmushi ya gauraye fuskansa yace
“Sojoji” cikeda girmamawa ya sunkuyar da kansa ya maida kofan yarufe yazo har gabansa yadan duka
yace “Baffa barkanku da dare, ina yini Dad” mugun kallo mai kama dashi yamasa yace “kaga daman
dawowa daga Chinan? Ai dakai zaman ka saika dawo rannan daurin aure” dasauri Babban yace “waikai
baka gajiya da fada daga dawowan yaro?” Tabe baki yayi yadauki jarida yabude yana karantawa, Baffa ya
shafa kansa yace “ka sauka lpy, barrack kaje ne hala?” Gyadamai kai yayi alamun eh batare dayayi
magana ba, Baffa yace “sannu da zuwa Salim, Ya shirin bikin” anatse yace “Alhamdulillah Baffa” Ammi
tace “zokaci abinci” ahankali yace “okay” saiya wuce dinning dasauri Auwal yabisa Dady yadan sauke
jaridan kasa yabisa da kallo kafin ya kadakai yasake bude jaridan yana dubawa, Auwal yace “Yaya akwai
kanwar wata Abokina Shamsu dazatayi IT a company mu, I know kace no yan IT but please Yaya kaga
nariga nacemai yes” dan kallonsa Salim yayi fuskan nan tasa ba walwala, Ammi dake zubamai abinci tace
“tundazu yaketa nanata maganan nan Son, I told him daya sanar dakai kafin ya yarda but tunda kanwar
Abokinsa ce ka yarda please na san Shamsu yana zuwa gidan nan he’s a nice boy kaji Son” ta shafa
kansa, sauke jaridan Dady yayi yajuyo yakallisu yace “kazo company na kayi aiki ka makale ana yayanka
gashinan kullum cikin roko kake kaman me bara” dukansu kallon Dady sukayi hatta Ammi bataji dadin
maganan ba Baffa zaiyi magana Auwal ya jirasa yace “common Dad sau nawa zan gayamaka company
Yaya is my dream, I studied architecture a school, mexanyi in your company when my brother open my
dream company and gives me to manage” yayi maganan yana murmushi yana kallon Yayansa dake juya
spoon, magana Daddy zaiyi Baffa yace “kafi kowa kewan yaron nan dabaya gari yanzu yadawo zaka fara”
shiru Dad yayi bai kara magana ba.
Kansa Ammi ta shafa hakan yasa yadago yakalleta murmushi ya sakan mata kadan yadan lumshe idanu
yabude sai yaja bowl of soup din gabansa yasaka spoon ciki yadeba zaikai baki saiya kallesu ganin duk shi
suke kallo da Ammi da Auwal yasa yace “is there something in the food”? Kwashewa da dariya Auwal
yayi yace “wlh Ya Salim baka iya cracking jokes ba badadi kai sojoji babu abinda kuka iya”, murmushi
Ammi tayi tace “ci abincin ka mun dena kallonka” taja kujera ta zauna kusa dashi, kaiwa bakinsa yayi
anatse yaci sannan yakalli Auwal yace “she can start” dunkule hannu Auwal yayi cikeda jin dadi yace
“yesssss!” Ammi tai murmushi tace “thank you Salim” gyadamata kai yayi cikin muryansa kasa kasa yace
“tell him within the week zanzo for supervision idan naga anything ba daidai ba I will fire both him and
Paresh and nobody will use you to beg me Ammi! It won’t work” Ammi takalli Auwal dake dariya tace
“kadaijiko”? Dasauri yace “I manage everything to perfection bazaka ga komi ba sai alkhairi Yaya,
wannan uban salary da kake biyaba how can I joke da wajen cin abinci na” dan hararansa kadan Salim
yayi yace “silly boy” shiru yamusu bai kara tankasu ba yacigaba da cin abinci while Ammi da Auwal na
hira, Dady da Baffa na nasu a falo, bai wani ci sosai ba yadauki mug na coffee yamike baice musu komiba
ya wuce stairs yashiga hawa Ammi tabisa da kallo, anatse yake tafiya kaman yana inspecting ko’ina dakin
dake gaban na Ammi yawuce hannunsa yadaga yayi knocking so daya dudda kannensa ne baya taba
fadawa dakinsu kai tsaye he respect privacy nasu, bude kofan akayi autansu ce Lubna batai wata wata
ba kawai ta rungumesa tana washe baki dan tana bala’in son yayanta tace “Yaya kadawo? Oyoyooo”
Ameerah da kanta ke a tsefe gashin kam acinye tazo itama tana murmushi akunyace gabanta na faduwa
tayi hugging nasa tace “Yaya sannu dazuwa, Yaya kaga gashina duk yakarene saisa nasaka” Calmly yet
strictly yace “is that ur excuse na yin abinda Allah yahana”? Dasauri ta girgizamai kai, anatse yace “Allah
ya tsinema mai karin gashi, get ready I will take you to supermarket gobe to get the best hair products
that helps with hair growth” gyadamai kai tayi tana murmushi tace “thank you Ya Salim”suna mugun
tsoron sa but again kuma suna mugun sonsa, he’s just the best and very sweet but you need to be open
minded before ka fahimce sa inba hakaba zaka dauka ya tsaneka ne, kusan 1min suna ahaka yace “ku
cikani” dariya dukansu sukayi suka sakeshi wucesu yayi yashigo dakin Lubna ta kulle kofa duk suka
biyosa bai zauna kan gadonsu ba saiya wuce gaban dressing mirror nasu ya zauna yayi crossing leg
yanashan shayin ahankali yanabin ko’ina da kallo kaman wani invigilator this is just him haka yake, akwai
observing environment nasa, he’s very very security conscious, gadaje biyu ne a dakin daya na kallon
daya ga bra da pants akan gadon Lubna kallo daya yamusu yadauke kai yace “wat are those underwears
doing saman gadonki Lubna?” Dasauri tayi wajen ta kwashe komi tawuce wardrobe nasu tabude tana
sawa ciki tace “Yaya sunmin kadan ne Ammi tace nahada nafito dasu” wayansa ne yahau ringing da sauri
Ameerah tazo wajen tace “Yaya Anty Nanah ne?” Kallonta yayi saiyasa hannu yaciro wayan ga sunan
Nanah a screen din dasauri Ameerah tace “can I talk to her Yaya?” Dasauri itama Lubna tace “Yaya nima
I want to talk to her” wayan yaba Ameerah yamike yace “idan kun gama ina wajen Ammi” yawuce yafice
daga dakin yashiga dakin Ammi, Ammi na zaune saman gado hannunta rike da wata yar takarda yawuce
yazauna kan coach na dakin yace “ina yini Ammi” murmushi tamai tace “yaushe zaka gidansu Khadija?”
Dan shiru yayi Ammi ta tsaresa da idanu ahankali tace “Salim” dago kansa yayi yakalleta anatse yace
“zanje” Ammi tace “before this week runs out kaje, kudan tattauna kaji me da me take bukata da babu
na biki, get to know her, Nanah yar mutunci ce ga hankali da kunya, this is duk abubuwan damuka duba
ni da mahaifinka muka hada aurenku kajiko” gyadamata kai yayi yace “okay” zata sake magana Ameerah
tashigo rikeda wayan tace “Yaya ga Anty Nana” Ammi tace “Khadijah ce bani ita” dasauri Ameerah
tawuce tabama Ammi wayan, Ammi tasaka wayan a speaker tace “Yar Albarka” akunyace tana
murmushi kasa kasa tace “Ammi na ina yini ya gajiya yakuma karfin jiki? Ina Daddy na”? Ammi tace
“Alhamdulillah duk muna nan lpy, Dadyn ki na falo, ya su Mama?”Nanah tace “Alhamdulillah Ammi,
Ammi daman gobe inaso namiki burabusko na aiko miki dashi Ameerah tacemin kina sonshi sosai da
miyan hanta” murmushi sosai Ammi tayi kana gani kasan maganan yamata dadi tace “gaskiya ne inaso
kam sosai amman karki wahalar da kanki” dasauri tace “duk abinda zan miki ba wahala bane Ammi in
sha Allah gobe zan miki” Ammi tace “shikenan Allah yayi albarka” ahankali tace “Ameen Ameen agaida
Abba, saida safe Ammi” Ammi tace “Allah tashemu lpy” tabama Ameerah wayan tace “ungo ba yayanki”
karba tayi tamike ta kaimai wayan karba yayi yasa hannu ya katse wayan yamike yayi kofa Ammi tabisa
da kallo, hannu yasa zai bude kofa Ammi tace “I really love this girl Salim!” Chak ya tsaya batare daya
juyoba, Ammi tace “she’s my choice and choice na mahaifinka, yarinya yar gidan mutunci, she’s those
type of girls that will keep familyn ka together, tanason kanninka da yan uwanka duka, tana son
mahaifiyarka da mahaifinka, this is dream of Everyman yasami perfect wife that have no any problem or
issues with his family” shiru yayi baice komiba kusan 10secs kafin ahankali yace “good night Ammi”
yabude kofa yafice.
✍🏻M SHAKUR
EPISODE 🔟
Bude kofa yayi yafito daga dakin ya sauko kasa Daddy kadaine a falo yana bude wasu files yana signing
ga glass a idanunsa Baffa yariga yatafi, anatse yace “saida safe Dad” dagokai Daddy yayi yakallesa yace
“kaima saida safe Alhaji Salim” bude kofa yayi yafice batare daya kara wata magana ba Daddy yasake
kadakai yadauki files yacigaba da signing dayake yi.
Wayansa ne yafara ringing cirowa yayi daga aljihu Nanah ce, katsewa yayi yakirata back ringing daya ta
daga tace “Baby dan Allah ka kulani wlh kewanka nake” baice komiba ahankali chan yace “ya su Mama”?
Ahankali tace “fine tanachan falo kasan yan uwanta har sun soma zuwa daga Katsina, Baby sai maganin
mata aketa bani” tayi maganan tana rage murya, yace “wat is that”? Yayi tambayan da zuciya daya, baya
wani hira da ita itakuma babu abinda takeso kaman taga yana zance da ita, bala’in mahaukacin son
Major Salim take gani take she’s the luckiest girl on earth, ga kudi, ga kyawu, ga gayu, ga ji dakai, ga aji
ga ilimi, lankwasa murya tayi tace “Baby kagani ko idan za’ama mace aure an samata rana ana bata
magunguna haka dake gyara jiki, suna cire ciwon sanyi, suna saukar da ni’ima ajikin mace kuma zaisa miji
yayi na’am da ita zakaga idan an tashi bikin Ameerah da Lubna za’a basu maganin mata” yace “I don’t
think Ammi tasan shi” dan dariya Nanh tayi yau wlh yabata dariya wato namiji namiji ne, kasa daurewa
tayi tace “Baby wlh I love you so much, ina mugun mugun sonka! You are so innocent, I can’t wait to
officially zama matarka, I promise I’m going to be the best wife to you” wayan na kunnensa baice
komiba yakai dakinsa yacire wayan a kunne yasa a speaker ya ijiye kan gado yana rage kayan jikinsa jin
shiru tace “zakazo ka ganni gobe?” “No” yabata amsa atakaice kafin ahankali yace “let’s see within the
week” kaman zatai kuka tace “okay” anatse yace “I have to shower, daganan zan shiga gym” murya chan
kasa tace “zaka kirani kagama?” Ahankali yace “okay!” Yasa hannu ya katse yawuce closet nasa ya ijiye
kayan daya cire yadauki wani short na nike da singlet na nike black yasaka hand gloves yasa sneakers
yafito yasauka kasa yabude wani daki gym ne yahau kan treadmill yafara gudu na bala’i kaman a highest
yasaka yakai kusan 20min sannan yasauka yayi press up yadaga karfe yadaga rope kafin yaje punching
bag yasaka fighting gloves, one of his hubby is boxing he loves it a lot, yayi punching bag sosai kusan
2hours yabata sannan yagama yana zufa sosai yakalli agogo is 12:20 yafito yawuce sama, kaya yacire
yafada bayi yayi wanka yafito he wants to smoke but bayayi agidansu kwata kwata out of respect for
iyayensa kwanciya yayi agado alkawarin dayama Nanah yatuna hakan yasa yadauki wayan even though
yana tunanin tayi bacci yakirata but harya katse bata daukaba hakan yasa ya katse wayan ya ijiye yayi
shiru tareda lumshe idanu he’s just seeing that little girl face data taimakeshi as usual dan babu ranan da
baya gani yazo bacci, he’s not sure takai 16yrs ma she will not pass 15yrs, this is 5yrs probably yanzu
she’s 20yrs haka, there’s this guilt dayake feeling koma ina take yanzu aduniya itada iyayenta shiya
sakasu in it, shi ya jazamusu, banda yaransa dayasa sukai bincike sama da kasa shi da kanshi saida yayi
tattaki yaje garin yaje layin but gidansu is still burnt, even though that neighbor nasu ta sanar dashi ba’a
kona dasu ba but anma Babanta shegen duka sunje asibiti daganan ne basu kara dawowa ba he went to
the hospital akacemai an basu bill but basu dawoba bakudi, his mind is not at ease baitaba samun
abinda ya tsaya mai araiba sai this, murya chan kasa yace “where are you!? Nurse Safeerah!” Yayi
maganan ahankali yadan fuzar da iska yajuya gefe yakai hannu yana kunna side lamp yana kashewa lost
in thought. Yarinyar is the most brightest girl he’s ever seen in his life, the kindest, she has the most
precious heart, she saved his life, zuman data shafamai was wat saved his hand not hospital, yakasa
manceta the way she genuinely cried for him sabida taganshi in pain no one has ever done that ko
iyayensa though baisani ba maybe dan baitaba wani major ciwo bane, but this particular guy makes a
huge space a zuciyansa, sabida her kindness, free spirit and care, he just wanna know she and her
parents are fine! He wants to take care of her! Support her, and gives her whatever her heart desires,
gashi duk ba’asan daga ina sukeba, har school da aka cemai Babanta na koyarwa wani primary school
haka yaje school dinma basu da information na background na Babanta cus is not standard school
principal din dai tacemai yan Maiduguri ne, ahaka bacci yayi awon gaba dashi.
**
Mama tashigo dakin ta tadata da kyar ta tashi zaune takalli Waleed dake bacci abinsa one thing about
him baya tashi da wuri dan baya bacci dawuri itakuma bata samin enough bacci dan bata isa tayi bacci
ba sai Waleed yayi duk kalan gajiyan jikinta yanzu ma da kyar ta tashi, bayinsu tawuce ta shiga brush
tafara yi sannan tayo alwala tafito tasaka hijabi tayi sallan asuba, one thing is tunda suka dawo gidan nan
batada karfi da ikon zama kayi azkar bayan salla saidai kayi a tsaye dan zasuje main flat girki da gyaran
gida, mikewa tayi ta linke dadduma tana enchanting morning zikir nata tazo wajen gado tadan lullube
Waleed sannan ta shafa fuskansa tana murmushi tamike tabude kofa tafito tabude kofa tafice, flat din
tashigo duk suna bacci basa tashi sai around 9, 10, 11 wata rana har 12 ma ko 1 na rana, kitchen tawuce
taga Mama awajen tafara hada abinci tace “Mama kibarshi zanyi komi” murmushi Mama tayi tace
“wuce kije ki koma bacci Waleed bai barki kinyi bacci dawuri ba” murmushi tayi she has the best Mom
wlh, Mama zata iya dauke duk wani wahalan duniya dan kawai ta huta, tazo wajen Maman tasa hannu
ta karbi waken tace “kosai za’ayi”? Murmushi Mama tayi tace “eh da kunu, sai pepper soup na kayan ciki
gashinan cikin pressure pot, tunda kin karbe girkin bari na gyaro gidan ni” dasauri tace “Mama duk zanyi
w…” hararanta da Mama tayi yasa bata karasa maganan ba tadauki tsinstiya tafice itakuma tashiga aikin
tana tunane tunane yanzu haka Baba na chan compound yana wanke cars, watering plant, gyaran grass
and sweeping, tsayawa tayi gaban sink din takalli window gari yasoma haske takalli sama azuciyanta tace
“Ya Allah baka bacci, I know Mahaifina baida sana’a yanzu baima da hanyar yin sana’ar sabida idanunsa
baya gani sosai ko gidan nan sabida he’s familiar with the sorroudings ne saisa yake komi, Mama na is
helpless woman da batai karatu ba, I’m all they got Ya Allah! Look at our lives slaving for people da basa
appreciating namu ko mana godiya they said this is our payment na ciyar da mu dasuke” tadan fuzar da
iska tace “Ya Allah karka dawwamar damu ahaka! Ka yantar da iyayena, kabani source na taimakonsu,
duk inda zanje IT Ya Allah kasa suna biya nasami wani kudi” hawaye ne ya sauko idanunta takai bayan
hannu ta goge tacigaba da aikin sosai, Mama tagama gyaran falon ta duka tana saka turare taji karan
bude kofa dasauri tajuyo Momma ce sanye cikin wani bubu mai mayafi ga charbi a hannunta tanaja
fuskanta ahade kaman wacce ke shirin dambe takalli Mama ta zubar, Mama tamata murmushi taduka
cikeda girmamawa tace “barka da saukowa Mama Kubra, ina kwana” “kiramin yarki” Momma tafadi
awulakance tashi Mama tayi tawuce kitchen tabude kofa tace “kizo Safeerah ana kira” hannunta ta goge
tarage gas tabiyo Mama suka fito ganin Momma tawuce ta duka tace “ina kwana Momma” kallon banza
Momma ta mata dasauri Safeerah tasauke kanta kasa, Momma ta tabe baki tace “anyways jeki shirya 8
Shamsu zai kaiki inda zaki fara IT, kibar aikin Uwarki takarasa” wani abu Safeerah taji a kirji ta daure
ahankali kanta na kasa tace “Momma zan iya gama komi before time aiki yama Mama yawa gakuma
Wale…..” “Feerah!” Mama takirata cikin kakkausan murya dayasa Safeerah tai shiru bata karasa
maganan ba, Mama tadan gyara magana tace “yaran yanzu basu iya magana ba wani shirme kike gaya
haka Safeerah”? Kada kafa Momma tayi tana kallon Mama tace “ke Amina nizaki gwadama makirci?
Ohhh wato ke kin kasa gayamin a fuskana aiki yamiki yawa sai ki turomin yarki” dasauri Safeerah tace
“Momma wlh bahak…….” Hannu Momma tadaga mata sama sannan takalli Mama tace “na ciyar da
mijinki na ciyar dake, na ciyar da yarku na ciyar da jikanku, nine tufafinku, abin shanku, kunzgunku,
abincin jikanku, nine makarantan diyarku private university, kin dauka ina kashe uban kudin nan zan bar
masu aiki agidan nan ne? Menene amfaninku? Shu’aibu kanina ne jini daya kuma, da babuni da ina
zaku? Sabida na rufamuku asiri namuku rumfa da sutura eh shine zaki bama yarki sako aiki yamiki
yawa?” Ahankali Mama tace “kiyakuri Mama Kubra kuskure ne kawai da shirmen yara yasa Safeera…..”
“Shu’ibu! Shu’aibu!” Momma tashiga kiran Baba ranta abace kaman daman jira take daga tsakar gida ya
amsa yashigo gidan da gudu hannuwansa duk kumfa yana tsiyaya anan falon Momma tamai wani kallon
banza da takaici tace “shashasha bakasan zaka goge hannu kafin kashigo min falo ba” runtse idanu
Safeerah tayi zuciyanta namata daci yanda ake zagin mata iyaye agabanta, Baba dasauri yashiga goge
hannuwansa ariga yace “yakuri Mama Kubra, gani kin kirani” cikin fushi tace “Matarka Aminatu tayomin
aike da yarku yanzu take sanar dani wai aiki yama uwarta yawa” dasauri Baba yace “Subhanallahi wani
irin magana ne haka nakeji Aminatu, Safeerah” Mama zatai magana Momma ta dakamata tsawa tace
“lemme finish”Mama tai shiru, Momma tace “dan haka ka tattara matarka da yarka da jikanku kubarmin
gidana yanzun nan” faduwa gabansu yayi dasauri Safeerah takalleta tace “Momma dan Allah kiyakuri”
Mama tace “Mama Kubra dan Allah kiyi hakuri wlh aiki baimin yawa ba” Baba ya zube yana hada hannu
yace “Mama Kubra wanake dashi banda ke? Ina kikeso naje? Taya zan fara? Ga makanta? Bara kikeso
naje nayi” cikeda rashin mutunci tace “sai me toh akanka aka fara baran, sabida na rufamuku asiri sai
ahaumin aike, mara mutunci kawai butulu daku marasa godiyan Allah matsalan talakawa kenan kamusu
dare su maka rana” lumshe idanu Safeerah tayi hawaye na zubomata this is the reason why she never
talks take hadiye komi, cus everything she says affect parents nata more, they are being humiliated,
abune ya tsayamata a kirji ganin yanda suke begging Momma tana duramusu zagi baki tabude zatai
magana kawai sai zuciyanta ya karaya ta fashe da kuka sosai tace “Momma dan Allah kiyakuri, wlh wlh
Mama bata aikoni komiba, baki fahimci maganata bane dan girman Allah kiyakuri” Ijiyan zuciya Momma
ta sauke tana kada kafafu tace “okay zan salllami masu gadina! Shu’aibu ka tattara matarka da yarka ku
koma dakin masu gadi dake gate dagayau kaine zaka dinga bude gate tunda na kore ka bawai kanada
wajen zuwa bane” dasauri Baba yace “naji na yarda” zuciyan Safeerah ya mugun sosu, bude kofan sama
akayi Salma tafito dawani mahaukacin kayan bacci ganin su Mama duke gaban Momma a falo yasa ta
harari Safeerah tace “yarinya sai mugun hali kuma saidai aiki ya kashe Uwarki da Ubanki yanzu suka fara,
yazama gateman your mother kuma our cook and maid die da bakin ciki, in kinyi zuciya ke nemo naki
kudin kawai an dawo gidanmu ana cinye mana kudin gadon da Baban mu ya barmana, kai Baffa dalla
tashi kafita” tashi Baba yayi ahankali yajuya yawuce idanun Safeerah suka kada sukai ja.
EPISODE
1️⃣
1️⃣ 1️⃣1️⃣
Momma itama ta dakama Mama tsawa tashi kibar nan kekuma wuce kije ki shirya kafin nasa Shamsu ya
tattakamin ke” da gudu Safeerah tayi kofa Salma tabita da kallo saikuma tazo wajen Momma tazauna
tace “Wlh Momma I hate Safeerah, I hate her ta uban Yaya ma tafini kyau”?Dasauri Momma tajawota
jikinta Salma ta kankameta ashagwabe, Momma tace “wat are you saying Salma? Yarinya fara kal dake
inake ina hada kanki da black skin Safeerah haba haba, ai sama taiwa yaro nisa saidai yadaga fuska ya
kalleta” shafa gashinta Salma tayi tace “Momma harda gashi tafini fa” dasauri Momma tace “Kin fita
keda kesa relaxer jibi gashinki common stop the comparison kina ragema kanki daraja ne, the kind
money kike spending on your body why will you compare kanki damai shafa alayyadi”? Turo baki Salma
tayi ta bala’in jin dadin maganan mamarta tai blushing ta gyara zaman kanta a cinyan Momma tace
“you’re the world best Momma”.
Dakinsu Safeerah tabude kofa ta shiga idanunta sunyi jaa, waje tasamu akujera ta zauna hawaye na
saukowa daga idanunta tana gogewa da bayan hannu, ita kadai tasan metakeji azuciyanta, itafa da ace
ita suke zagi, suke ciwa mutunci, suka maida jaka wlh bazata damuwa as long as iyayenta nada
martabansu da kimansu, mesa Momma da yaranta this small Salma ke zagin mahaifinta da mahaifiyarta?
Why? Wlh kawai tausayin su Mama takeji kuma harda bataso taja musu fitina dasaitama Salma dukan da
akace ta zagi Baba bazata karaba, marasa tarbiya kawai da girmama na gaba dasu, she hated gidansu na
Kano sabida yan daban anguwansu but yanzu she rather lives there sau dubu da wannan rayuwan gidan
na Abuja wani kalan kaskanci iyayenta ke facing? Zata nemi aiki da zai taimaka mata tarike iyayenta da
danta, saikuma tai shiru nawa ne kama haya? Nawa abinci? Asibitin Baba, abincin Waleed? How can she
do all of those? Itada batada any qualification, takai almost 20min kuka take sannan ta tashi ahankali
ganin seven yayi tawuce dakinsu tabude kofa ta kalli gado Waleed na bacci abinsa zuwa gaban gadon
tayi ta duka takai hannunta tashafa kan Waleed murya chan kasa tace “Waleed pray for Ummy kaji! I
don’t want this life for you my Baby” tai maganan ahankali takai dayan hannunta ta goge fuskanta
sannan ta mike tawuce bayi ta watsa ruwa a gurguje tafito Vaseline nata ta shafa ta warware gashinta
da sauri gashin yazubo saura baifi 2inches yakai waist nata ba gashin baki sosai ta shafa man kitso tadan
taje sannan tasake packing tai donut da bakin sannan tabude sip din tanada tufafi ba laifi tun na akwatin
ta na zamanin aurenta ne, wani blue atampa tadauko gown aka maga ta saka sannan ta dauki sky blue
gyale mai duwatsu masu kyau babba taciro sannan tayi dauri taciro file na credentials nata datai
photocopy tadauki bagpack nata tasaka sannan tasaka flat shoe tafesa body spray nata mai dadin gaske
tafito, tajuyo ganin Waleed na bacci still tafito tabude kofa tafito tsakar gida tayi kyau sosai wlh gata da
tsayi ba sosai ba dai, she looks so good, flat din tawuce tabude kofa ahankali Momma tagani da Shamsu
suna zaune a dinning suna breakfast ya shirya tsaf cikin kananun kaya duk suka kalleta karasawa wajen
tayi tace “Ya Shamsu ina kwana” wayansa yadauka da car key yamike yace “muje ke I have somewhere
to be kina batamin lokaci” gyadamai kai tayi Mama tafito daga kitchen rikeda kula Safeera tace “natafi
Mama” Mama bata kalleta ba gudun kar ace tai laifi tace “adawo lpy” Safeerah tajuya tabisa suka fito
compound Baba ya wanke motarsa tsaf yana kara gogewa sai sheki motar take suka taho wajen, yayi
murmushi yace “an fito sannu da kokari Shamsu nagode sosai, Safeerah sai an dawo ko, ayi addua, Allah
bada sa’a” Ameen Safeerah ta amsa ciki ciki dan fushi take da Baba, Shamsu bai tankaba yashiga motan
itama tashiga gaba yaja motan aka bude musu gate suka fice, saida suka shiga kan titi cikeda isa Shamsu
yace “saura mukaje ki disgani! This is number one biggest construction company a Nigeria kaman irin su
Julius Berger haka suke, suna gina titina, railways, estate etc, this people are bastardly rich, the Maradis
kenan! Kudinsu gado sukayi tundaga zamanin kakannin kakanni and gasu all of them are bless, Babansu
shine Maradi Jet co yana harkan jirage he’s the only person a Nigeria dake kawo jirage yana saidawa
yana bada shatter, sai dansa shine mai Maradi construction din nan Babban Soja ne kaman wasa yabude
this construction company boom sun zama global, bama ya iya managing abokina dawani Indian Man
Paresh ke mishi managing company, sai kanwarsu Layla tana auren dan shugaban kasan Nigeria sai
sisters dinsa biyu da basuyi aure ba lemme even tell u I’m trying to see yanda zan samu daya na aura
sabida family mu yazama so powerful but that big brother nasu baya wasa and seems he doesn’t like
me, nafara magana da Lubna yahanata tacemin school zatayi she blocked me so dan haka banso ki
kofsani, mind your business kiyi aikinki kibar wajen kidawo gida, wlh if you do anything dayasa aka kirani
I will kill you Safeerah u hear me” yadaka mata tsawa gyadamai kai tayi tace “naji Ya Shamsu” company
sukakai yanada girma tsaresu akayi a gate saida Shamsu yakira Auwal yasa aka barsu suka shiga
company is so big ga manya manyan motoci na goni daban daban parked a big space din, parking yayi
inda ake parking sannan yafito ahankali Safeerah tabude motan tafito wani iri jikinta yamata saitaji wani
irin tsoro da anxiousness irin wanda kakeji din nan idan kaje sabon waje tafiya Shamsu yafara hakan yasa
tabisa tana tafiya ahankali suka shiga building din, receptionist ne a lobby din saiga wani status na ginin
gida da titi anyi komi me kyau is just a work of art ta tsaya tana kallo Shamsu yafara tafiya jin shiru yasa
yajuyo ganin ta tsaya tana kallon abun yasa yaji kaman ya dura mata ashar amman ba dama a kufule
yace “Safeerah!” Firgigit Safeera tajuyo da kanta ta kallesa yamata wani mugun kallo ta taho da sauri
kanta akasa suka wuce 2nd floor wani office da aka rubuta CEO suka wuce secretary tace “are you Mr
Shamsu?” Dasauri Shamsu yace “yes yes” murmushi tayi professionally tace “welcome Sir, Mr Auwal is
expecting you” tayi maganan tana bude musu office
Shamsu yace “thank you” ya shige Safeerah biye dashi ta shiga tana zaro manya manyan idanunta tana
kallon office din da bata taba ganin me kyau dinsa ba ga wani mutumi zaune gaban table yana magana
dawasu ma’aikata dasuka karesa hakan yasa tashiga bin ko’ina na office din da kallo kaman bakauya
while Shamsu yasami kujera yayi zamansa comfortably, shikuma Auwal ya sallami ma’aikatan suka juya
sai alokacin idanunsa suka sauka kan wata yar yarinya dayabi da kallo tundaga kan kafafunta har zuwa
saman kanta Shamsu yataso cikin murmushi yace “Boss Auwal mutumina” suka wani kashe hakan yasa
Safeerah ta natsu takallesu Auwal yace “Shamsu wai har yanzu kaki aure” Shamsu yace “kai kayi”?Suka
kara kwashewa da dariya sannan suka saki hannun juna Auwal yakoma yazauna yakalli Safeerah yace
“Sister ka ce”? Kallon Safeerah yayi datazo wajen table din da sauri gabanta nadan faduwa tace “ina
kwana” shiru yayi yana kallonta saita sauke kanta kasa, murmushi Auwal yayi yace “you remind me of
Lubna kanwata haka takeda tsoro, sit down please” yanuna mata kujeran gaban table din zama Safeerah
tayi ahankali, Auwal yace “give me the necessary document” bagpack nata tabude taciro komi tadago
kanta tamikemai karba yayi yashiga dubawa saiya dan dago yasake kallonta kanta akasa saiya kalli
Shamsu yace “kacemin kanwarka” dan sosakai Shamsu yayi yace “kaga surname dina da nata daban ba
well kasan Momma da kwashe kwashe woman of people, wani brother ta tadauko daga chan Kano da
iyalansa itane cinsu shan…..” katsesa Auwal yayi yace “I get she’s your cousin Sister” dan yatsine fuska
Shamsu yayi baiyi magana ba, saiya sake murmushi yakalli Safeerah da kanta ke kasa yace “welcome to
Maradi Construction Company Malama Safeerah” dan dago kanta Safeerah tayi takallesa saita gyadamai
kai anatse tace “thank you Sir” zaro idanu yayi yace “wani Sir call me Yaya Auwal tunda ni abokin
Yayanki ne can I see designs naki” gyadamai kai tayi tasake bude jakan taciro wani files ta basa ya karba,
to be honest she’s an average designer bawai ta iya zanen hauka dinnan dazasuyi wowing naka bane,
nothing special, Shamsu shima na ganin zanen yayi tsaki yace “danasan baki iya zane ba daban kawoki
nan ba doluwa kawai” dan kallonsa Auwal yayi yace “don’t be harsh Bro! Duk ahaka muka fara muma ai
it’s okay! She will get better with time” yakalli Safeerah da kanta ke kasa yace “don’t mind Yayanki, you
are trying, naga 6weeks zakiyi ko”? Gyadamai kai tayi yace “okay zansa secretary dina takaiki HR
department zasu danyi magana dake sannan su kaiki inda yadace dake dazakiyi aiki pay, attention and
learn bazaki samu problem dakowa ba, for me the only thing da zaisa nayi fada dake is late coming, this
is one of the strongest rule na company nan we don’t tolerate late coming, be punctual okay Safeerah”
gyadamai kai tayi ahankali, Shamsu yace “wai ke wawiyan inane baki iya magana bane ko bakinki na
ciwo”? Dasauri tace “toh naji Yaya Auwal” Shamsu zai kara magana Auwal ya danna wani bell yayi kara
hakan yasa aka bude kofa secretary tashigo tace “I’m here Sir” files da komi na Safeerah yabata yace
“take her to Mr Gorge HR, he will take it from there” “yes Sir” karba tayi takalli Safeerah tace “let’s go
beautiful Miss” dan murmushi kadan Safeerah tayi tamike tsaye tabita suka fice, ganin Auwal yabita da
kallo yasa Shamsu yadanyi gyaran murya dasauri Auwal ya kallesa, Shamsu yace “don’t mind me I’m
grumpy sabida bacci bai isheni ba Momma tace saina kawota nan, ga yarinyar da shegen shirme dudda
tayi aure harda d’a” dasauri Auwal yace “Matar aure ce Safeerah”? Girgiza kai yayi yace “no bazawara
ce! Mijin ya saketa, tanada yaro that’s almost 3 now” ahankali Auwal yace “ayyah that’s sad” Shamsu
yayi murmushi yace “but kasan Salma ba my BabySis she’s still very single she’s only 22yrs” dan shiru
Auwal yayi yana kallonsa part of the reason baiyi making Shamsu a close friend ba dudda tare sukai
Havard University a kasan waje sabida halinsa ne yanada wasu halayya da ya tsana he’s strongly against,
this less than 5mins sitting yayi abubuwa da dama da bayaso from yanda yayi treating Safeerah, see
rayuwan nan not all fingers are equal, akwai masu kudi akwai talakawa but why will u be feeling special
sabida kanada kudi kaman kafi talaka? Look at the way yake treating yarinyar sabida yaga yana kallon
Safeerah yadauka sonta yake shine harya faramai tallan sister sa taciki Salma, dan murmushi yayi yace
“wooooh ahh ni inada Babe dina zamuyi aure soon ma jira nake agama na Ya Salim” Shamsu yadanyi
wani disappointing smile bai kara maganan ba sukayi hira kadan Auwal yasake yin baki hakan yasa
Shamsu yatashi yamai sallama yatafi.
EPISODE
1️⃣
2️⃣ 1️⃣2️⃣
Mr Gorge was so good to her, she must be special dan basu taba accepting yan IT ba, ko yan NYSC, he
was kind to her yamata explaining komi tunda IT ne kuma 6weeks zatayi dau zata dinga yin one week a
each department sabida tasami vast knowledge on how construction companies work, yace this week
she will start with Marketing/Customer Care Service Department yatashi tabisa abaya suka koma first
floor wani babban daki that looks like classroom yabude yashiga tana biye dashi mutanen office din
sunkai 15, kowanne gaban laptop ga chair mai kyau ga coffee machine da water dispenser, ga TV, ga
telephones dayawa wasu na waya, very fine office kaman wani conference room duk aka bisu da kallo
cikin murmushi yace “we have newbie, she’s here for 6weeks IT, her name is Safeerah Shu’ibu let’s
welcome her” tashi dukansu sukayi suna tafi duk kunya yakama Safeerah banda school nasu bata taba
zuwa organization ko kampani haka ba, tayi murmushi kadan tadanja gyalenta tana rufe bakinta kaman
wata yar kauye tama kasa magana balle ta gaidasu, wata mata tazo wajen yar babba haka tana sanye da
abaya kafin tai magana Mr Gorge yace “meet head of this department Madam Maimuna” ahankali
Safeerah tace “ina kwana” murmushi tamata takai hannu ta karbe gyalenta daga wajen baki tace
“welcome to my dept Safeerah, don’t be shy, lets go to your sit” takama hannunta Safeerah tabita taja
mata kujera ta nuna mata ga laptop awajen tace “zauna” zama Safeerah tayi ahankali ta sauke jakanta
Gorge yawuce yafita Madam Maimuna tawuce wajen coffee machine tasaka paper cup tamata coffee
tadauki wani cookie daganan pantry takawo ta ijiye gaban table na Safeerah dasauri Safeerah ta kalleta
murmushi tamata tace “have some coffee and calm yourself down i will be back to give you proper
orientation nai assigning miki task” gyadamata kai Safeerah tayi tawuce ta tafi, bakaramin dadi taji ba sai
tadan fara natsuwa kowa kuma yacigaba da aikinsa babu mai wani kallonta.
Wuraren 11 ya shigo falon, Ammi natare dawata bakuwa makociyarsu ce, ahankali yace “ina kwanan ku”
Ammi tace “ka fito zokai breakfast” girgizamata kai yayi yace “sauri nake Ammi I have meeting with
Paresh and Auwal, where are the girls?” Murmushi Ammi tayi tace “sun tafi school” juyawa yayi yace
“natafi Ammi” “adawo lpy Allah bada sa’ yabude kofa yafita, anatse yake tafiya wajen wata black
Lamborghini Urus yaje yabude motan yashiga yadauki black glases dinsa yasaka sannan yaja motan
gateman dinsa na gaidasa rage gudu yayi yasa hannu a dayan seat na motan yadauki bandir daya na yan
500 dake Wajen yabasa sai godiya yake yawuce yatafi.
Wuraren 12 yakai company nasu kwata kwata shi baya parking anan waje, wajen parking motarsa yaje a
kasan basement yadan dade cikin motan sannan yafito sai wani uban kamshi yake yawuce yafito direct
wani elevator dake wajen ya shiga daya kaisa 3rd floor yafito yawuce wajen wajen wani off office dake
wajen gawata secretary dake aikinta awajen bamata lura dashi ba, kamshin turarensa dataji yasa tadago
kanta dawani irin sauri tamike tsaye tace “welcome back Sir, it’s so good to see you” batare daya kalleta
ba yace “thanks I need coffee please” “coming right up Sir” office dinsa yabude yashiga that looks like a
suite ya mahaukacin hadu wucewa yayi yazauna yashiga bude files da aka ijiye mai awajen dan ansan
yau zaizo ya kunna desktop din yakalli agogon sa he needs to be in barrack by 2 yanada meeting yau da
Lieutenant General, glasses na idanunsa ya zare akai knocking kofa yace “common in” Auwal ne yayi
wani murmushi yace “welcome Boss” “thanks” ya amsa yana duba files din, aka sake knocking wani dan
india ne yashigo sanye da suit zai iyakai 45yrs yace “welcome Boss” “thanks Mr Paresh” yafadi still
reviewing files din saiga secretary ta shigo tace “Sir your coffee just the way you love it” ta ijiye agabansa
yace “thanks Miss Becky” murmushi tayi tajuya tafita, yadauki coffee yakai baki ya kurba ya ijiye sannan
yakalli Auwal yace “mergin na gross profit namu yayi decreasing compare to last year, what happen?”
Yanda yake magana bazaka taba dauka Auwal kaninsa bane babu wani wasa is just a strict work
conversation, bayani Auwal yashiga yi yana hadawa da report na accounting department, meeting din
yakaisu har zuwa one but it was productive suka fito dan zuwa salla shida Auwal suka jera sai gaidasa
ake duk randa ya shigo idan zai tafi he gives them lot of money araba so ma’aikatan sa loves him die,
nan masallacin su suka shiga dake nan cikin building din ga AC ga komi.
Tasowa Madam Maimuna tayi takalli Safeerah dake aikin shigar dawasu record a computer simple work
ta bata as per new comer tace “tashi muje salla” gyadamata kai tayi tamike tsaye wayanta kawai ta
dauka suka fito tare, matar tace “sunana Maimuna yarana uku duka mata yata tafarko zakuxo tsara
haka” murmushi Safeerah tayi tace “ya sunansu”? “Aysha, Habiba, Maryam” daidai sun iso restroom
bayin very clean fitsari tawuce tayi tafito tashigayin alwala, ta gama ta gyara dankwalinta gashin
goshinta ya kwanta lub she looks damn beautiful, Madam Maimuna sai kallonta take gyalenta tayafa
akai da kyau Maimuna tace “muje tunda kin gama” wucewa tayi suka fito suka sauka nan kasa hanyar
wani door sukayi, Madam Maimuna agaba tama biye da ita, bude kofan sukayi dan corridor ne ga
takalma awajen na maza da mata, suka cire nasu Hajiya Maimuna ta shiga masallacin ahankali itama
tasanya kafanta ciki ta shiga wani irin sanyi taji ya ratsata sosai ko uban AC mosque dinne oho sai kawai
ta kasa motsi ga wajen da few maza dake zaune dan an idar da salla yanzun nan, su mata sai sun shigo
sannan zasu bude wani kofa su shiga side na mata asalin kofansu ana gyarawa so dole ta side na maza
suke shigowa, Hajiya Maimuna hartakai kofan shiga tajuyo ganin Safeerah na chan kofa tsaye batai motsi
ba ta kame yasa tace “taho mana Safeerah!”
Hakanan sunan ya daki kunnensa da zuciyansa dummmm! Rabon dayaji sunan nan tun 5yrs ago!
Tundaga that time ko haduwa da mai suna Safeerah bai karayi ko ji aduniya ba sai yau, juyowa Auwal
yayi da sauri jin an kira Safeerah saiya mike ganinta a tsaye takasa tafiya yace “she’s probably shy ba’a
bude kofanku tawaje bane Madam Mamu?” Madam Maimuna tace “eh Yallabai ba’a gama gyaran ba”
Safeerah yakalla da itama daidai lokacin tadan dago kai ta kallesa jin muryansa, Auwal yace “wuce kije
kiyi salla” ahankali ta gyadamai kai tace “tom!” Wani kalan juyowa Salim yayi dasauri azabure kaman
zaki daidai Safeerah na shigowa kanta akasa tanakai hannunta tana shahare ruwan gefen fuskanta
looking nervous tawuce wajen door din tana tafiya ahankali dabazai taba mance yanda take tafiya ba,
bugawa kirjinsa yashiga yi dum! Dum! Dum! Baiga fuskanta da kyau ba, but side view nata looks exactly
like her! Especially dan gashin daya gani a goshinta, her voice, the way she walks, but wannan kaman tafi
Safeerah tsayi, wannan tadanyi jiki kadan, though ba sosai ba, but takara shekaru 5 Safeerah can be this
tall da jiki haka ai takara girma da wayau she’s an adult now, is something wrong with him? Gizo
idanunsa kemasa sabida he’s looking for the girl madly? How can Safeerah be here? Juyowa Auwal yayi
yakallesa ganin yana kallonsu yasa yace “don’t be offended Yaya, she’s our newbie, she just started
today, I guess new comers anxiety ke damunta” maida kansa Salim yayi yacigaba da azkar zuciyansa sai
bugawa yake kaman kararrawa he feels kaman yatashi yafada wajen matan and takes a good look at her
but ya daure yahana kansa, chan sai yamike tsaye anatse yafito daga masallacin ma’aikatansa na
gaishesa yana amsasu hakanan kawai tsayawa yayi a nan lobby dan nesa da entrance na shiga mosque
din ya tsaya yana facing masallacin, ma’aikatan sai zuwa suke yana gaisawa dasu, Auwal yace “Yaya let’s
go so that u will take a look at all our departments” girgiza kai yayi batare daya cire idanunsa a entrance
na mosque dinba yace “not today!”
Tashi Madam Maimuna tayi tace “tashi muje” ahankali Safeerah tamike wlh duk wani iri takeji kuma
kaman harda yunwa kaman coffee yakara papemata ciki, ta taso ahankali suka fito bakowa a masallacin
takalman su suka saka a bakin kofa Madam Maimuna tai gaba, bude kofan tayi Salim dake magana da
Auwal yajuyo da kansa idanunsa kyar a kofan Madam Maimuna ne tafito tana murmushi ganinsa tace
“Boss gabaki daya ne yau yashigo, barka da zuwa” idanun Salim still a kofan daidai Safeerah tafito daga
masallacin gyalen saman kanta yadanja baya hakan ya bayyana suman goshinta sosai ga manya manyan
idanunta da har gobe bazai taba mancewa dasu ba farare tass, she’s exactly Safeerah sa banbancin is
this one looks matured ba wannan yar yarinyarba, is this really Safeerah or idanunsa ne kallo wajen su
Safeerah tayi ganin Madam Maimuna tayi wajen karaf suka hada idanu da Salim dake mata wani kallo da
wild eyes nasa hakanan kawai gabanta yayi mummunan fadi dummm! Dasauri ta dauke kanta dan
mutumin looks scary tunda ta shigo company he’s the first person da looks nasa looks scary, his eyes is
different from eyes na kowa data taba gani, lurada yanda Salim ke mahaukacin kallon Safeerah data fara
tafiya zata wuce yasa Auwal yace “itane yar IT dana gayamaka Yaya, kanwar Abokina Shamsu” daurewa
Salim yayi ya jaye idanunsa daga kanta sai kawai yajuya yayi wajen lift cikin husky voice yace “I will see
you later Madam Maimuna” yashiga lift yajuyo yasake kallon Safeerah datadan juyo kadan itama jin
muryansa dake cike da command, authority and rich dakuma masculinity yasa hannu ya danna closing
door kofan na kullewa but still kallonta yake da sauri ta dauke kai takara sauri tawuce gabanta na
faduwa sosai bana wasaba.
Wani gauran ijiyan zuciya yasauke is this really Safeerah ko Safeerah lookalike? Koko idanunsa ne he
needs to be sure, is he confuse? Sabida he becomes so obsessive da nemanta ne yasa yake ganinta right
in his company, hannunsa yakai yataba wuyansa da kansa ko dazafi cus he’s feeling internal heat but
temperature nasa is normal, office dinsa yawuce ya shiga ya zauna kan kujera ya lumshe idanu yayi
shiruuu chan yakara bude idanun hannunsa yadaga yakalli agogonsa its almost 2 just few minutes he has
meeting but he can’t leave this place without confirming Safeerah ce or not, telephone na office dinsa
yadaga yakira office din Auwal yana daga wayan yace “send file of the IT girl for me” without questioning
Auwal yace “Yes Boss” katse wayan yayi kusan 1min saiga secretary tashigo office nasa da file ymtace
“the file Sir” karba yayi yace “thanks” tajuya tafice yabude file din dasauri sunanta Safeerah Shu’ibu just
like Safeerah Kano, age 20yrs, state of Origin Maiduguri, tribe Kanuri, Place of birth Kano, address nasu
GRA 1St Avenue house number 18, tana Nile university 200level tana karanta architecture, sunanta da
origin nata maiduguri checks but Safeerah daya sani Nursing take, how did this Safeerah ends up in
Abuja? He needs to talk to her, wayansa yakara kira yana dagawa yace “bring the girl to my office” dan
faduwa gaban Auwal yayi karfa Yaya yakora yarinyar yaga yanda yake kallonta dazu amman yadaure
yace “okay Sir”Secretary Sir yasa taje ta taho da Safeerah, tana cikin aiki Secretary tashigo tace “come
with me Sir wants to see you” gyadamata kai tayi tamike suka fito tare harzuwa office din sai zare idanu
take, Auwal yayi murmushi yace “Yayana na so yamiki interview kinsan bamu taba daukan yan IT ba is
just protocol, he’s the owner of the company so don’t be scared dudda I know he looks scary kinsan
soja, just answer him in the best way possible kinji” gyadamai kai tayi dan gabanta faduwa kawai yake
yamike yawuce kofa yace “come with me” 3rd floor sukaje har zuwa office nasa yayi knocking kusan
1min sannan murya kasa kasa yace “come in” bude kofan Auwal yayi yashiga Safeerah biye dashi kanta
akasa, takasa dago kanta, office din namata wani irin kamshi da tunda take arayuwanta bata tabajin
kamshi kwatankwacin dadin nan ba, kirjinta dukan uku uku yake tarasa dalili uwa tayi wani laifi ko sata,
maida kofan Auwal yayi yarufe yace “this is Safeerah Boss” batare daya dago kansa ba yana rubuce
rubuce yace “excuse us!” Gyadamai kai Auwal yayi yace “okay Sir” yajuyo zai fice Safeerah tadago kanta
dasauri da hannu yamata alamu she got this calm down sannan yabude kofa yafice.
EPISODE
1️⃣
3️⃣ 1️⃣3️⃣
Yamaida file nata dayake dubawa Salim yayi yadubeta yace “zaki iya zama” hakanan har tsakiyan kanta
taji muryansa, voice nasa sounds familiar kaman voice data tabaji somewhere, but kuma anya ta tabajin
murya irin wannan mai tsauri kuwa, gyadamai kai tayi tazo gaban table din ta zauna akan daya daga cikin
kujeru biyu dake wajen kanta na kallon gefe takasa kallon direct gabanta, anatse Salim yasauke idanunsa
kan fuskanta sajenta akwance ga dogayen eyelash nata, pink lips dinta are still yanda ya sansu saima
kara dan girma bakin daya kara they’re not as tiny as na 5yrs ago, gashin gaban goshinta a kwance sosai,
sai wasa take da yatsunta dake da fararen kumba sosai dogaye, he remembered kafanta dakeda same
long nails me yawo ba takalmi, maida dubansa yayi ga fuskanta she seems scared and uncomfortable,
boyayyen ijiyan zuciya yasauke sannan yabude file nata yamaida kansa kan file din, ya daidaita
muryansa making it a bit subtle cus baison the way he made her feels uncomfortable and scared yace “I
just got your file I have few questions this will be quick” gyadamai kai tayi gabanta na faduwa muryansa
is so husky and bossy irin mutanen nan da basu da wasa and basuson a bata musu lokaci gabaki daya
takasa juyo fuskanta ta fuskance sa, anatse yace “you said place of birth naki Kano just for confirmation
anan Kno kika girma ko anan Abuja?” Baki tabude zatai magana but ba bakinta kadai ba hatta harshenta
rawa suka kamayi suna bari what is happening? Kanta ta sauke kasa tadaga yatsunta tana kallon
kumbanta kirjinta sai bugawa yake kaman bata iya magana ba tadaure tana saita kanta tace “a……
a….ka…no na….na….girma…” bai nuna yadamu da d way she’s shaking ba, pen yadauka kaman gaske
saiyayi wani rubutu, yace “alright address na inda kuka zauna fa? A Kanon” Ijiyan zuciya tasauke mai dan
kara wanda baida wani dalili ahankali kanta na kasa tace “ba……bakin…..kas….suwa gabari!” Faduwa
sosai kirjinsa yayi sai yayi shiruuuu kallonta yake baice bayako kyafta idanu, this address just confirm
everything for him, it’s Safeerah! Isn’t Allah just merciful, yaga zuciyan sa, he saw yanda yake neman this
girl and he brought her right to him, jin shiruuu yasa kaman mara gaskiya Safeerah tadan dago kanta
sama karaf suka hada ido bala’in faduwa gabanta yayi dasauri ta maida kanta kasa, shima saiya shiga
rubutu yadan gyara muryansa yace “your secondary certificate ya nuna at 15yrs kika gama kika gama,
then this university Nile shows u started 2yrs ago, me kikayi in the period of those 3yrs gab”? Gabanta
na dukan uku uku cikin yar kankanuwan murya tace “dana gama secondary school nafara Auxillary
nursing but just a month few days nayi sai muka koma Abuja, toh ban fara makaranta dawuri ba sai last
2yrs” shiruuuu Salim yayi kaman karta dena magana ya lumshe idanunsa ahankali she’s Safeerah! Nurse
Safeerah! Asanyaye yace “just curious why did u move to Abuja”? Itafa duk tadauka interview ne maybe
haka akeyi aita tambayan ka hakan yasa tace “anguwanmu was not safe, gidanmu got burnt bayan
sunma Babana duka that made him blind..……” tadanyi shiru kafin ahankali tace “shine Yayar Babana ta
aiko aka daukemu mudawo gidanta anan Abuja, saisa muje Abuja yanzu not Kano” shiru Salim yakarayi
kaman ruwa ya cinyesa he’s feeling terribly guilty, ijiyan zuciya yasauke yakalleta da kyau he can’t
believe is Safeerah the girl that helped him, Allah yaga yanda yake nemanta so he miraculously brought
her right to his company, shirun data sakeji na kusan 2mins yasa ahankali tadago idanunta karaf suka
hada idanu da sauri ta maida idanunta kasa gabanta na kara fadi, rasa abinda zaice Salim yayi, bata
ganesa ba at all, he understands sabida rannan he turned black completely cus of wutan taya also she’s
still a small girl maybe kotama gan fuskansa ta mance, ganesa is not important right now, what is
important is she’s back and he will do his all to make up for abinda yayi putting her and her family into,
anatse yace “I guess that’s all zaki iya tafiya” gyadamai kai tayi kaman tana kan kaya dasauri tamike
tsaye bata lura kwata kwata da kujeran datake kai ya harde kasan gyalenta ba kawai tawuce tafiya daya
biyu gyalen kawai yafice daga jikinta dawani irin sauri tajuyo hada ido sukayi dawani irin sauri yarigata
dauke kansa hakanan kirjinsa ya buga seeing her ba mayafi in a beautiful blue gown na atampa, sauke
kansa dayayi kasa bakaramin dadin hakan taji ba jikinta na rawa ta dawo wajen kujeran da sauri tashiga
kokarin zare tip na gyalen daya harde tsakiyan trolly kafan kujeran saija take yaki fita kusan 1min
kicikicin cirewa take yaki fita har gyalen na neman yagewa, batare daya dago kansa ba gently yace “do
you need help”? Dago kanta tayi kawai dukta rikice, ganin baya kallonta har lokacin kansa akasa yasa ta
gyadamai kai arude tace “uhn… eh” kaman bata iya magana ba, tasowa yayi daga kujeran ya zagayo
yadan taho ta sauke kanta kasa gabanta na mahaukacin faduwa bai karaso inda takeba but hakanan taji
gabanta na faduwa sosai yamata bala’in kwarjinin ga wani irin kamshi dayake wanda tunda Allah ya yota
bata tabajin turare mai kamshi irin nasaba dadin tsiya, zafi taji kawai tanaji zufa na keto mata kaman ba
AC a office din, sai tadanja baya takoma jikin sofa na kujeran takifa kanta ahankali kan kafafunta ta
rungume kanta kunya duk ya kamata da tsoro da fargaba ga zufa tanayi gently yaduka bayan takoma
jikin sofa yakai hannunasa yadaga kujeran yakama kafan yazaro gyalen ahankali yajuyo yakalleta kadan
sai kawai yataso batare daya kalletaba yamika mata veil din yace “take” dago da kanta tayi ahankali
ganin baya kallonta yasa ta karba tamike da sauri tafice kaman ana ingizata ta maida kofa tarufe tai wani
ijiyan zuciya tana zaro idanu sosai sannan tacigaba da tafiya bata tabajin faduwa gaba kaman na yau ba
dawani irin tension zufa sosai tayi fa, and also tunda Allah ya halitto ta duniya bata taba ganin mutum
daya mata kwar jini kaman wannan mutumin ba, to kodon shine mai this big company, his eyes, the
ways he looks, talks, the way his body moves and everything just enforces authority, bene tashiga sauka
harzuwa na daya tama rasa inane hanyan office nasu da kyar ta gano tabude kofa tashige babu wanda
yamata magana kujera ta takoma tazauna tana shafa kirjinta sannan ta fuzar da iska natsuwa yadan
soma shiganta kafin ta dauki files tacigaba da aikin, kuka cikinta yayi mai kara da sauri tadago kanta
takalli gefenta ganin kowa na aikinsa yasa ta maida kanta gabanta tacigaba da aikin wondering karfe
nawa ake tashi, wuraren 4 saura taga yan office din na hada kayansu dasauri takalli Madam Maimuna
tace “an tashi?” Murmushi Madam Maimuna tamata tace “yes an tashi, kema hada kayanki kitafi bani
files din, kinyi seprating wanda kika shugar da wanda baki shigar ba?” Ahankali tace “eh” tamika
takaimata ta amsa sannan tadawo tadauki jakanta tayi kofa tana tunanin kudin mota ko biyar batada shi
cash, fitowa reception tayi tabude kofa ahankali tafito daganan inda suke zuwa gatema tafiya ne
hakanan tashiga tafiya abinta tana kallon ma’aikata na shiga mota some machine suna tafiya abinsu
kaman ta nemi lift but zuciyanta yaki aminta she’s new she just starts today ficewa gate tayi tasa kafa
ahanya hango POS umbrella joint a chan nesa yasa tashiga sauri ta tsallaka titi taje wajen jakanta ta
sauke taciro kati first bank nata tamika tace “dubu biyar zan cire” mutumin yace “200 charges na cire a
ciki” zaro idanu tayi tace “200 charges a dubu biyar haba dan Allah naira dari ne fa ko a school” mutumin
yace “anan 200 ne Hajiya idan bazaki cire ba sai kije school din kicire” bala’in bata mata rai maganan sa
yayi so rude, batasan sanda tamikamai hannu ba tace “eh gwara nacire a school tunda baka iya magana
ba” katin yamika mata ta fizge tawuce ranta ya mugun baci idanunta sunyi ciki wannan coffee da Cookie
ne acikinta, tacigaba da tafiya, gashi bata sake ganin wani mai POS ba harta fito daga anguwan gabaki
daya tafito express still bataga POS ba dan wajajen kampanin ba area mutane bane gaskiya tashiga tafiya
wata bakar mota taga tawuceta tana slowing down sai akai parking tare da sauke glass kasa ahankali
tazo zata wuce batare datama kalli cikin motan ba anatse akace “Safeerah!” Bala’in faduwa gabanta yayi
da batasan sanda tajuyo afirgice ba ta kallo motan cus he’s the least person take expecting, hada idanu
sukayi tasauke idanunta ta gudu aranta tace “this man again” kai tsaye yace “shigo” dago kanta tayi da
sauri suka hada ido wani kallo yamata irin kallon da is not like he’s giving her an option kallon command
yamata.
EPISODE
1️⃣
4️⃣ 1️⃣4️⃣
Har cikin ranta bataso ta shiga motan ba it feels so strange but koda wasa bazata iya cewa no yacika
mata idanu dayawa, kawai tana wani kalan shakkan sa balle tace masa no, maida kanta kasa tayi tasa
hannu tabude motan ahankali tashiga ta zauna atakure wani irin kamshi motan keyi dataji da ace za’a ce
takarasa duka aryuwanta acikin motan nan zata iya sabida yanda motan ke kamshi.
Maida glasses na motan sama yayi cikin motan yayi duhu sai wani sanyi da motan ya dauka, bata taba
ganin kalan interiors na mata haka in her life ba sai yau da kyar tadaure tahana kanta kalle kalle, yaja
motan bada wani gudu ba, boyayyen ijiyan zuciya tasauke to yanzu address na gidansu zata ce ko mene
ya akema Boss magana ma, takalmin sojoji tagani anan inda kafafunta suke soldier ne dagaske no
wonder fuskansa babu wani rahama sosai kaman mugu.“Your address” dasauri tajuyo takallesa but
idanunsa nakan hanya maida kanta kasa tayi ahankali gently tace “basaina bata maka lokaci ba ka
saukeni a next bus stop saina tafi” “your address Safeerah!” Yayi maganan anatse yet he’s sounding so
dominative, dasauri takallesa wlh gabanta faduwa yake why? Especially da yakira sunanta dan kallonsa
tayi titi yake kallo hakan yasa ta maida kanta kasa tace “GRA first avenue block 5B” tayi shiru tana wasa
da yatsunta saikuma calmly tace “thank you” wani secret ijiyan zuciya yasauke motan yayi tsit kanta na
kasa tana wasa da yatsunta wani kalan kuka cikinta yayi that is so loud dasauri ta tura jakan bayanta
cikinta tana runtse idanunta cikeda wani kalan kunya abin was so embarrassing tadan dago kanta ta
kallesa kadan ganin hankalinsa na kan tuki yasa tadan gyara zama tana hoping baiji kugin da cikinta yayi
ba, parking taga yayi gaban wani hadadden restaurant batare daya kalleta yace “excuse me stay in the
car” yabude motan yafita tabisa da kallo dasauri kawai ko is because he doesn’t look like someone that
can harm her ko ya cutar da rayuwanta ko yamata wani bad abu da tuni tagudu, almost 5mins yabata
aciki yafito saiya zagayo ta kofanta bamata lurada shi ba kawai taji an bude kofan a firgice tajuyo hada
ido sukayi tadauke kanta da sauri instead of yamika mata sai ya ijiye paper bags din agabanta akasa
wajen da kafanta yake yace “next time eat a cafeteria a company, I don’t want my employees staying
with hunger am I clear?” Gyadamai kai tayi batare data kallesa ba ya maida kofan yarufe yazagayo
yashiga mazaunin dreba ya kunna motan yaja, kasa taba abincin tayi and bala’in yunwa takeji bai sake
magana ba har suka shigo GRA, sukaje first Avenue din kaman tace yasauketa daga bakin street nasu but
takasa, haka yashige tun kafin sukai ta hango Baba dake zaune kofar gida kan wata yar plastic chair
yasaka wata shadda brown data kode sosai, ta kafadan har yasoma zama kaman milk milk, kansa da hula
ga yar radio karama rike a hannunsa yaja antenna sama yana saurara, baya gani sosai, sometimes baya
gani kwata kwata, he understands environment nasa yasan sound kuma, jin karan mota coming towards
kofar gidansu yasa yarage volume na radio kunnuwansa nawani budewa jin ba motan gidansu bane yasa
yamike tsaye dasauri ya ijiye radio a kujeran yadaga hannuwansa alamun motan ta tsaya yace “wa ake
nema?” Parking Salim yayi ahankali batare dayamayi kwana kaman zai shiga gidan ba dawani irin sauri
Safeerah tabude motan tafito bata dauki abincin ba tace “Baba nine” wani murmushi sosai Baba yayi
yamiko mata hannunsa yace “Mamana an dawo daga IT ya wajen? Kika tafi yau kina fushi da Babanki
haka akeyi duk na damu saisa na zauna anan naga shigowan ki, an dena fushin”? Hannun Baba takama
tamai wani cute murmushi tace “nadena fushin kawai ni banso Salma na zaginka agabana ne Baba ka
kwadeta babu abinda zai faru” Baba yace “waya kawoki? Motan waye anan”? Juyowa tayi da sauri adan
rude Baba yasa hatta mance suna tare tarasa mezatace daidai Salim na fitowa daga motan rike da paper
bags na abincinta, Baba yajuyo yana dan gyara kunnensa trying to read step na mai zuwa da kamshin
yace “waye Safeerah”? Cikin mutunci da girmamawa yace “nine Abba, Salim ne” dasauri Baba yace
“Salim? Wani Salim? Salim daga ina? Safeerah maza wuce gida” wucewa tajuya zatayi karaf suka hada
ido hakan yasa ta duka tadauki paper bag din ahankali, Baba yace “wani Salim ne bawan Allah me kake
nema wajen Safeerah ince badai cutar da ita zakayi ba ko? Koko fada ta nemo”? Dasauri Salim yace “a’a
Baba, narage mata hanya ne kawai, wajen aikin mu babu abin hawa” dan ijiyan zuciya Baba yasauke
yace “owooo toh Alhamdulillah, nagode Allah maka Albarka, mantuwa nayi dayake Yayanta yakaita ban
ganta kafin ta tafiba so ban bata kudin mota ba, nagode nagode” gyadamai kai Salim yayi yay shiru yana
kallon Baba he felt very very terrible and responsible for condition nasa saiya kasa motsi, ahankali Baba
yace “Salim” tashi yayi daga duken dayake ahankali yabawa Baba hannu yace “sai anjiman mu Baba”
Baba yayi murmushi yace “mujima lpy, nagode Allah yayi Albarka”.
BQ dinsu tawuce ga mamakinta saitaga furnitures na ciki na nan but kayan sawansu babu badai da gaske
an maidasu wajen masu gadi ba, ko saisa taga Baba ma awaje har an sallami masu gadin? Wucewa tayi
flat din tana bude kofa taga Waleed shi kadai yana wasa a falo ga remote a hannunsa duk sanda taga
Waleed ahaka only means yan gidan basanan yana ganinta ya washe mata baki yataho da gudu itama
haka tace “oyoyooo Waleeeeee” tawani daukeshi sama yace “Ummyyyyy ayoyoooo” fitowa Mama tayi
tace “an dawo yan IT”? Dariya Safeerah tayi tana sauke Waleed tace “Mama nadawo ya kuke”? Mama
tace “baki ganmu ba lafiyanmu kalau, jeki wanka, muna gate yanzu” kallon Mama tayi dasauri zatai
magana Mama kawai tajuya takoma kitchen alamun batason maganan, shiru tayi saikuma ta kalli
Waleed tace “kawo remote din muje daki muci abinci ko” bata yayi ta ijiye tadauki jakanta da paper bag
din tafito tawuce gate tabude dakin tashiga falo ne da uwardaka sai bayi falon ga katifar Baba da Mama
sai falo katifarta ga gwangwanayen abincin Waleed awajen ga kayanta a ghana masgo dan babu
wardrobe anan jin ranta zai baci yasa kawai ta zauna tare da Waleed tashiga bayi ta wanke hannunta
tace “at least I’m grateful for this food ko Waleed” yaron yace “eh” murmushi tayi tabude Chinese rice
ne sai Nan bread, humus da curry soup, sai turkey, salad da pinacolada murmushi tayi tace abincin yan
gayu debo rice tayi takai bakin Waleed tace “ci” kin ci yayi ya kauda kai sai ta gutsuro Nan bread tabasa
ya karba yahauci tafara ci ba wasa yunwa takeji, ita da Waleed suka shanye juice din dadi tabar ma
Mama Nan bread da soup din tawuce bayi tayo alwala tazo tai la’asar ta chanza kaya tadauki Waleed
suka fito sukazo kitchen ta taya Mama aiki suka gama komi suka kara gyara ko’ina sukasa turare, sannan
suka fito suka koma flat dinsu tace “Mama ganaki” kallon abincin Mama tayi tace “waya siya miki
abinci?” Ahankali tace “Oganmu” anatse Mama tace “mesa? Yasanki ne”? Girgizama Mama kai tayi
tabata labarin yanda batada kudin mota da komi, Mama tace “inada 20k idan zaki tafi gobe saina baki
saiki hada da 15k dinki ki samowa Waleed dan abincin daya sawwaka da pampers ko irin me guda
goman nan ne” shiru tayi ta tsare Mama da idanu tana kallonta, Mama tace “menene kike kallona
haka?” Hannun Mama takama ta jujjuya tana kallon uban shedan yanka wasu sun warke wasu basu
warke ba, takai hannunta ta taba kashin wuyan Mama, da fuskanta da duk yayi wrinkles, sai hawaye
yafado idanunta dasauri Mama takai hannu ta share mata tace “zaki fara yauma ko? Kina wani
duddubani kaman patient, duk randa kike neman kuka abinda kikeyi kenan” Lips dinta ne suka fara rawa
tace “Mama na tambayi wajen IT ko zasu bani aiki parmanently na tara albashina na kama mana gida
mubar nan?” Tsareta Mama tai da idanu sai kuma tai murmushi ganin yarinta tace “yaro man kaza, shi
aikin dakike magana akai ba su suka samo miki ba”? Ahankali tace “eh dudda haka amman ai basune
masu kampanin ba” Mama tai murmushi tace “ko dubu dari ake biyanki bazaki iya rikemu ba Safeerah
mubar maganan ma dan Allah, kinyi tunanin makarantan ki? Mahaifinki duk wata wata yake zuwa
checkup na idanu da hawan jini, ga Waleed very soon zai shiga 3yrs za’a sashi makaranta dole, abincin sa
fa, pampers waye waye, I know kin damu but u can’t do this Safeerah!” Rushewa da kuka sosai Safeerah
tayi dayasa Waleed yazo wajen da gudu yana leko fuskanta Mama tace “wai me haka Safeerah kinga
zakisa yaron nan kuka ko zo Waleed” Mama ta daukeshi yafashe da kuka yana kallon Safeerah data kasa
daina kuka, Mama tace “wlh banson wannan halin kawai saiki tasani agaba kina kuka ba’a miki komi ba
eh” cikin kuka Safeerah tace “Mama nagaji da ganinki ahaka nagaji, kullum daga safe har dare aiki kike,
kin zama yar aikin wasu da ba’a miki godiya sai zagi da cin mutunci, while Baba an maidashi mai gadi da
wanke mota ana zagin mahaifina kullum agabana, Mama mubar nan ko barane muje muyi yafimin da
this life we are doing here, school din banaso lets leave Mama dan Allah” Safeerah kuka Waleed kuma
Mama tama rasa wazata lallasa sai kawai itama tafashe da kuka tace “Safeerah yakikeso nayi eh? Ina
kikeso nasa kaina naji dadi? Ni yar rikoce banmasan iyayena ba Babana yarasu kafin ahaifeni mahaifiyata
wajen haihuwana tarasu yar rikoce wajen yan uwan Babana, wahalan danasha wajensu bana shan
kalansa anan, mahaifinki shiya ceceni ya aureni sukace sun yafeni banda kowa sai mahaifinki duk inda
zaisa kafa zan saka tawa sabida yabani gatan daban taba samun kalansa aduniya ba, wannan shine
hallaci duk runtsi duk wahala ina tareda shi, dagani har mahaifinki sabida ke muke zaune anan nothing is
important arayuwanmu face ke da Waleed as long as zaman mu anan zaisa ki cigaba da samun
education Waleed na samin abinci da kulawa fakat mu karmu samu mun hakura bakomi, stop crying we
are doing this for you, no condition is parmanent watarana sai labari, zagi da cin mutunci baya kari, dan
Salma ko Shamsu ko mahaifiyarsu sun zageni it’s okay, watarana ko ance suyi bazasuyi ba, abinda
nakeso is just focus on school naki, kigama IT dinki and become somebody, as for Waleed zan kula miki
dashi as long as I’m alive kinji, please karki bari Babanki yaji maganganun nan kar BP sa yatashi ya isa zo
nan yarinya na nasan badadi ana zagin miki iyaye amman kiyakuri kinji Feerah na” Mama ta rungumota
zuwa jikinta lamo tayi jikin Mama haka shima Waleed yayi lamo yana kallon mahaifiyar tasa dake kuka
Baba yadade gaban dakin tsaye dan yaji komi sai kawai yawuce yakoma waje yabuga tagumi, yasan
watarana sai labari shi bayajin kyashin yima yayarsa Kubra komi sabida takula da lafiyarsa, tasaka yarsa a
makaranta da sauransu, kawai baitaba sani yayarsa Uwa daya Uba daya zata iya maidashi mara daraja
dan aiki mai wanke mota ba da gadi tana zaginsa da cimasa mutunci gaban iyalansa ba, shi yasan da
shine mai hali Kubra tazo garesa bazai taba maida rayuwanta haka ba, zai iya kwashe iyalansa sunbar
nan ba but tunaninsa shine aikin me zai samu baya gani? Tayaya zai rikesu? Mama Kubra ta cutar dashi
sosai kawai baiso yayi magana ne sabida zumunci amman bazai taba mance lalata yaruwan yarsa datayi
ba ta auramata dan shaye shaye mai duka.
Basu dawo gidan ba sai wajen 12 tuni Safeerah tai bacci anan falo shima Waleed haka, Baba yafito daga
uwardaka yafito yazo yabude musu gate, driver ke tuka Momma da Salma dake baya suka shigo ya
maida gate yarufe yabiyo motan Momma ta sauko yace “sannu da zuwa Mama Kubra” kallonsa tayi
sannan takalli driver ta tace “kai zaka koma BQ yanzu” cike da girmamawa yace “toh Hajiya” Salma tayi
gaba batare data gaida Baba ba tace “ka daukomin kayan dinki na a boot” Momma tace “ka tsaya kana
kallona bakaji abinda Salma tace bane” ahankali yace “naji” bude booth yayi yadauki jakan dinki yawuce
flat Momma biye da shi har bene yashiga hawa Momma tace “nasan ba hankali gareka ba ka ijiye
agaban dakinta baka shigo ba” daga ciki Salma tai kwafa tace “yashigomin daki bana gaura masa mari ba
hmmmm” Baba baice komiba yawuce ya ijiye gaban dakin Momma tayi dakinta tace “ka kashe wutan
ko’ina” anatse yace “toh” Yasauka yakashe wuta yawuce yafita.
EPISODE
1️⃣
5️⃣ 1️⃣5️⃣
Washe gari da sassafe Safeerah ta tashi ance ba’ason latti bayan tai salla ta taho flat tas tashiga share
share tana azkar ahaka ta gyara ko’ina tasa turare 7 har yayi Mama tace “maza jeki wanka” wucewa tayi
taje tai wanka wani black abaya tasaka yau is simple abaya babu wani kwalliya ajikinsa dan stones dake
jiki sun dade da fita tun na akwatinta ne shima rigan, closed abaya ne black but a goge, tasaka wasu
hook earings farare masu kyau Mamane tasayo mata su a kasuwa, batama tsaya gyara gashinta ba
gyalen kawai tayafa aka tadauki jakan bayanta ta goya tafito she smells good very mild, Mama tries dasai
mata yan turaruka da khumra haka da yan kudinta tasaka flat shoe black tafito, wucewa tayi zataje flat
Baba dake shigowa gidan baiso yauma takara tafiya da bakin ciki yace “wuce kitafi” dasauri tajuyo tace
“Baba ina kwana” hannunsa yasa a aljihu yaciro 10k yamika mata yace “gashi ki hada da wanda mamanki
tabaki ki sayoma Waleed abinci da pampers saiki cire na mota kisai abinci kuma kici” murmushi tayi tace
“toh Baba nagode Allah kara bude, jama’a Babana yafi nakowa principal Baba” dariya Baba yayi yace
“uhmm Principal da ba idanu yanzu” murmushi tayi tace “da nazama Nurse dana maka magani” yanayin
fuskan Baba chanzawa yayi sabida burinsa kenan Safeerah tazama Nurse, wucewa Safeerah tayi tafice
yabita ya tsaya a kofar gida tafiya tayi harta fita wajen layinsu tasami keke tahau yakaita bakın junction
tasami mota yakaita har layin wajen aikin sannan tatako daga junction zuwa company 8:05AM tashigo
kampanin kafin takai ciki was 8:09 zatai hanyar office nasu receptionist tace “you need to sign in Miss
Safeerah” gyadamata kai tayi tazo tai signing receptionist din na kallonta ahankali tace “you’re very
pretty Miss, I love this plenty hair on your forehead” kallonta Safeerah tayi sai kuma akunyace tace
“thanks” ta ijiye biro tajuyo tawuce zuwa office tabude tashiga Madam Maimuna na desk dinta, ahankali
tace “morning” sannan tawuce wajen Madam Maimuna dake kallonta tana murmushi adan kunyace
tace “ina kwana Anty”? Murmushi tamata tace “lpy lau ga files naki jeki karasa sai na koya miki next abu,
before then get coffee or tea, anjima da rana zamuje canteen muci abinci Oga yace kowa yadinga zuwa
cin abinci bill on him, anytime Oga Salim ke gari enjoyment kawai akeyi a kompany, jiya yabada kudi
araba naki na hannun Mr George” gyadamata kai tayi ahankali tawuce ta zauna tafara aiki.
Wuraren 12 yashigo company cikin wata army green motan kana ganin motan kasan na soja ne tundaga
plate number, Parking akayi chan aka bude kafansa na sanye cikin boot din sojoji me ruwan kasa yafito
anatse yana sanye cikin wandon sojoji daya zauna ajikinsa tsaf, ba rigan sojoji mai common flag ne
ajikinsa ba wani green riga ce mai v neck data kama jikinsa tsam har 6packs dinsa kana gani yayi stocking
da rigan gawani arnen belt na sojoji a waist nasa hannun rigan gajerenne so kana ganin muscles dinsa a
murde sosai, idanunsa sanye da bakin glases sosai, kansa ba hula sumansa sunyi wani irin kyau ka gansa
sai kwarjininsa ya cika maka ido maida motan yayi yafara tafiya anatse few employees nasa na gaidasa
instead ya shiga ta basement ta main entrance ya shiga dasauri receptionist din tace “welcome Boss”
dan gyadamata kai yayi yawuce yashiga hayowa staircase anatse yana bin ko’ina da kallo har yaje fourth
floor a staircase ko gajiya baiyiba office dinshi yawuce secretary dinshi na biyosa ciki tace “welcome Sir,
coffee or tea Sir?”Batare daya amsata ba yawuce ya zauna yasa hannu ya kunna desktop nasa sannan
yace “none, excuse me” dasauri tace “yes Sir” tajuya tafice fuzar da iska yayi kawai yaja keyboard yayi
logging into ystem din he have access to everything na company shi, direct CCTV camera file ya shiga
yana shiga office office ya shiga office din customer care ya tsaya chak yana kallon Safeerah dake aiki ga
file a hannunta tana cikawa, there’s something he’s feeling, he just wanna take care of this girl and
repay her kindness, baitaba haduwa da y’a mace data tsayamai arai like she ba, he doesn’t know how to
help, and also yanajin nauyi yaje yafara mata bayanin waye shi da yanda yasanta da menene menene, he
just wanna get to know her first, zooming camera yayi yana kallonta da kyau kaman tana gabansa,
ringing wayansa yashigayi batare daya jaye idanunsa daga screen dinba yadauki wayan yakai kunnensa
yayi shiru yana kallon screen din. “Ina kwana Baby” yaji muryan Nana, yace “how are you” “gani nan
banida lpy” “meke damunki”? Yayi tambayan yana zoooming system din ganin Safeerah tamike yanabin
ta tawuce wajen Madam Maimuna, Nanah tace “marana ke ciwo” ahankali yace “sannu go and see Dr ki
karbi magani” murya chan ciki tace “Mami taje office, babu kowa agidan sai ni kazo ka kaini dan Allah”
hankalinsa gabaki daya nakan system din yace “I’m kind of in the middle of something right now, but get
ready I will send John yazo yakaiki” muryanta ba dadi tace “okay nagode” “Allah sawaka” yafada
ahankali yana zare wayan ya katse yadan cire idanunsa kadan daga system din yayi dialing wani number
da akai saving da John yakai wayan kunnensa yamaida idanunsa kan System daidai Safeerah na juyowa
rikeda wani paper a hannunta datake dubawa looking so serious daidai John yadaga yace “Sir” murya
kasa yace “I need you to pick up Madam akaita clinic” anatse yace “okay Sir” katse wayan yayi ya ijiye
yana kallon screen din chan yadaga wayan office nasa yakai wayan kunnensa Hajiya Maimuna ta dauka
zata fara gaidasa yace “I need report na feedback na client namu na last month” dasauri tace “yes Sir”
anatse yace “give the newbie tasameni a parking space awaje I’m going out” dasauri tace “angama
yallabai” ijiye wayan yayi yakashe system din yadauki wayansa yafito daga office Secretary tamike tsaye
dasauri, yawuce this time lift yashiga yasauka kasa yafice yaje wajen motansa ya jingina da motan yayi
folding hannunsa a kirji ya tsare kofan entrance da idanu cikin dark glases nasa yana jiran yaga
fitowanta, ahankali Safeerah tai pushing door tafito rikeda file a hannunta Madam Maimuna tace “Oga
yana waje yana jiran file din” batasan ko Oga Yaya Auwal ko Ogan daya dauketa a mota ba tana bude
kofan ta hango mutumin jiya sanye da kayan sojoji yayi folding hannu a kirji, kaurin muscles dinshi zaikai
dan hannunta sau ashirin halan, wannan duk wanda yama duka saiya mutu, wani irin kwarjini yamata
tunda tamai kallon farko bata karaba tasauke kanta kasa tarike wuyan gyalenta da hannu daya da iska ke
neman fincikewa dan batai rolling ba tashigo tahowa, tundaga yanda take tafiya yake kallo exactly the
way she walks when she was 15yrs old, fuskanta ya tsare da kallo yana kallon gaban gashinta daya nuna
sosai sabida iska tana tahowa wani iri jikinsa yahau masa da he can’t really explain kafin dan bugawa da
kirjinsa yayi cus he just can’t deny she’s damn pretty kaman lokacin, yanzu she looks cuter ma, he keeps
picturing fuskanta 5yrs ago sanda tana kuka tana cemai karya mutu, karasowa tayi gabansa tadan bar
tazara a tsakaninsu dudda haka saida yaji mild feminine kamshin datake that’s so peaceful yaji kawai
hankalinsa ya kwanta kanta adan kasa ahankali tace “ina kwana, head of department tace nabaka this
file” kaman karta dena magana she sounds so girly, so feminine, she speaks like mace, that feminine
energy grip his all 5senses, he loves when a woman act and behaves like one, not all those strong
independent Goddesses of what a man can do a woman can do it better, yadan kalli gaban sumanta
dake nunawa sosai batare da ya karbi file dinba yace “meya sami kallabin ki ko hula gashinki ke nunawa
haka?” Dasauri tadan kallesa dasauri ta sauke kanta sabida fuskanshi ba rahama gawani glass kaman
mugu, takai hannunta tadaura gaban kanta saita jawo gyalen gaba sosai murya chan kasa tace “sauri
naitayi na manta banyi rolling agida ba” “Do something about it!” Yafadi da so much authority kaman
wani Babanta ko yayanta, dan sake dago kanta tayi ta kalleshi dasauri tamaida kanta kasa tace “to”
hannunsa yamika mata alamun tabasa basa tayi ahankali ya karba tajuya da mugun sauri zata wuce “did
i say u can”? Dawani irin sauri tajuyo taga kaman ita yake kallo ta glasses din maida kanta kasa tayi
shikuma yashiga bude file din batare daya kalleta ba yace “gyara veil din properly” dan kallonsa Safeerah
tayi ganin ba ita yake kallo she felt some type of way, haka Bosses ke behaving da ma’aikatan su ko
wannan daban ne? Hakanan sai jikinta na gayamata kaman he’s trying to protect her ne saitaji kaman da
ace tanada brother he will be just like him, ahankali ta gyadamai kai saitadan juyamai baya takalli side ta
warware gyalen tafara kokarin rolling dan dago kansa yayi yakalleta daidai iska yakada gyalen yahango
uban gashinta datai donut dashi ga keyanta wasu gashi dayawa sun kwanta lub sunyi kyau kaman yar
jaririya, that earing a kunnenta looks beautiful kaman wata babydoll wani irin yirrrr jikinsa yayi da sauri
yadauke kai, rolling gyalen tayi ta chusa akasan wuyanta ya zauna daram tajuyo taga har lokacin duba
file din yake ta maida kanta kasa, dago kansa yayi yakalleta hakanan jiyayi breath nashi yadanyi seize
dasauri yasaita kansa rolling din yamata kyau she looks like yar Arab yamika mata file din yace “tell her I
need na October I will collect the two together gobe” gyadamai kai tayi tasa hannu zata amsa gently
kasa kasa yace “you look modest when you’re properly covered!” Saiya saki file din yabude mota yashiga
yaja hakanan kasa tafiya tayi for a while kafin da kyar ta fara tafiya tana maimaita kalmomin dayayi
mata, you look modest when you’re properly covered!
Office takoma tabada sakon duk suka fito tare salla sannan suka wuce canteen yau taci abinci takoshi
suka dawo.
Kiran John ne yashigo wayansa hakan yasa yadanna kiran yayi connecting da mota John yace “Sir they
want to admit shine nace nakira nagaya maka” shiru yadanyi ahankali yace “I’m coming” katse wayan
yayi yay kwana wani private clinic yawuce babban gaske awaje yaga John yana jiransa shima yana sanye
da uniform yana gamında ya kame anatse yace “at ease soldier, let’s go” wucewa sukayi ciki sama direct
wani private room sukayi har zuwa gaban dakin John ya tsaya a waje yace “this is the room” ahankali
yabude kofan wata kyakkyawan yarinya fara kaman balaribiya ce kwance kan gadon tana sanye da
atampa gown da gyale an makalamata drip yarinyar akalla zatai 26yrs haka tana ganinsa tawani narke
tana kallonsa kaman yanda yake kallonta ya maida kofa yarufe yataho gaban gadon ya tsaya tareda
folding hannunsa akirji yana kallonta sosai dayasa ta sauke idanunta kwarjinin sa yayi yawa hannunsa
yamika yadauki file dake saman table ahankali yace “when did u start having painful period”? Cikin
muryan marasa lafiya tace “just this month” chat nata ya karanta ya ijiye sannan yasake kallonta
ahankali yace “sorry” gyadamai kai tayi kaman wata yar yarinya daidai lokacin aka bude kofa wata
macen Dr tashigo tace “barka da zuwa yallabai” kai tsaye yace “tell me everything wat is wrong with
her” ahankali doctor tace “don’t worry matarka is going to be okay is just period i will keep her on
observation zuwa anjima idan ya lapa saina sallameta” gyadamata kai yayi yace “okay thanks” yasake
kallon Nanah dake kallonsa ahankali yace “kinci abinci?” Girgizamai kai tayi, yace “me kikeso?” Narkewa
tayi sosai tace “Boba tea” gyadamata kai yayi yajuya yafice tareda rufo kofa cikeda farin ciki Nana tawani
yunkuro suka kashe itada Doctor tace “yesss! Thank you Habibty” takoma dasauri ta kwanta jin ana
kokarin bude kofa yashigo Dr tace “okay bari naje please kar abarta ita kadai” gyadamata kai yayi
tawuce tafita tarufe musu kofa yasake kallonta itama shi take kallo yawani kara kyau looking damn fresh
weather China yamai kyau, so take yazauna kusada ita abakin gadon amman yana tsaye kaman soja oh
sojan ne fa, ahankali tace “kazauna Babe” girgiza mata kai yayi yace “no I’m okay like this” zuciyanta bai
mata dadi ba ahankali tace “sorry I know kana wajen aiki i made you worry” calmly yace “just focus on
yourself ba matsala” gyadamai kai tayi tai lamo she’s just thinking of mezatayi that will make him come
to her she wants to somehow cire veil nata atampan data saka ana ganin boobs nata sosai dan wuyan
rigan yasauko kasa sosai, ringing wayansa yayi hakan yasa yakai hannunsa aljihun wanda yaciro wayan
ganin KB ne yasa yakai wayan kunnensa yace “wats the outcome KB”? Dan ijiyan zuciya tasauke jin da
namiji yake magana ba mace ba takai hannunta tadan ja gyalenta yafadi awuyanta tana wani serious
juyawa gyalen zai rabu da ita yafice daga jikinta, gashinta a tsefe ba laifi tayi parking nasa an tsaga an
raba biyu tasha relaxer abinta jin yana magana kaman he’s ending the call yasa tawani kama cikinta ta
tashi zaune ta kifa kanta a guiwa tayi wani nishi datasa ya katse wayan yadan duko da kansa gently yace
“Nan……” bai karasa kiran sunan nataba sabida yanda Nanah tadago kawai tayi hugging nashi gyalenta
na fadawa gefe kawai tafashe da kuka sosai tace “Babe zan mutu ciwoooo” shifa wani irin mutum ne
bayason any form of body contact da matan daba muharraman sa ba even though Nanah zai aura
batariga tazama matarsa ba hannayenta yakama yacirota daga jikinsa yace “just lay down hold on
lemme get the doctor” ya kwantar da ita duk tana kallonsa ko sau daya bai kalli kirjinta ba, da kyar ta
kwanta yajuya kawai yafice daga dakin ran Nanah yamata ba dadi instead of yayi hugging nata back and
pet her mtsww waje yafita yakira Doctor da kansa sannan yadaga waya Mom yakira tana dauka yace
“Mom can you call Maman Nanah she’s in the hospital sick no one is here” dasauri Mom tace “ohh no
how is she wait bari na fara kiran Mamanta tukunna” ya katse wayan bai kara komawa dakin ba har
saida wata mata tashigo asibitin, Lecturer ce tana sanye da lace ubansu tana ganin Salim tace “ohh
sannu da kokari Salim yanzu kana tsaka da aiki ta dagoka” sauke kansa kasa yayi yace “bakomi yanzu zan
koma zan dawo anjima idan ba’a sallameta ba Allah kara sauki” kafin tayi magana yawuce John yabisa
abaya murmushi matan tayi tawuce dakin tana bude kofa suka hada ido da Nanah dasauri tace “ina
mijina Mommy”? Maida kofa tayi ta taho wajen gadon tace “yatafi yace idan ba’a salameki zuwa anjima
ba zai dawo” dan tsaki tayi ta cisge drip din Mamanta na kallonta saikuma kai tsaye tace “bangane ba
Nana Khadija me kikeyi haka?” Dan turo baki tayi tace “ni lafiya na kalau da Besty nahada baki” “and
why did u do that Nanah”? Akufule tace “Toh Mommy tun yaushe yadawo yaki zuwa yaganni, Mommy
he’s not romantic at all, baya nan nan dani, kullum nike kiransa, he acts so cold towards me, kawai i just
wanted his attention and affection saisa” ran Mommy baci yayi tace “to dan you wanted his attention sai
kibi ta route din rashin lafiya? Are you okay kuwa at all Nana?” Kaman zatai kuka tace “Mommy baya
rawan jiki akaina fa saini” dakuwa Mommytamata tace “kinci ubanki kaga yarinya kin dauka kowa ya iya
shirmen hauakan nan nan da mata? Akwai abinda kika rasa? Kin taba cemai kinason abu baiyiba”? Nana
ta girgiza kai, Mommy tace “bada baki daya kikace kina asibiti yazo ba kafin yan uwanki ma suzo yabar
aikinsa jibesa da uniform ajiki akwai care and affection dayafi haka? Ku yaran zamani sai kunga maza na
kawo flowers yana tura that long epistle of love message shine so ko well guess wat Nana? Men like
Salim don’t have that time, he’s rich I mean wealthy with a successful career, sannan shiba yaro bane
dazai dinga wasting tima nasa unnecessary nonsense, kawai, yau duka duka bikin naku saura 14days,
kika kara gwada abu haka saina saba miki wlh tashi mutafi wawiya kawai” tashi tayi ta yafa gyalenta suka
fito sukaje office na Besty ta Rahama itama Mommy ta wanke ta tass sannan tace “nawa bill din”?
Rahma tace “ai yabiya komi” Mommy takalli Nanah datai smiling tace “you see harda boba tea yasiya
miki” tanuna hannunta dake rike da Boba tea tace “you don’t know how lucky u are nonsense girl” suka
wuce suka tafi.
EPISODE
1️⃣
6️⃣ 1️⃣6️⃣
Karfe 4 na yamma daidai suka tashi Safeerah tafito yau saida ta tsaya tai sallan la’asar sannan tafito tasa
kafa ahanya, tana fita bakin express tasami motan Wuse market ta shiga da sauri suka tafi she knows
Wuse Market sabida itada Mama suna zuwa chefanen kayan abinci duk karshen wata, shiga tayi tafara
tsayawa tacire kudin account nata tass sannan taje shagon yaran just cerelac ta iya siyamai da Aptamil
sai tasaimai pampers mai guda 24 kudin yakare tass sai 3k dazatayi transport komawa gida dashi
dakuma zuwa aiki gobe ko 30min bata bata a kasuwan ba tafito tashiga mota zuwa area su tashiga Keke
daya kaita bakin GRA din aka sauketa abakin layinsu sannan ta sauka tashiga tafiya tana goye da jakan
bayanta sai ledan hannunta da pampers ke ciki da abincin gwangwani tana tafiya taga an bude gate na
gidansu motan Ramla yafito wuceta Ramla tayi fit da mugun gudu, Safeerah ta tabe baki aranta tace
“aikin kenan” tawuce gida abinsu awaje taga Baba tai murmushi tabude ledan tadauki tomtom guda uku
tace “Baba na sayo maka tomtom a kasuwa” murmushi yayi ya karba yace “ke Mamana kudin dazamu
lallaba mu siama Waleed abinci kike sayamin tomtom, yanzu abinci guda nawa kika iya kika saya da
kudin”? Murmushi tayi tace “madara da cerelac sai pampers, karka damu Baba zamuyi managing su
kuma namayi tunani Baba mudena biyewa Waleed ya koyi cin abinci gaskiya lokaci yayi Baba, idan
yawuni bai sami abincinsa ba zaici abinda aka dafa agida” hade giran sama da kasa Baba yayi yace “dako
na sassaba miki karki kuskura kiyi haka, yaro ne nan gaba aka basa abincin yaran ma bazai karba ba,
komi lokaci ne karki takura sa” dan murmushi tayi tace “ni shikenan Waleed ya kwacemin Babana”
dariya Baba yayi sosai yace “Mamana daban ne araina, Safeerah na yar albarka, Allah ya haska
rayuwanki” ahankali tace “Ameen Baba nagode” “shiga gida toh” wucewa tayi tabude gate ta shiga,
Baba da Mama na mugun son Waleed, dakinsu na gate tashiga ta ijiye ledan tarage kayan jikinta tafada
bayi wanka tayi dayake yau batajin yunwa ba abinci tafara nema ba, fitowa tayi ta shirya cikin wata
simple gown na atampa saita dauki hijabinta dake nan kan dadduma dark blue har kasa tasaka tafito
tasaka slippers tawuce cikin gidan tabude kofa tashiga flat dinsu, Momma ne kadai a falo tana waya
tanacin fruits ko kallon Safeerah batayi ba, wucewa gabanta Safeerah tayi ta duka har kasa murya kasa
kasa ganin tana waya tace “Momma ina yini sannu da hutawa” da hannu tamata alamu tabar gabanta
hakan yasa ta mike tawuce kitchen, Mama tagani tana aiki ga kofan backyard a bude, Waleed na wajen
yana wasa da ball kagansa a tsaftace fess yasaka wani short green da riga yellow, ga takalmi akafansa
mai igiya yana wasa abinsa tace “Mama sannu da aiki” Mama tace “ya aiki an dawo, ga kulan abincin ki
dauka kije kici” gyadama Mama kai tayi tasa hannu tadauka tadauki spoon saita wuce itama tafita
Waleed na ganinta yayi ihu yana sakin kwallon yace “Ummyyyy” hannu ta budemai tana murmushi sosai
tace “oyoyoo Waleed din Ummy” tahowa yayi da gudu ya rungumeta ta daukeshi tace “yau kwallo ake
bugawa, zomuci abinci” ta zauna kan tabarman dake wajen ta sanyashi akan kafanta tabude kulan taliya
aka dafa tadebo takai bakinshi juyar da fuska yayi yaki amsa saima yashiga kokarin tashi daga jikinta tace
“zamuyi fada fa Waleed” tasakesa tashi yayi yacigaba da ball abinsa tanaci tana kallonsa tana cewa
karage gudu Waleed, tass tagama tamike tadawo kitchen ta ijiye ma Mama kujera murya kasa kasa kar
ajiyosu tace “zauna ki huta nadawo Mamana” babu abinda bata iya dafawa ba ita tai abincin dare fried
rice, grill fish, sai salad da juice takawo dinning tsaf, suka fito nan backyard sukai alwala sukai salla a
tarbarman dan saura goge kitchen duk zatayi, tana idarwa tadawo kitchen ta wanke komi ta goge komi
tashiga mopping Mama tadauko Waleed suka shigo ciki cus sauro awaje ta maida kitchen tarufe.
“Safeerah! Maryama!” Sukaji Momma takirasu faduwa sosai gaban Mama yayi tace “na’am” tawuce
tabude kofa Safeerah taja hijab dinta daga kan kofa tasaka suka fito, Momma suka gani a falon tahada
rai sosai kaman bata taba murmushi aduniya ba, ga Salma zaune kusada ita tana murmushi saiga ledan
kasuwa na pampers da madara da cerelac agaban Momma, ran Momma abace tace “tashi kije ki kiramin
Shu’ibu Salma” tashi Salma tayi tawuce tafita, Waleed yayi lamo jikin Mama dan da Momma da Salma da
Shamsu tsoronsu yakeji baya sonsu ko kadan sabida they’re not nice to him, karamin motsi zaiyi
agabansu su mammakesa, shigowa Salma tayi Baba biyeda ita yaga Mama da Safeerah tsaye charko
charko gabansa yafadi yataho da dan damuwa yace “gani Mama Kubra meya faru”? “Ubanka ne yafaru
Shashasha kawai! Solobiyo!” Salma ta tuntsire da dariya sosai abinta dan zagin da Momma ta zubamai
ya mugun mugun bata dariya, ran Safeerah yafara zafi ganin zagin da akama ubanta Salma na dariya
amman dai tayi shiru bataso tai abinda za’a kara musu zagi, strictly Momma ta kalli Safeerah tace “nasan
rabonki da d’a namiji tun kina shekaru shashida aduniya, watanki shidda gidan Abbati ya sakoki, so
nasan jiki da jini kin fara bukatan abun ne”? Ahankali Baba da maganan batamai dadi a kunne ba yace
“Subhanallahi wace kalan magana ce wannan Yaya Kubra”? Momma hayayyakowa tayi tace “wlh ka kara
magana anan wajen saina tashi na yanka mata mari wawa kawai langahuhuu!” Kwashewa da dariya
Salma tayi harda faduwa akan kujera tana rike ciki tace “Momma Innalillahi kin iya well deserved zagi,
this ur brother kam yayi kama da langahuhu jibesa kaman ana diba ayi miya” ba Safeerah kadaiba hatta
Mama saida ta dubi Salma cus this is too much, how can small yarinya be insulting adult haka, Momma
takalli Safeerah da har idanunta sun kada sunyi ja tace “cikin shege kikeso kiyi ki kawomin cikin gida dan
naga alamu kin fara bin maza eh Karuwa!” Kallon Momma Mama tayi tadan sassauta murya cus data
zagan mata Safeerah gwara ta zageta bakomi tace “Mama Kubra dan Allah kiyakuri koma menene,
Safeerah bata dace da mummunan sunan nan ba, amman metayi?” Zabura Momma tayi ta tashi tayo
kan Mama Waleed ya tsala ihu yasauka daga jikin Mama da sauri yayi jikin Mamansa Safeerah ta
daukesa ya kankameta yana ihu bayason Momma ko kadan, Momma ta tsaya dab da Mama tana huci
tace “daman naga ke daidai kike dani, toh ki gayamin idan yarki ba karuwanci takeba a ina tasami kudi
tasayo abubuwan chan nasan bata da kosisi?” Mama takalli ledan sannan takalli Momma tace “nabata
dubu ashirin yau da safe” Baba yace “nakara mata dubu goma nima sabida Waleed baida abinci da
pampas” Momma tsayawa tayi kallonsu tace “ahhh lallai ni kuka tarunwa akai kuna kare yarku haka?
Yau nataba muku yar gudaliya d’aya d’aya dinku ko, kiri kiri yarinya taje ta saida mutuncinta ayi amfani
da ita abiyata amman kuhada baki ku shigan mata kuna rufa mata asiri okay fine” Momma takoma
tazauna tana kallonsu tana karkada kafa, Baba calmly kaman matsoraci yace “kiyakuri da nasan lamarin
siyo abincin Waleed zai xama fada haka da ban bayarda kudin ma, amman yaron najin yunwa baida
abincin dazaici gobe da safe eh Fisabilillahi Mama Kubra mu manya muna iya hakura da yunwa amman
me karamin yaro Waleed yamana dazamu hanasa abinci”? Yadan matso dab da Momma yaduka
ahankali gabanta just to make peace yace “dan Allah kiyakuri kinji bazamu karab……..” tasssss! Momma
ta yankama Baba mari da saida yayi baya zai tumbula Mama da mugun gudu ta taroshi Safeerah tai ihu
tace “Babaa!!!” Salma tace “ai dakinmai biyu Mom” jikin Baba har wani rawa yake kaman marin ya
mugun gigitasa baitaba tunanin yayarsa yar uwansa ta jini zata iya marinsa gaban iyalansa ba, idanun
Mama suka cicciko da hawaye sosai tarikesa kawai takasa magana feeling yanda jikinsa ke rawa sosai na
gigicewa idanunsa namai duhu yadena gani duka daman off and on idanun ke masa kaman switch,
Safeerah takalli iyayenta takalli mahaifinta tasake kallon Mama da hawayen ma yazubo mata daga idanu
kawai tarike Baba gam dake shaking but she’s shattered completely, jitayi ina bazata iyaba enough
please takalli Momma ido cikin ido tace “baki kira yarki dake kusada ke karuwa ba sai ni Momma!”
Maganan saida yadaki kunnuwan kowa adakin hatta Baba da Mama, Mama tasaki Baba tamike dasauri
tazo wajen Safeerah zata kama hannunta Safeerah takalli iyayenta ta fizge hannunta da Mama takama
tafashe da kukan takaici tace “ki banni Mama ki banni wat? Is she God? Ita Allah ce dazata dinga
wulakanta ku? What gives her the right”? Takalli Momma dake kallonta kyur zuciyanta na tafarfasa tace
“kawai sabida muna zaune gidanki, sai wulakanta min iyayena kike, me suka miki banda kyautata miki
kullum suna miki bauta kaman bayi, kince bazaku sayama Waleed abinci ba, sun bani kudi naje na sayo
to wat is there? Salma dake zuwa club sai tsakar dare, tana yawo da matan banza baki kirata karuwa ba
saini da bana komi, me muka miki why are you slapping mahaifina meya miki this poor blind man?
Kanninki jini daya, mahaifiya da mahaifi daya ya kawoku duniya kike wulakantawa haka sabida kinga
kinada kudi ke waye Momma”? Safeerah tai ihu tafashe da kuka sosai ta mugun zuciya tana jijiga
Waleed dake kuka sosai a hannunta tana kallon Momma dake kallonta itama, Mama takara kama
hannunta tajata Safeerah taki motsi sai kallon Momma take kaman zata rufeta da duka, Salma tawani
taso tace “sabida solobiyon wawan ubanki kikema Momma rashin kunya ko toh bari kigani” sai kawai
tayi wajen Baba takai kafanta zata haureshi wani yarda Waleed Safeerah tayi kaman zararra takai hannu
tawani finciko kafan Salman, Salma ta taho a bare, jikake tass! Tass! Tasss! Ta dauramata maruka,
Momma tamike ahaukace Salma na kurma wani ihu Mama ta taho zata shiga Momma ta fincike
Safeerah ta daura mata mari jikake tass Safeera ta sunkuyar da kanta, Salma ta dunkule hannu tawani
nushe bakinta sai jini batai wata wata ba ta naushi bakin Salma itama sai jini suakhau dambe sosai da
Salma Momma nakaiwa Safeerah duka tako’ina, Mama tafashe da kuka ganin yanda ake dukan yarta
Safeerah both Momma da Salma dudda itama Safeerah ta jigbi Salma, Mama tace “Safeerah ni kikema
haka? Have you seen condition na mahaifinki”? Chak Safeerah ta tsaya, Momma ma ta tsaya, Salma na
goge bakinta taci bugu tace “ke waye ke har kin isa kitaba Salma? Ke da you are the one datasa iyayenta
a condition dasuke yau shine kike blaming wasu” Momma tace “think da bakiyi abinda kikayi ba da kuna
gidanku yanzu haka a Kano, ke kika kawo bala’i kika lalata rayuwan iyayenki! Because of action naki
mahaifinki ya makance not because of us, all I did is save you guys in return kunamun bauta, after
everything I did to you Safeerah ni kikama rashin kunya yau, nida na biya kudin aikin da aka miki kika
haifo wannan yaron mara galihu na sayamasa sutura da tufafi da ubansa yace bayaso ni kika zaga yau?
Ni da na ceceku bayan kin jawowa iyayenki balai? Nida na aurar dake”? Safeerah is feeling so bad cus
some magana batai karya ba is all her fault but dudda haka azuciye tace “kika aurama mashayi ni mara
tarbiya daya kusan kasheni dai, mesa baki aurama yarki shi ba? Kin tsanemu you don’t want anything
good for us? Auren zalunci kikamin” fizge Safeerah Mama tayi ta daka mata tsawa tace “Safeerah! Is this
tarbiyan dana baki? Kinsan Dawa kike magana kuwa? Yayar mahaifiyarki ce! Itace first Botn sai Harira sai
mahaifinki! Are you okay, kika kara magana zan tsinka miki mari anan, dauki Waleed kuwuce daki”
Momma tace “wani dakin? Badai na gidana ba ko”? Mama da Baba dake numfashi sama sama suka
kalleta banda Safeerah data duka tadauki Waleed dake kuka sosai tarike ajikinta tana goge hawaye
gwanin ban tausayi, Momma tace “kidauki danki ki tattara kibar min gida this night inba hakaba wlh wlh
saikunyi mamakin abinda zanmiki Safeerah! Yarinyar danama komi harda makaranta nizata zaga, wlh
wlh bazata kwana cikin gidana ba, idan Safeerah ta kara kwana cikin gidana Shegiya uwata ta haifeni! Na
rantse muku da Allah ita da danta sai sunbar gidana yau!”.
EPISODE
1️⃣
7️⃣ 1️⃣7️⃣
Dudda jikin Baba was shaking baya ganin at all saida ya yunkuro yana kokarin tashi jin maganan da
Momma tayi, Mama ta taho tana kamasa takalli Momma tace “dan Allah kiyakuri Momma, dan Allah,
Safeerah yarinya ce, batada wayau, ba hankali batasan me duniya ba, yarinyar da ko Salma ta girmeta
ina zaki biyema kalamanta dan Allah kiyakuri zan hukuntata namiki alkawari” Baba so yake yatashi
yakasa cikin wani irin murya yana haki kaman mai asthma yace “Yaya Kubra kimin rai ina yar karaman
yarinya ta zataje da daren nan da karamin yaro hannunta eh, kiyakuri kowani hukunci zaki mana kiyi
amman banda koran Safeerah da Waleed ina zata”? Cikin ihu Momma tace “taje wajen karuwancin ta
mana, koko taje ta nemo uban Waleed da ware haka nasan yana club yasha giya yayi tatil” tadaga murya
sosai tace “I don’t want to count 5 na ga Safeerah da danta cikin gidana inba hakaba gardawa zan kira
nasa su fitar da ita and zaku iya binta babu wanda nahana cikinku daman na dade da gajiya, ungrateful
fool na taimakeku bayan Shegiyar yarinyar tajawo muku annoba yanzu tazo tana gayamin magana ke har
kinada baki, One!” Momma tafara counting jikin Baba yafara rawa sosai, Mama da hankalinta yatashi ga
Baba ya birkice ga Safeerah ana koranta tace “Mama Kubra kimin rai, kimana rai, wa muka sani agarin
nan? Ina Safeerah zata da yaro da daddaren nan? Ko bakiyi dan halinta ba kiwa Allah kiji tausayin
Waleed, ina yar yarinyar nan zataje ta kwana ga Waleed ta ina zata fara eh”? Momma da zuciyanta fess
ganin sun rude ga Safeerah na kuka idanu sunyi ja tace “two” cikeda rashin imani, azuciye Safeerah
takalli Mama tace “Mama kutashi mutafi!” Momma dake kallon Safeerah sosai ta kalli Mama dake
gabanta tayi kneeling tace “kalli wacce kike rokonma arziki, kalleta Shegiya mai zuciyan banza da wofi
saisa Abbati yakusan kasheki butulu kawai kaza maici ta goge baki” Mama ta taso cikeda bacinrai danyau
Safeerah ta mugun bata mata rai bataga amfanin dan guntun zuciyan Safeerah ba, like yarinyar bata
hango abinda şu manya ke hangowa all what Safeerah care about shine adena zagin mata iyaye akuma
dena enslaving nasu, Mama tace “Safeerah muje ina eh? Are you okay do you know what is out there in
the night”? Azuciye Safeerah tawuce kitchen batare data kula Mama ba, Momma ta kwashe da dariya
tace “ku kalli yarku ooo” zani Safeerah ta dayko na goyon Waleed tafito falo kawai tasa hannu ta
daukesa tana daga hijabi ta goyasa tsaf abayanta, takalli Mama dake binta da idanu cikeda mamaki
idanunta sunyi jajir bakinta ya kumbura amugun zuciye akuma kufule tace “Mama sa hijabinki mu kama
Baba mutafi” sangangan Mama ke kallonta mamaki yagama kasheta tace “you’re very stupid Safeerah,
nace you’re very stupid Feerah, bantaba sanin girman banza ne dake babu wayau akanki ba sai yau, ina
zamu? Can you see Babanki is sick is somet……..” Momma tai ihu tace “three”, fashewa da kuka Safeerah
tayi dan she had enough ta duka wajen Baba tana kokarin kamasa ganin Mama taki supporting nata tace
“ni bazan kara barinku anan gidan ana zaginku ana marinku ba, we are humans not animals, what gives
her the right to me beating my sick father? Sai randa ta kashesa zaku bar mata gidanta? We are leaving
gidanta for her, da mu kwana agidan nan gwara mu kwana a titi wlh” tawani kama Baba da duka karfinta
ya mike sai kawai yayi luuuu a sume Mama ta tarosa da mahaukacin gudu tace “Innalillahi Wa Innailaihi
Raji’un” Five! Salma tai shewa tace “time up yau zamuga karshen fitsararra” Momma tadaga wayanta
takai kunne tace “kuzo gidana yanzun nan” while Mama na faman jijjiga Baba daya sume sukaji ana bude
gate wasu maza na shigowa guda biyar dasauri Mama ta ijiye Baba ta taho kawai takama hannun
Safeerah taboyeta abayanta tana kallon mazan dasuka shigo dakin yan shaye shaye Momma tace “idan
yarki batabar gidan nan ba wlh saina bawa yaran nan ita sun gamamin da ita ke kuma ba inda zaki zauna
ki kula da mijinki dan kinsan babu wanda zai muku wahala” hankalin Mama na atashe tace “kimana rai
Mama Kubra, ina Safeerah zata, ke Safeerah bata hakuri” cikeda rigima da taurin kai tace “ko wuka za’a
samin a wuya bazan bata hakuri ba” make kanta Mama tayi tafashe da kuka tace “Safeerah ni kikema
haka iyyee ni”Momma tace “kucimin uban yarinyar nan in bata fita ba” dasauri Mama takama Safeerah
dake kuka gam abayanta tace “zata fita” tafito da ita waje mazan na biyosu tayi kofar gida da ita takalli
yarinyar sai tace “mesa kikemin haka Safeerah? Yau kin batamin rai i will not forgive you easily”? Cikin
kuka tana shesheka da zuciya tace “Wlh wlh Mama saina cireku daga gidan nan, bazan taba yadena
Matar nan ba she’s very wicked” shiru Mama tayi tana kallonta tace “yanzu ina zaki? I can’t live Babanki
haka baida lpy, kinada kawa a hostel na school dinku ne?” Girgiza mata kai tayi alamun a’a sai Mama
tace “toh ina zaki dakiketa fada yarinyar sai shegen zuciya irin na su mutanen farko”? Shiru Safeerah tayi
tana shesheka sai chan tace “zanje company danake IT akwai masallaci zan shiga na kwana awajen,
Mama don’t worry babu abinda zai sameni just take care of Baba, Allah zai bani yanda zanyi, I will
arrange something mukoma Kano” Mama tai shiru tana kallonta kaman ta rungumeta taita kuka, saita
warware zaninta tamika mata 2k tace “kije Allah ya tsareminke babu abinda zai sameki, Allah ya kareku
keda Waleed, kafin gobe Babanki ya farfado zamu lallaba Momma kidawo” girgizama Mama kai tayi tace
“Wlh bazan dawo ba Mama nagaya muku, kuma kuma saikunbar gidan nan” hannuwanta Mama takama
saita shiga dukan hannuwan bada wani zafi ba tace “taurin kanki da zuciyanki yayi yawa fa Safeerah kina
mace, mehaka iyye kalli matsalan dakika sake sakamu ciki again” “Malama ana nemanki ciki”gardawan
suka tsaya kan Mama, daya cikinsu ya kalli Safeerah yace “bar unguwan nan” goge fuska Mama tayi
tajuya takoma ciki Safeerah tajuya dasauri tashiga tafiya kirjinta bugawa yake sosai, tanayi tana share
hawaye today is one of the saddest day of her life, take cewa company su inda just jiyan nan tafara aiki
how sure is she ma za’a barta ta shiga ciki? Jijjiga Waleed dake kuka abayanta tadinga yi harta fita tahau
keke zuwa junction ta tare mota tashiga sannan Waleed yayi shiru kaman yayi bacci .
Around 8:30 tasauka bakin junction tashiga takawa da kafa tana addu’a Allah sa abarta ta shiga, Allah
daurata kan koma waye ke gadin, hartakai company wani dattijon security ne ke gadi ya tsareta agaban
gate yana ganinta ya ganeta yace “Hajiya me kike nema? Me kikazo nema”? Ahankali tana saita
muryanta daya koma kaman ta kamu da mura sabida kuka tace “na manta da key na a office namu dan
Allah inaso na shiga na dauko” kallonta yayi ga goyo dayagani abayanta yace “can I see baby dake
bayanki”? Gyadamai kai tayi ta juya ta daga hijabinta sama tace “d’ana ne” Waleed ya kalla dake bacci
yana kara haskasa da touchlight yace “okay zaki iya shiga” yabude mata gate tawuce ciki yabita da kallo
yana tunani, rayuwa sai ahankali mutane are fighting one battle or the other, ba yaune farko da zakaga
wani ma’aikaci yadawo company ya kwana ba, people are facing problem, from face nata yaga alamun
mari ga kumburin baki harda dan jini idanu sunyi jajir hawaye ma basu gama bushewa ba, maybe mijinta
yamata duka tazo nan ta kwana kafin gobe ta nemi option, if he can help her by letting her sleep why
not, she’s just lucky shine on post da abokin aikinsa ne da bazata shiga ba.
Wucewa reception tayi tabude kofa ahankali akwai wuta awajen tawuce kofar mosque tabude ahankali
ta shiga ta taba bango ta kukkunna wuta tashiga masallacin tawuce bangaren mata shima ta kunna wuta
tashiga daga hijabinta ta kwanto Waleed dake bacci sosai ta rungumeshi a jikinta ta zare zanin ta
shinfida awajen sannan ta kwantar dashi ahankali tana sauke ijiyan zuciya tana kallonsa hawaye na cika
idanunta yanzu zuciyanta ke kara breaking sabida Waleed, wat is she gonna do yanzu? Ta ina zata fara?
Yaya zatayi da Waleed? Sai kawai ta rushe da kuka tana yaushe bakinta cus Waleed na ji zai farka.
Wuraren 8 yayi parking motarsa a compound dinsu yayi shiruu batare daya kashe motan ba ya lumshe
idanu kawai, yakai sama da 20mins ahaka sai kawai yabude idanunsa yadan gyara zamansa yasa hannu
yadauki wata iPad dake dayan seat na gaban motan kawai yayi logging in portal na company su yashiga
CCTV to be honest baimasan mesa yayi ba wlh, yayi accessing all feeds na cameras din department by
department yake dubawa, alamun mutum yagani a reception da sauri yayi clicking on camera mutum
yagani da dogon hijabi tana tafiya ahankali tawuce masallaci babu camera a masallaci so baiga wayeba,
bangaren details na ma’aikatansa ya shiga yadauki number security gate yakira yakai wayan kunnensa
ringing daya aka daga akace “Sir” kai tsaye yace “wacece tazo company mu this night? Kunmasan da
mutum aciki?” Dasauri mutumin yace “Sir banine a gate ba I will resume post by 10:00PM Sir amman
bari naje na tambayesa Abdullahi ne” anatse yace “okay, no need to hang up” dasauri da gudu yafito
waje daganan waya Salim yaji yace “Kai Abdullahi Oga yakira wai waye yazo office da daddare haka?”
Dasauri mutumin yace “wannan sabuwar zuwan ce yar IT kaman she’s having problem ne she looks like
wacce akama duka saisa I let her in maybe she’s not safe” katse wayan yayi yawani yi mahaukacin
reverse yabar gidan, tafiyan 20mins normally ke kaisa company daga gidansu but yau 13mins yakaisa
budemai gate sukayi duk sunyi mamakin ganinsa karasawa yayi yay parking wajen da ake parking ya
sauko yana sanye da manyan kaya yadi milk anyi dinkin jumper yana zuba uban kamshi, anatse yawuce
wajen kofa yashiga yayi hanyar mosque yabude kofan slippers dinta yagani abakin kofa, daga wajen
yanajin kukan yaro da kuma kukan babba duka atare, gently yabude kofan mosque din batare daya bari
yayi kara ba yashiga tafiya ahankali towards kofar side din mata yakai daidai kofan ya tsaya jimm yana
sauraron yanda take kuka da yanda yaron ke kuka shima hannu yakai asanyaye yabude kofan karan
bude kofa yasa Safeerah tadago kanta afirgice tajuyo takalli kofan while Waleed ya tsala ihu yashige
jikinta yana kuka yana kallon mutumin shima da idanun bacci da yunwa cus baici abincin dare ba, bayan
hannunta takai ta share fuskanta da sauri jikinta har rawa yake ta yunkura tamike tasa hannu tadauki
zanin goyon dasauri tana rike Waleed dake kuka ajikinta ta taho wajen kofan inda yake tsaye kanta
akasa muryanta dukya hargitse tace “dan Allah kuyakuri na zo nan bada izini……” “who beat you!?” Ya
tambayeta tone nasa na nuna bacinrai sosai, tana jijjiga Waleed dayaki dena kuka yana kallon Salim dake
kallonsu kaman ya sansa daga wani waje, yace “who slapped you and smacked your lips? Who did you
fight with”? Yasake tambaya adan zafafe da saida gabanta yafadi sosai, murya chan kasa tace “bakowa!”
Waleed ya kalla dake kuka sosai yana kallonsa kaman yasansa ga idanun bacci, ahankali Salim yamika
hannunsa biyu dawani irin sauri taji Waleed yatafi wajensa daga hannunta hakan yasa tadago kanta da
sauri cikin muryanta dake nuna kuka tace “kai Waleed” daidai Salim yana karasa kai hannunsa jikin
Waleed hakan yasa tasaki Waleed din, gently Salim yadaukesa Waleed yawani shige jikinsa ya kwantar
da kansa akirjinsa yana rage sautin kukan Salim yashafa bayansa ahankali yadan jijijgasa yace “stop
crying uhmm! It’s okay!” Lamo Waleed yayi batare daya sake kuka ba ko ihu, kallo daya yama yaron
yagane danta ne yana yanayi da ita, kallonta yayi yanda take wasa da yatsunta kanta akasa yace “is it his
father that beat you?” Girgixamai kai tayi da sauri tace “a’a mun rabu” shiruuu yayi yana kallonta
dagokai Waleed yayi yakalli Salim idanunsa na cikowa da hawaye sai yafara jiniyan kuka again dasauri
Safeerah ta dago kanta takallesu tadan matso dab da shi tamika masa hannu tace “kawosa na goyasa
mutafi, rigima zaita maka” kaman badashi tai magana ba cikeda kulawa ya kalli Waleed kaman wanda ya
fahimci yaron yace “are you hungry? Kanajin yunwa?” Gyadamai kai Waleed yayi dasauri yace
“yun’aaaaa” juyawa dashi Salim yayi yafara tafiya dasauri Safeerah tabisu gabanta na faduwa yayi waje,
motansa yabude yashiga dasauri Safeerah tazo ta inda suke ta glass din Window tai knocking sauke glass
din kasa Salim yayi strictly yace “zaki shiga ko mutafi mu barki”? Hawaye yaga sun cika idanunta gabanta
na faduwa but still tace “ni kabani yaro na mutafi!”.
EPISODE
1️⃣
8️⃣ 1️⃣8️⃣
Kaman badashi tai magana ba kunna motan taga yayi abinsa ya danna wajen glass na window yadhiga
rufewa ganin yana kokarin reverse ga danta acikin mota da sauri ta zagayo ta gaban motan tabude ta
shiga ta zauna tana kallon yanda ya zaunar da Waleed ajikinsa ya rungumesa yaja motan da hannu daya,
is the way Waleed yayi lamo ajikinsa ke bata mamaki kaman ba Waleed ba, da gudu yake tuki gaban
wani super market na yara yayi parking ya kashe motan batare daya kalleta ba yace “wani abinci
yakeci?” Kin magana Safeerah tayi ita ya bata danta yaki ganin taki magana sai kawai yabude motan
yafice rike da Waleed ya shiga ciki, yana shiga wani juice yafara budewa na yara yasa masa abaki tass
Waleed ya shanye yana wani irin kallonsa irin kallon for the first time wani wanda ba Baba da Mama da
Ummy ba yabasa abun dadi sai kawai yama Salim wani heart melting smile tsaresa da idanu Salim yayi
shida baya murmushi sosai samin kansa yayi da sakinma Waleed full smile Waleed ya washe baki yana
nunama Salim cheese balls, daukan masa cheese balls yayi yabude yabasa ya karba yafara ci sannan
Salim yakalli matan dake wajen yace “I want kids food for him” hadomai abinci akayi daban daban,
yasayamai sweet da cheese balls pack, juice da biscuit yabada card yabiya, ma’aikatan wajen na fitowa
da kayan yazo yabude motan aka samai komi a back sit sannan ya shigo yazauna, Safeerah takalli su
adan hankali tahada ido da Waleed dakecin cheese duk ya batama Salim rigansa kayansa masu haske
amman duk orange orange na cheese ajiki, tama Waleed alamu da hannu dayazo yawani kankame Salim
abun yabata mamaki, Salim ya rufo motan yadan kalleta maida kanta kasa tayi, ahankali yace “why were
u at the company this night?” Dan shiru tayi sai chan murya chan kasa tace “bakomi” ijiyan zuciya
yasauke yace “alright bari na maidake gidan na tambayi Baba meya faru aka miki duka haka a fuska
basusan ke mace bace” ya kunna motan dasauri tace “ni……ni bazani gidan nan b…..” takasa karasa
maganan sabida rawa da bakinta yafara kuka na neman kufcemata hawaye yazubo mata takai bayan
hannunta ta goge fuskanta da sauri muryanta na breaking tace “ni….nidai kabani Waleed nayi tafiyata
thank you for everything” takai bakin hijabinta ta daura kan fuskanta sabida bataso Waleed yasan she’s
crying yahau kuka shima, dan ijiyan zuciya Salim ya sauke yaja motan dasauri tasauke hijabin takalleshi
ahankali tace “ina zaka kaini” shiru yamata bai cemata kala ba takai hijabin tana goge idanunta, Silver
garden estate taga sunje yana horn aka bude yashiga estate din yahadu sosai, parking yayi agaban wani
gida number 17 dan gidajen duk iri dayane yabude motan rikeda Waleed batare daya kalleta ba yace
“when you’re ready come inside” yazaga bayan motan yadauko ledan abincin yawuce yabude kofan
yashiga tabisu da kallo a bude yabar mata kofan gidan yahadu na bala’i.
Takai kusan 10mins a motan kuka take, kawai yamata hijacking yaro yakawota wani gida an gayamai ita
yar iska ce? She’s not even understanding wats happening, yanzu idan mutumin nan yamata wani abu
fa? Dudda he doesn’t look like a bad person but yanzu yazatayi? Inane nan ya kawota ya shige da danta?
Meyakema Waleed? Idan shi maye ne ya cinye mata kuruwan d’a fa? Ganin tana tunanin Waleed sosai
yasa ta goge fuskanta tass idanunta harsun kumbura tabude kofa tafito tamaida kofan tarufe tashigo
gidan, tsoro yahanata kulle kofa, babu kowa a hadadden falon, muryan Waleed taji ta around wajajen
dinning datake kyautata kitchen ne hakan yasa tawuce wajen asanyaye jikinta yayi sanyi duka tabude
kofan hakan yasa ta hangosu yadaura Waleed kan island na kitchen din shi yana tsaye yana basa abinci
Waleed naci sosai yanamai murmushi tabi kitchen din da kallo garin abincin duk ya zube a kasa da
kwalayen abincin, kitchen din looks so messy kana gani kasan bai saba yi ba maybe ma this is the first
time yake bama yaro abinci, for the first time ta tsaresa da idanu tun shekaran jiya data fara ganinsa he’s
so gentle with Waleed, kaman yasan Waleed from somewhere, you Waleed means something to him, is
not easy kabama stranger this care, who is he? Bata taba ganin Waleed ya yarda da stranger easily ba sai
shi, yana basa yana goge masa kumatu yana masa murmushi hakan yasa Waleed nata murmushi, fresh
hawaye taji sun zo mata dasauri takai bayan hannu ta goge su, ruwa yadauka na gora yabude yabama
Waleed ya sha ya ijiye komi yasa hannu yadaukesa yajuyo ganinta yayi tsaye jikin kofa tana share
hawaye da bayan hannu bamata san yana kallonta ba, wani irin radadi yaji zuciyansa namasa ganin the
happiest girl daya sani back then is the saddest girl today and someone dares hit her, there’s this thing
he feels about Safeerah he feels kaman ya maida problems nata kansa and just solve everything for her,
shafa bayan Waleed yashiga yi yaron yayi gyatsa tareda yin lamooo ajikinsa bacci yayi awon gaba da shi
daman yunwa yasa ya farka, dagokai tayi ta kallesa suka hada ido dauke kanta tayi dasauri, tahowa ya
shigayi hakan yasa ta matsa gefe wucewa yayi yafito tabiyosa yahau staircase saita kasa hawa kawai
saita fashe da kuka dan at this junction takasa rikewa. “Please kabani d’ana mutafi, I’m not one of those
girls dake kwana gidan maza, ni kabani Waleed natafi ni ba yar iska bace” dudda yaji all she said but ko
alamun tsayawa baiyiba yakarasa hawa tafashe da kuka da kyau tabisu da kallo takasa hawa benen karya
mata wani abu, kwantar da Waleed yayi kan lafiyayan gado yaja bargo yarufa masa sannan yafito tareda
rufo kofa har lokacin tana tsaye awajen tana kuka, saiya shiga saukowa akarshen stairs din ya tsaya
yadan kalleta yace “I’m going home you can stay here as long as you want” ahankali tadago kanta ta
kallesa hada idanu sukayi kasa jurewa tayi ta maida kanta kasa, anatse yace “idan na fita kizo ki kulle
kofa ki sa key da sakata” yazaro wani phone daga aljihun wandonsa yadan taka zuwa kujera ya ijiye
wayan yace “my number na cikin wayan nan Salim call me if you need anything zan kiraki gobe da safe”
yasake yin shiru saikuma ya kalleta yace “put ice a face dinki, don’t cry again is affecting Waleed” gently
tadago kanta takalleshi hada ido, komar da kan kasa tayi ahankali tana goge fuskanta da bayan hannu,
ataushashe cikin murya kasa kasa that’s so gentle and soothing yace “sorry!” There is something she
felt, batasan sorryn lallashi ne ko na menene ba oho but she just felt d word kaman ya daura hannu
saman kanta yana lallashinta saitaji hawaye sun cicciko idanunta, wucewa yayi wajen kofa yadan dakata
saiya sauke ijiyan zuciya yace “good night Safeerah!”.
EPISODE
1️⃣
9️⃣ 1️⃣9️⃣
Yafice yaja kofan da all this while yake abude yarufe, tana tsaye awajen taji ya kunna mota yaja yatafi,
ijiyan zuciya Safeerah ta sauke tashiga dukawa a wajen kafin takarasa kaiwa kasa kawai ta zauna ta
jingina bayanta da bango komi daya faru na dawo mata, jitake kaman an daura mata dutse a kirji, abun
is too much for her, idan ita su Momma kema abinnan wlh wlh wlh she can take it but not her parents
takasa bringing kanta tadanne zuciyanta, she’s not crying because of abubuwan data gayama Momma
wlh she’s not regretting it, she is crying because of Mama da Baba data batama rai suke fushi da ita, ga
Baba baida lpy, she is also crying tana tunanin inda zatayi yanzu cus she have only this night to make a
decision dan ko sama da kasa zata hade bazata koma gidan nan ba kuma saita dauke Baba da Mama
daga gidan, she can’t believe gidan wani zata kwana yau, da kyar ta lallashi kanta tamike tsaye tawuce
wajen kofan ta murza key tasaka sakata nasama dana kasa, tazo wajen window tadan daga ta leka taga
motanshi baya wajen dan bata yarda dashi ba kar a sace su ko ayi rituals dasu, sannan tasaki labule
tadawo tai shiru tawuce sama, dakin da Waleed yake taga kofan abude ta hango ta gansa kan gado yana
shakan bacci hakan yasa ta wuce dakin ta maida kofan tarufe ta murza key shima tazauna nan jikin kofa
ta jingina bayanta tabuga tagumi tana kallon Waleed, wani irin tausayin Waleed take he doesn’t deserve
this kawai tahau kuka wiwi saita daura hannu abaki cus yanzun nan Waleed zai tashi.
**
Jan motansa yayi zuciyansa cikeda damuwa baitabajin abu ya damesa kaman yau yanda yaga Safeerah,
the way she was crying ba, he felt everything down to her born marrow cus Safeerah daya sani 5yrs back
was the happiest and the brightest girl ever with love from both parents nata sabida from yanda
tadingamai surutu he picked iyayenta really care about her and loved her, what happened? What
changed a shekaru biyar dinnan da Safeerah tadawo haka, the way yakeji is even if it means going to
karshen duniya ne he’s ready to go just to see that genuine and innocent wholehearted smile dinta, and
he will stop at nothing indai kan yasamo mata farin cikinta back ne. Kwana yayi da motan kawai yawuce
GRA har zuwa unguwansu dan nesa da gidansu yayi parking ya kashe motan yayi shiru yana kallon
gidansu wasu guys yagani a kofar gidan about 5 yayi shiru kawai yana kallonsu wayansa ne yahau ringing
dasauri yakalli wayan dake jikinsa, ganin KB ne yasa yadaga yakai kunnensa KB yace “daha bari kaje gida
an change kazo shikenan baka dawo ba? Are you afraid na maka lilis ne an arena eh Zer……” “I’ve found
her Kabir!” Hardly Salim ke kiran sunansa jin yakira sunansa yasa dasauri yace “wa? Who did you find?”
Jingina yayi da kujeran ya lumshe idanunsa murya chan kasa yace “Safeerah! But I think I’ve destroy her
life Kabir!” Yayi maganan sounding very hurt baitaba jin Salim hakaba cus Salim mutum ne da baka gane
damuwar sa, farin cikin sa ko bakin ciki but yau muryan Salim sounds pretty hurt, dasauri yace “kaga
Salim calm down, this girl helped you when you needed help the most I get it, I can clearly say Safeerah
na part of the reason why you’re alive today together with us, but stop blaming yourself for abinda ke
faruwa in her life yanzu” cikin dan fada sounding pissed yace “da ban fada gidansu make a little 15yrs
old girl shoulder responsibility na boyeni ba da none of this would’ve happened, I am a coward say it!
The least I could do shine danaga small girl ce agidan dana juya cus I know everything about security, I
know by being there I am putting her and her parents at risk cus yan anguwan nan are thugs but I stayed
regardless and nabar gidan without fadin ayi protecting nasu or akaisu somewhere safe” shiru duk
sukayi KB yace “kasan sanda aka cireka daga gidan nan baka hayyacin ka? How would you have called all
those shot? Banda haka you were in hospital for about 30days wat are you saying Salim, do everything
you can to save her and help her if she’s in need right now she deserve it, but helping you, hiding you
was all her choice blame her good innocent heart!” Shiru Salim yayi chan yace “I want to marry her KB!”
Dasauri KB yace “wait wat! Mekace?” Calmly yace “inaso na auri Safeerah! Makes her my wife!” Dan
rage murya KB yayi yace “are you sure of what you are saying? Cus yau duka duka is 14 or 13days ne ma
to your wedding da Nanah” strictly yace “and I want to marry Safeerah tommorow or next max!” Sosai
gaban KB yafadi yama kasa magana, ahankali yace “she’s not safe agidan da suke, dukanta ake that I can
never ever and ever tolerate! An koreta this night and I believe the whole thing have to do with Yayar
Babanta dasuke zaune agidanta she’s not telling, I will sort her life out, she will never be alone again as
long as ina raye I am Safeerah’s Sheild” yana maganan kawai ya katse wayan ya kunna motan yabar
unguwan.
22️⃣
00️⃣
EPISODE 20
Har aka fara kiran sallan asuba bata runtsa ido ba inama damuwa zai barta ta runtsa, she’s extremely
worried, takasa daina tunanin iyayenta, tayi kuka har hawaye sun dena fitowa, idanunta sun kumbura
suntum bakindai yadan sabe but it’s still there, gashi takasa tashi tai salla gani take kaman ta shiga bayi
za’azo a sace mata Waleed hankalinta yaki kwanciya agidan, ga kanta dake ciwo sosai yana sarawa,
ganin dai an fara salla yasa ta tashi tawuce bayi shima abude tabar kofan tayi komi tafito daure da
alwala batasan inane gabas ba bangare daya kawai ta kalla ta kabbarta salla ta idar tafara azkar kanta na
sarawa, hakan yasa ta kwanta kan dadduman ance ba’a cheating nature bacci barawo ne yayi nasaran
kwasheta.
Kadan kadan take bude idanunta dake cike da mugun bacci jin kara, bin saman dakin tayi da kallo kafin
firgigit ta tashi zaune kanta na amsawa tuna inda take ya akayi tai bacci haka agidan mutane ta kalli
gadon dasauri tuna danta, Waleed tagani yayi daidai agado abunsa yana bacci, jin ringing waya yasa
tamike ahankali idanunta basama buduwa da kyau tafito da shiga sauka kasa da sauri ta taho falon inda
ya ijiye wayan tasa hannu tadauki wayan da yana inda yabarta taga Major Salim a jiki hakan yasa takai
wayan kunnenta cikin muryan bacci dakenan yar karama kaman tana whispering tace “Helloooo” shiru
taji anyi kaman babu kowa adayan side din da sauri takai hannunta ta goge idanunta da bayan hannu
tazare wayan daga kunnneta takalli screen din again ganin the call is still on yasa tamaida kunnenta
ahankali tace “Assalamu Alaykum” cikin wani husky natsassiyan murya yace “I’m outside open the door”
hakanan taji kirjinta na racing dagajin muryansa juyawa tayi tabi dakin da kallo, ganin basu bata komiba
yasa ta ijiye mai wayansa back tai wajen kofan, sakatan tacire ta murza key tabude kofan ahankali hada
ido sukayi yana tsaye gaban door sanye dawata yadi that looks soft and textures milk mai kyau dan yau
Friday yana wani irin kamshi, he looks squeaky clean kaman ka lashesa, faduwa gabanta ya shigayi sosai,
adan rude tasaki kofan takoma baya tadan tsuganna ahankali tace “ina kwana” kallo daya yama fuskanta
yadauke kai ya shigo this time around ya maida kofan yarufe dawani irin sauri abirkice ta mike kaman zai
cinyeta tana kallon kofan daya rufe, kaman baiga yanda ta tsorace ba wuceta yayi ya shiga falon ya ijiye
ledan wani super market akan kujera da basket na kuloli that looks like abinci, sannan yajuyo yakalleta
batare dayama zauna ba tana tsaye chan wajen dinning sabida tsoro tana wasa da yatsun ta kanta akasa
kaman yace woop ta arce aguje, hannuwansa yazuba a aljihu rigansa ya sassauta murya yace “are you
feeling better today?” Duk duniya ita kadai ne idan zaima magana saiya gyara muryansa, ya tankwara
yakuma tausasa cus yaga tsoronsa takeji, gyadamai kai Safeerah tayi ahankali, yana kallonta still yace
“Waleed fa”? Dan dagokai tayi ta kallesa suka hada ido dasauri ta maida kanta kasa, she felt wani iri
dataji harya rike sunan danta sannan ya tambayesa kuka kawai taji yataso mata amman tadaure
asanyaye tace “yana bacci” shiru falon yayi bai kara magana ba itama bata sake dago kanta ba banda
wasa da yatsunta datakeyi, gently tadan dago kanta ta kallesa hada ido sukayi yana mata wani kallo da
takasa sanin na menene da idanunshi dake tsorata mutum, cikin wani irin yanayi na girmama mutum
dakuma jin nauyi ahankali tace “uhmm nagode! Thank you for everything! Dama uhmmm idan Waleed
yatashi zamu tafi”? Idanunsa na kanta bayako kyaftasu har yanzu yace “ina zakuje?” Dago idanunta tayi
ta kalleshi suka hada ido zata sauke idanunta strictly yace “don’t try it!” Kasa maida idanun kasa tayi ta
tsaresa da kallo kirjinta nawani irin bugawa none stop his eyes are wild Ya Allah! Sai kawai lips nata
yahau rawa takasa daina kallonsa takuma kasa magana this is the first eye contact dasuke having tunda
ta sanshi dayakai na kusan 30seconds, he noticed saiya kara tausasa murya yace “I said ina zaku
Safeerah!”? Wani irin blinking idanunta suka shiga yi he’s too much for her eyes kaman yamata asiri kasa
karya tayi tace “nim…..ma ban sani ba!”idanunta suka cicciko da hawaye sai kawai ya dauke kansa,
kaman yasaki kuruwanta wani ijiyan zuciya ta sauke itama ta sauke kanta kasa, ahankali yace “okay”
yanuna mata table din yace “have breakfast, take drugs that are here sai ku shirya, call me when you’re
ready to go” gyadamai kai tayi ahankali tace “thank you” wucewa yayi wajen kofa yasa hannu yabude
yafice saikuma yajuyo hada ido sukayi dasauri ta sauke kanta kasa, ahankali yace “zanje wajen Baba and
talk to him you need to go back to your parents” da sauri ta sake kallonsa sai kawai tafashe da kuka sosai
tana goge fuskanta da bayan hannu batare datai magana ba, ya tsaya jimmm yana kallonta kafin yasa
hannu yazare key tabaya yajawo kofan yasa key cus ya lura gidansu ne batason komawa something is
definitely going on, yanda yace zaije yaga Babanta karyazo kafin yadawo tagudu tabar nan what if tafada
in the wrong hands ga yaro karami tareda ita, dasauri tai wajen window tana kuka taga yaja mota yabar
wajen.
Rolex din hannunsa ya kalla is 11AM, he needs to help his helper whatever it takes, yarinyar that helped
him a death row he will go to the end of the world just to see that smile in her face not cry or sorrows.
Cikin 20min yakai kofar gidansu yakashe motan wuraren 11:30, babu kowa a kofar gidan yayi jim sai
yafito a natse yazo wajen yakai hannunsa ahankali yayi knocking ya dakata shiru, sake knocking yayi na
biyu ya tsaya shima shiru, yakai hannunsa yasake knocking akaro na uku, karan bude kofa yaji hakan
yasa yadan koma baya kadan sai yaga an dan daga wani marfin lekowa yaga idanu hakan yasa yace
“Assalamu Alaykum” ganin ba yan gidansu bane yasa anatse Mama da duk tayi wani iri tabude kofa
tafito kallo daya Salim yamata yagane itane mahaifiyar Safeerah, Safeerah really looks like her but
tanada haske Baba though Baba yafita haske, Mama kuma baka ce, saisa Safeerah is not black she’s
caramel, anatse yadan duka cikeda kunya dakuma girmamawa yace “ina kwana” calmly Mama tace
“lafiya lau wa kake nema?” Dagowa yayi yakalli Mama dake kallonsa ganin bata sansa ba calmly yace
“Abba nake nema, Baban Safeerah!” Dasauri Mama takara kallonsa tana tunani dan unguwan nan ne?
Tasan Baba na gaisawa da yan layin ko zaman dayake awaje saisa ma yake dan samin kudi sukan masa
kyauta once in a while, ahankali tace “bayajin dadi ne yana kwance, waza’a gayamasa”? Dasauri Salim
yace “meke damunsa Mama”? Kallonsa Mama tayi da kyau jin yanda yakirata Mama, hakan yasa Mama
tace “wayekai bawan Allah?” Dan shiru yayi kafin ahankali yace “sunana Salim nine Ogan Safeerah a inda
take aiki, jiya tazo company mu da daddare da signs na duka toh daman maganan nazo yima Abba
kenan, zan iya dubasa Mama in yaso sai nayi maganan dake” sosai Mama ke kallonsa tanajin wani
natsuwa dashi especially natsuwansa sannan ba yaro bane irin su Shamsu, babba ne kuma kamili wanda
yasan kansa, ganin batai magana ba yasa ahankali yace “Abba yasanni mun hadu so daya” dan ijiyan
zuciya Mama ta sauke, sannin Momma bata nan hakama Shamsu Salma ce kadai agidan kuma tasan tana
bacci war haka yasa tace “shigo Bismillah” tajuya yabi bayanta a natse, ga mamakinsa dakin dake gefen
gate na masu gadi yaga sunyi a babban gida haka da base on the little info he daya samu jiya this house
na yayar Abba ne cus ance Shamsu yakawota yaron sister kenan, and mahaifin Shamsu is tsohon
gwamnan Jigawa he’s late, why will her own blood brother be living a side na masu gadi?
Bude kofan Mama tayi tashiga ciki saiya tsaya agaban dakin, juyowa Mama tayi tace “shigo” ahankali ya
shiga dan karamin falo ne ga yar katifa awajen dake a gyare tsaf ga ganamasgo da jakan school din
Safeerah ke kai, ga gwangwnayen abincin Waleed a wajen sai few kayan wasan yara da ball, babu komi
falon, dadduma Mama takawo ta shimfidamai ya zauna ahankali tace “bari nafito dashi” tawuce ciki
taduka gaban Baba da baya gane wanda ke kansa idanunsa ganin ya bace gaba daya, ahankali tace
“Malam Malam” motsi yayi yace “na’am Mamana na dawo? Waleed fa”? Shiru Mama tayi tun jiya kawai
Safeerah yake tambaya ahankali tace “kayi bako sunansa Salim, yace ka sansa shine Ogan Safeerah,
kampaninsu Safeerah taje jiya” dasauri ya yunkura zai tashi yakasa kamasa Mama tayi suka fito tazaunar
dashi Baba yace “ina Safeerah Salim”? Ruwa Mama tasa a plate mai kyau pure water ta ijiye masa ta
zauna gefen Baba, anatse Salim yace “ina kwana Abba” da kyar Abba yace “lpy lau ina Mamana Salim”?
Shiru Salim yayi he’s feeling very sad seeing how sick Baba is yace “she is safe Abba, namaso nataho
tareda ita nadawo da ita amman taki yarda, meya faru, waya daki Safeerah haka?” One thing about
Salim is bayida tsoro ko kadan kokuma irin kunyan nan da jin nauyi bai iyaba unless idan bai damu da
abuba shi ba yaro bane he is here for something and he will sure do that.
Kafin Baba ya bada amsa Mama tace “rashin kunya tayi da dambe” da dan sauri Baba yace “Salim kasan
kowani family nada one or two issues haka, yar matsala aka samu jiya, one thing da Safeerah shine dan
banzan zuciya ne da ita inhar aka tabani ko mahaifiyarta bata daurewa” Baba yayi murmushin manya
yace “Safeerah ta taso ita kadai bata da siblings so kwata kwata bata understanding cewa Yaya da kani
can fight, that is basically abinda yafaru nasan nai magana da ita na lallabata zata dawo Mamana akwai
rigima kam Masha Allahu” Mama data kasa daurewa tace “Malam kasan dai koka lallaba ta tadawo yan
gidan ba barinta zasuyi ba ko, itama kuma rasakunyan bakinta ba mutuwa zaiyi ba kasan dai Safeerah”
cikeda damuwa Baba yace “zan bawa Mama Kubra hakuri da yardan Allah zata barta ta…..ta…t….”
Hannunsa yadaura akirji kawai yayi baya Mama tace “Malam Malam” dasauri Salim yatashi kama Baba
yayi yarike yaji jikinsa zafi rau yace “he needs hospital Mama” daukan Baba yayi yace “muje asibiti” chak
yadauki Baba, Mama da already tasa hijabi tabiyosa tasaka slippers fitowa sukayi daidai Salma na zuwa
wajen tana sanye da Shedanun kayan bacci tawani kalli Salim dake dauke da Baba daga sama zuwa kasa
tace “wa kuka kawo mana gida batare dakun nemi iznin Momma na ba? Wlh sainasa kuma takore ku
kaman yanda takori Safeer……” wani black kallo da Salim yamata yana saukowa daga few staircase dake
wajen yasa tahadiye maganan ganin bata taba ganin hadaden guy irinsa ba damn he smells incredibly
good, duk yawonta duniya bata tabajin kamshi mai dadi irin nasa ba, wuceta yayi yay gate yabude Mama
tabisa itama Salma tabisu da sauri wata jeep urus tagani kofar gidansu aranta tace “who is this Man! A
ina suka sanshi?”Baba yasa abaya Mama ta zauna kusa dashi yazagayo ta gaba ya shiga yaja motan da
gudu Baba yafara tari sosai tana wheezing yakama hannun Mama cikin wani kalan murya yace “ina
Safeerah”? Cikin damuwa Mama tace “na shiga uku Malam meke damunka iyye? Malam why are you
confuse, kaga calm down tana kampanin datake IT lafiyanta kalau Oganta ma shiyazo nemanka kunyi
magana, Malam kadena magana kaji asibiti zamu” cikin wani irin murya yace “ki rikemin Safeerah
amana, ta wahala wannan mutumin yakusan kashemin y’a! Mama Kubra ta cutarmin da yarinya amman
bakomi akwai Allah akwai kuma rannan gobe kiyama, banso Safeerah takara wahala, agabana jiya an
mari y’ata, an doketa, an fasamata baki duk agabana, da Safeerah ta zauna inda za’a cigaba da dukanta
kaman jaka gwara na daukeku munje muyita bara a titi, kicemata nace tazo bazamu koma gidan ba,
munbarsa, na yarda, bazan kara zama inda za’a dinga zagin mahaifinta agabanta ba kinji, kucemata
tadawo” Mama na goge hawaye tace “zan gayamata kadena magana ya isa kaji, babu abinda zai sameka
Malam” yana wani nishi yace “ku saida kaya duka asaima Waleed abinc da kudin” daidai sunkai wani
military hospital nan da nan aka karbe Baba anan emergency akai ciki dashi nurse tace “Sir zoka cike
form” yakalli Mama dake kuka yace “muje Mama”.
EPISODE
2️⃣
1️⃣ 2️⃣1️⃣
Binsa Mama tayi jikinta yayi wani irin sanyi ganin condition na Baba, she’s regretting dama ta tsaya tabar
Safeerah tai haukan nan data kwakkwadeta, yanzu ga jikin Baba ya birkice ta ina zata fara idan Baba ya
rasu? How? Cike komi tayi tamike musu sannan takama bakin hijabinta takai saman idanunta tadaura
awajen wani huci tafarayi sai kawai Salim ya sauke kansa kasa cikeda tausayin Mama kana ganinta kasan
tayi bottling so many things aranta but yau takasa, ahankali Salim yace “he will be fine Mama, babu
abinda zai sami Baba da izinin Allah” bakin hijabin tasa ta goge fuskanta tass tasaki hijabin she’s very sad
da jijiyan goshinta harya fito takada kai tace “nagode Salim muje” he felt really bad ta wuce yana biye da
ita har zuwa wajen dakin da Baba yake ta zauna a kujeran wajen tabuga tagumi tana kallon dakin
gabanta faduwa kawai yake jijiyoyi na bayyana na fuskanta, hawaye suka sauko takara gogewa dasauri
ita kadai tace “Safeerah bataji, bataji, bataji, yanzu abinda ta aikata wani fa’ida ke tattare dashi? Saidai
tashin hankali look at where Baban ta yake yanzu” Mama tai shiru saikuma tajuyo takalli Salim da kyau
ranta abace tace “tasan mahaifinta baida lafiya Salim mesa kome aka mata bazatai hakuri ba, eh?”
Kallon Mama yayi asanyaye she is really angry kana ganinta kasan she’s feed up tace “Babanta baida
kudi but muna rayuwan farin ciki da muna Kano, abu yafaru dayasa aka kona gidanmu bayan sunma
Malam duka shine har yau baida lafiya, ga baya gani da kyau, nine nakira yayarsa Kubra wannan damuke
gidanta na sanar da ita ga abinda ke faruwa haka ta aiko da kudi dubu dari da bamu dashi muka biya a
asibiti aka dan bawa Baba taimako na gaggawa kafin drebanta ya iso yadaukemu muka dawo Abuja
wajenta” Mama tai shiru saikuma tafashe da kuka sosai Salim ya sauke kansa kasa, Mama tace “nasan
the reason Safeerah ke all abubuwan datakeyi sabida she had enough, kullum tana ganin ana zagin
iyayenta ana cimana mutunci between Kubra da yaranta but nasha gayamata ke haka masu kudi suke
barinma yan Abuja, society yakoma wani iri da me kudi ake respecting banda talaka, yau da ace Malam
na da idanu yana aiki nasan rashin mutuncin bazai taba kaiwa haka ba sabida yanada nasa yanada na
rike iyalansa no ita takiji takasa ganewa shashashan kanason kaga fadan Safeerah azageni ko mahaifinta
agabanta bata iya hadiyewa, kasan mi Safeerah tayi rannan kuwa”? Mama ta share fuska da hawaye ke
kwance tace “rashin kunya da rashin da’a ta sufafawa Yayar Babanta, wacce ta girmi mahaifinta fa
sannan ta kama Salma da dambe, aiko Kubra tasa hannu da Salma suka bata kashi ban hanaba maganin
mara kunya ai kenan fitsararriya” har lokacin bai dago kai ya kalli Mama ba, Mama ta fuzar da iska tace
“Salim kaga nasan waye Mama Kubra nasan metakeyi amman no matter what ba abune mai kyau
karamin yaro ya kalli tsabaragen idanun babba yayi rashin kunya ba bahaka iyayenmu suka taso damu
ba, Mama Kubra tamana abubuwa da dama ciki harda lalata rayuwan Safeerah kaga bayan dawowan mu
Abuja dayake anata fama da kai Malam asibiti tace tagaji zata aurar da Safeerah ga mai kudi ayi amfani
da kudin a kai Baba asibiti tagaji da kashe kudinta wai kudinta gadon yaranta kasan marigayi tsohon
gwamnan jigawa take aure” Mama ta hadiye wani abu awuya tace “ninasan harda jin haushi da tsanan
Safeerah cewa sukayi wai abinda yafaru ita tajawo mana fitinan so she just wanted to teach the girl a
lesson shine tasamo wani yaro mara tarbiya wai Abbati dan kawarta Malam na tsaka da ciwo tace aurar
da Safeerah zatayi da ni da Malam babu wanda ya isa yace wani abu, haka ta aurar da yarmu agaban mu
yabiya sadaki miliyan biyar” Mama tafashe da kuka sosai kaman maganan was very personal for her
kana goge fuskanta da bakin hijabi kana ganinta kasan she has been swallowing this pain aranta, Mama
tace “yarinya ta was just a little girl ko zance basu tabayi da yaron ba banda so daya da aka nuna mana
yaron atare da mu da ita muka gansa yazo wajen Mama Kubra bata taba kebewa da yaron sunyi wani
magana ba, rannan da akakai Safeerah rannan takirani tana kuka yamata duka sosai tana nishi kaman
zata rasu!” Dunkule hannu Salim yayi ahankali kansa akasa har lokacin, Mama tace “haka na mike
zumbur cikin daren nan hankalina tashe naje flat dinsu natadasu ina kuka wiwi na gayama Mama Kubra
ga abinda Safeerah amman kiri kiri tamaidani shashaha tace idan banyi shiru nakoma na kwanta ba sai
raina yabaci taso Safeerah nake kota lafiyan kaninta” Mama tai shiru tana kallon tiles na floor na wajen
looking lost a tunani tace “kullum rannan duniya for good 6months sai yaron nan yama y’ata duka ba
dare ba rana amman dukan yafi faruwa da daddare idan yayi shaye shaye yadawo haka watarana asibiti
suka kiramu ita Mama Kubra wai Safeerah na asibiti batasan inda kanta yake ba mukaje muka tarar ya
mata shegen duka yasaketa saki uku wai shi bayason haihuwa kuma tayi ciki, watanta daya a asibiti tana
jinya babu ko sisinshi Mama Kubra tabiya komi Baba yaso yaje police station tahanasa wai haka yaran
masu kudi suke, karmu damu tunda tanada ciki zai dawo menene menene ahaka yarinyar ta haihu
Mama Kubra takirasa yace kar akara kiransa ba dansa bane, he is not ready for kids, mu mukai komi,
ganin anata surutu shine last 2yrs tasaka yarinyar a school, shima Safeerah tayi kuka dan nursing takeso
da kyar na lallabata ta tafi architecture din Safeerah nada taurin kai wani abun sabida mu take shiru ga
fada, nadade banyi fushi da itaba amman abinda tayi jiyan nan bazan hakura dawuri ba saitaga fushina
this time around…” Mama ta fuzar da iska. Dr neyafito yataho wajen Salim hakan yasa yamike tsaye yace
“Dr Isa”? Anatse Dr yace “Alhamdulillah he’s stable for now, BP sa yayi sama sosai any further damuwa
can push him to having stroke, Madam ya akayi BP sa yayi raising haka yanada damuwa ne?” Fuska
Mama ta goge zatai magana Salim yace “zata iya shiga ta gansa?gyadamai kai Dr yayi yace “of course”
Mama Salim ya kalla yace “Mama je wajen Baba bayan nagama magana da Dr zanje nakawo Safeerah”
gyadamai kai tayi tace “toh nagode Salim, Allah ya sakamaka da mafificin alkhairi” gyadama Mama kai
kawai yayi tawuce ya shiga dakin shikuma yajera da Dr Isa dayace “who are this people Major? Why are
you so ordinary dasu? Ina escort naka”? Wani kallo dayama Dr yasa Dr Isa ya kame tareda saramai yace
“Sir!” Wani banzan kallo yamai yace “give my patient your best I will be back” yajuya yabar wajen yafita
daga hospital din yashiga mota yaja.
EPISODE
2️⃣
2️⃣ 2️⃣2️⃣
Bayan fitanshi tadade tsaye anan wajen dinning din kafin daga bisani ta wuce wajen ledan tabude kaman
mai tsoro taga kayan yara sabbabbi riga da short masu bala’in kyau da takalmi da pampers sai Chicco
cream na yara da powder da soap, saikuma ledan maganin H-medix drugs ne aciki, tsayawa tayi tana
kallon komi tana tunanin why is he so thoughtful? Yasan kome suke bukata kaman tabude baki ta
rokeshi, wani bakin sealed leda dabata budeba tasa hannu ta dauka tabude ahankali ta ciro abinda ke
ciki Saudi abayane mai kyau black ta warware dasauri size nata ne kuma 58, abayan smells kaman
turaren sa it doesn’t look like shi wannan yasayo a shago ne kaman daga gidansu ya dauko, maidawa da
sauri tayi ta ijiye komi kawai saita wuce kitchen abincin daya zubar shida Waleed tasa broom ta share ta
wanke bowl and spoon dayayi amfani dashi and keep everything a waje daya saita dawo falon tabude
ledan, kayan Waleed kawai ta dauka da man shafan da sabulun tahada sauran abubuwan tamayar ledan
chap itane zatasha magani, she hates magani ita chan magani shine ma abinda ke sata zazzabi, tawuce
sama kawai daidai Waleed natashi daukansa tayi tawuce bayi ta tara ruwan zafi tamai wanka tafito ta
shiryasa cikin kayan kuma daidai jikinshi yayi kyau tasamai takalmi sai kallonsa take he looks damn
expensive a kayan kaman yaron yan gayun nan, kitchen tawuce tamai abinci tabasa yaci sosai itama tazo
kaman karta ci abincin but yunwa na neman halakata saita bude taga waina da pepper soup sai rice da
stew yaji kaji manya manyan, deban waina tayi taci sosai tanaba Waleed dayaki amsa, ci tayi tai kat
sannan tajita tadawo daidai takai komi kitchen tadauki Waleed sukaje daki ta ijiyesa tawuce bayi wanka
tayi tafito kayanta takara maidawa tasaka kayan da Waleed ya cire a ledan sannan tadaukesa suka sauko
kasa ta zauna falo zuciyanta sai bugawa yake tanaso takirasa ita tanaso ta tafi tun wuri dan tasan ya ake
ciki, ball daya sayoma Waleed da kansa yaron yajawo daga leda yahau wasa da ball din ta tsare yaron da
ido he’s so happy baisan trouble da Mamansa ke ciki ba.
Sunkai kusan 2hrs zaune nan falo sai taji alamun mota dasauri tamike tace “Waleed zo” tadaukesa tana
karban kwallon ta ijiye akasa cike da rigima yace “Ummy Balllll” hade fuska tayi tace “idan baka natsuba
zan makeka I’m not playing with you today” kwabe fuska Waleed yayi yana kallonta tasa hannu tadauki
zanin goyonsa tarike tana kallon kofa jira kawai take ya shigo ta tafi.
Yana fitowa daga motan yazo wajen kofan saida yafara danna door bell sannan yasa key yabude kofan
ganinsu yayi a tsaye, Waleed na ganinsa yashiga kokarin sauka daga jikin Maman aiko Safeerah takallesa
da sauri tana hararanshi ko ajikinsa kiciniyar sauka Waleed keyi da karfinsa da yaji. “come” taji maganan
sa agabanta dayake tana fama da Waleed kwata kwata batasan sanda yama karaso gabanta ba dasauri
tadan koma baya tasakanmai Waleed yadaukesa Waleed na washemai baki yana kallonsa, calm
murmushi Salim yayi kadan yana kallon Waleed din yace “kayi kyau Fine Boy?” Kofa Safeerah ta kalla
ganin ya kulle kofan yasa tai wajen dinning da sauri gabanta na faduwa ta tsaya daga wajen, ahankali
Waleed yanunamai ledan dake center table yace “juice” dan tuntuni yakeso yasha Safeerah tahana, yana
dauke dashi yabude ledan idanunsa na dauka kan rigan dayaga ta bude ta maida ledan ta ijiye, ledan
maganin da bai kama da an bude ba hannu yasa yaciromai caprisone yabude ya basa yadauko cheese
balls ma yabude saiya saukesa akan kujera yace “zaka kalli cartoon” gyadamai kai Waleed yayi da gudu
yana kai juice din baki, TV parlor ya kunna yasamai a Disney Junior volume bai wani yawa ba Waleed
yawani natsu yanaci Cheese balls yanashan caprisone gabaki daya attention nasa na TV. “Zamu tafi!” Yaji
maganan Safeerah hakan yasa yajuyo da kansa ya kalleta dasauri ta sauke kanta kasa, dan takowa yayi
one two three step dawani irin sauri tai baya itama ta tsaya daidai kofan kitchen gabanta na faduwa
sosai, hakan yasa ya tsaya anan falon gefen kujeran da Waleed ke kai yakai hannayensa tabaya ya harde,
calmly yace “ina zaki yanzu?” Dan dago kanta tayi ta kallesa dasauri ta maida kasa, ahankali tace “nima
bansani ba!” Waleed yajuya yakalla saiya juyo da kansa yakalleta yace “kina tunanin Waleed?” Dasauri
tadago kanta dudda bata kallesa ba Waleed ta kalla he’s so happy yanacin cheese yana kallon cartoon a
tv spidey akeyi abunda yadade bai kalla ba cus ba’a musu sub ba, a falon Mama Kubra kuma bai İsa yayi
kallo ba saidai in basanan, abu taji ya tsaya mata a wuya ahankali tace “I will protect Waleed da duka
rayuwana”? “How? Yawo a street kina begging da shi under the hot sun, ko kasan bridge dakika ce zaku
koma or Kano da people are there ready to kill you!” The way kalamansa ke dukan kirjinta ko batasan
sanda hawaye yazubo mata wani tsoro na shiga ranta ba, kalamansa just made her thing for the first
time kaman abunda tayi was wrong, bayan hannu takai ta share fuskanta da sauri, anatse Salim yace
“the moment a girl becomes a mother you can’t be considering kanka first always you neeed to think of
yaranka, danka abinda ka haifa, because of yara koda ana zaginka saikai hakuri iyayenki sunyi hakuri sun
jure komi not because they’re weak but because of you! Why can’t you do that for Waleed”? Wani huci
tayi kukan bakinciki da kunci na fitowa daga idanunta tana sharewa da bayan hannu, sauke kanta kasa
tayi zuciyanta na yin baki kirin tana wani irin shakkan sa hakan yasa takasa maganan da kyau hannayenta
ta harde da karfi gabanta ma mahaukacin faduwa cikin murya yar kankanuwa tace “ni…..ni…..dai ka
banni natafi nariga na rantse baram koma gidan ba!” Tsareta yayi da idanu yayi shiru hakan yasa tadago
kanta jin shiru wlh ayanda taga idanunsa batasan sanda tajuya zata bude kofan kitchen dasauri tafada ba
strictly yace “don’t try that!”
Kasawa tayi ta tsaya jikinta na rawa, lumshe idanu yayi yadan sassauta muryansa yace “bazanso this
poor innocent boy suffer sabida foolish and childish decision naki ba, you can stay here as long as you
want, bring parents naki su zauna tareda ku nabar miki this house! I will give you the papers anjima! The
house is yours!” Dawani irin sauri Safeerah tajuyo gabanta na faduwa so take ta kalleshi but takasa dan
lankwasa kanta tayi ahankali tace “thank you amman ni bazan karbi gidanka ba!” Tsayawa yayi yana
kallonta shima babu wani wasa ko tausasa murya yace “idan ego dinki bazai barki ki amshi gidan nan
dana baki ba how about nabaki gidan ta dalilin aure!”Dummm! Dummm! Dummm! Gaban Safeerah
yawani irin fadi this time around saida ta dago idanunta ta kallesa shima kallonta yake fuskansa babu
alamun wasa kowani kwana kwana kai tsaye yace “marry me Safeerah!” Sarawa kanta yayi da bugawa
all at the same time batasan sanda ta lumshe idanu ba, is this man okay ko daman ance sojoji nada
mental problems ko cus mema yakawo maganan aure? For someone that she just looked yanzu bataga
wani sign ko alamu na yana sonta ba ko yakamu da sonta but he is proposing marriage auren mene?
Mezatayi da aure? Ita da babu abinda ta tsana kaman aure she promised kanta bazata kara wani aure ba
har abada aure daga ina kuma? Juyawa tayi zata bude kitchen tashiga yace “don’t get me wrong! Ba
auren ki zanyi ba because ina sonki, or I need wani abu from you or anything nope! On the contrary
bakida wani abu dazaisa namaji sha’awan aurenki, I don’t do small foolish girls!” Yayi dan shiru kafin
ahankali yace “I told you earlier as a mother you don’t own your life, rayuwanki belongs to children naki,
the moment ka haihu you have to give your all for yaranka, hakkine akanki to protect your children, you
need to be strong for them, kajure komi for them, this is the same thing your parents did for you, I spoke
to iyayenki, I just left d hospital Mahaifinki na asibiti” dawani irin sauri Safeerah tajuyo jikinta na rawa
tama kasa magana sai hawaye, calmly yace “he is stable for now, mahaifinki was saying he is ready to
support you shima bazai kara komawa gidan ba kuje wherever you lead them to, ina zakikai mahaifinki
dakeda serious BP kuje kuna bara? Ina zaki kai small little Waleed? How will you manage ki rikesu? Are
you trying to jefa kanki a halaka? Idan karban gidan nan dana baki for free hurts your ego so much then
ki karbi gidan a matsayin sadaki and marry me that way ba kyauta bane and it’s yours kinada right
akansa kisa Abba da Mama anan, ke da Waleed i will take responsibility naku, you have from yanzu zuwa
dare to give me an answer, let’s go to the hospital” kawai yajuya yasa hannu yadauki Waleed yawuce
yabude kofa yafice Safeera ta kankare a wajen kanta kaman zai fashe maganganun sa were to heavy for
her to chew ta fahimta kuma.
EPISODE
2️⃣
3️⃣ 2️⃣3️⃣
Kusan 7mins yana zaune a mota shida Waleed yanama yaron wasa Waleed sai wannan hausan da yar
turenci kadan dayakeji yake masa yana amsasa gogar bata fitoba, kofa yaji an bude hakan yasa yadago
kansa dayake tinted ne glass na motan tsareta da idanu yayi bakinta is still showing signs na kumbura,
idanun nan sunci kuka sunyi suntum but she still looks very pretty, zanin goyon Waleed ne kawai a
hannunta, ganin key jikin kofan ta gaba yasa ta murza ta zare, bakinsa ne yayi motsi yana kallonta yace
“stubborn girl!” Zagayowa tayi tabude motan Waleed yayi wani ihu akan jikinsa yana murna yace
“Ummyy kalle” yajuya sitarin mota ta dauke kai batare data kulasa ba tamaida kofan tarufe, reverse yayi
abinsa baice mata ci kanki ba Waleed sai murna yake yana tayasa tuki, saida suka shiga major road yasa
hannu daya ya rungumesa gently ajikinsa yace “be good okay” gyadamai kai Waleed yayi yay lamoo
ajikinsa, suna shiga asibitin Safeerah tashiga bin ko’ina da kallo idanunta suka ciko da hawaye sosai,
parking yayi yabude motan yafito ko’ina a hospital din sojojine yana fitowa few sojas dake wajen suka
kame suna saramai, da hannu yamusu alamu su bace yahade fuska Waleed sai kallon sojoji yake da
uniform ajikinsu, fitowa Safeerah tayi ahankali ta maida kofan tarufe hakan yasa yawuce rikeda Waleed,
lurada bata biye dashi yasa ya tsaya yadan juyo ya kalleta hada ido sukayi kiris take jira tafashe da kuka
tana kallonshi idanunta suka kara cika da kwalla, anatse yajuya yacigaba da tafiya hakan yasa da kyar
tadaga kafafunta dasukai sanyi tacigaba da binsa harciki wani daki taga yayi knocking ya dakata aka
budemai kofan Mama tafito tana ganin Waleed a hannunsa yayi kyau sosai sanye da tufafi masu kyan
gaske tace “laaaa Waleed ayoyo taho” tamika hannu cikeda kewan yaron zata daukesa kin zuwa Waleed
yayi yamakalkale Salim sosai dadan sauri Safeerah tazo wajen ta rakube tana kallon Mama dataki
kallonta cikeda barkwanci tace “kayi babban aboki fa Salim” dan murmushi kadan yayi baice komiba,
gaban Safeerah na faduwa sounding so guilty tace “Mama ina wuni” ko kallonta Mama batayiba tajuya
tace “shigo Salim Bismillah” tafito ta matsamai gefe shiga yayi ciki Mama tama Safeerah wani mugun
kallo haba sai kuka, Mama tanunata da hannu tace “idan banzo na mammakeki awajen nan ba basunana
Maryam ba, Safeerah, Safeerah, Safeerah sainaci miki mutunci, kinci sa’a asibiti muke” Mama tajuya
zata koma ciki dasauri Safeerah ta matso takama hannunta cikin kuka murya kasa kasa tace “Mama dan
Allah kiyakuri wlh bazan karaba” “karya kike cikani, cikani, kuma bazaki shigo dakin nan ba wannan ne
hukuncin ki wuce kujeranchan ki zauna kiyi tunanin abubuwan dakikayi da basu kyauta ba, sai kinyi
realizing mistakes naki kin fadesu da bakinki sannan zanyi tunani idan zan hakura na yafemiki ko bazan
hakura ba, cikani” Mama tajuya fizge hannunta tanuna mata chairs na zaman wajajen, wucewa Safeerah
tayi ahankali taje ta zauna, Mama tace “good start evaluating your action mara kunya” tana maganan
tabude kofa tashiga tsaf Salim yaji komi amman yayi kaman baisan abinda yafaru ba, yadubi Baba da
oxygen ke hancinsa yana bacci yace “ya farka Mama?” Mama na daukan Waleed dayazo wajenta tace
“eh ya tashi dazu sun kawo masa abinci bai iyaci ba sai suka basa orange juice ya shanye” gyadamata kai
yayi yace “Allah kara sauki bari naje naga Dr Isa” Mama tace “angode Salim Allah yasaka da mafificin
alkhairi” yamike tsaye Waleed ya zabura zai sauka daga jikin Mama tarikesa tace “dadina dakai bakasan
ya isa ba ko Waleed, ba’a yawo a asibiti likita zaije gani kaji” raurau Waleed yayi da fuska zai fashe da
kuka hakan yasa Salim yaji wani iri a ransa saiya kawo hannu yace “barsa Mama” tsare Salim Mama tai
da idanu tasaki Waleed dasauri yasauke jikinta kawai yayi hugging Salim, Salim felt something da little
hug da yaron na yaro saiya duka ya daukesa yace “ba inda zani don’t be sad” murmushi Waleed yamasa
ya kankamesa, kofa yabude yafito Mama tabisu da kallo kaman wacce noticed something.
Yana fitowa yahada ido da Safeerah da idanun nan suka rine da kuka is true fa old habit die hard tun tun
tana yarinya daman ta iya kuka yanzu ma still ta iya, aransa yace “stubborn girl” dauke kai yayi yaja kofa
yarufe yawuce abinsa batare daya kara kallonta ba tafiya one two three yayi yaji muryanta. “Please
kacema Mama tayakuri tabarni inga Baba” juyo da kansa yayi dasauri ta sauke kanta kasa tana wasa da
yatsu, murya kasa kasa yace “why should I beg for a stubborn person when I know very well zaki karayin
rashin kunyan” girgiza kai tayi tana goge fuska da bayan hannu tace “bazan karaba” tsayawa yayi
yakalleta kukan ya isa haka shima yagaji da ganinta tun jiya tana abu daya one thing about Salim is baida
kunya and he’s not just super bold he’s extremely bold, dauke kai yayi yawuceta yakoma wajen dakin
Safeerah tajuyo dasauri ta kallesa kofan yayi knocking tareda budewa Mama dake zaune gefen Baba
tadago kai tana sauke ijiyan zuciya dan tunani take, ahankali yace “Mama amata afuwa! Bazata karaba!”
Mama na kallonsa tace “karya takemaka indai Safeerah ce saita kara” ta gefen idanu yaga Safeerah tazo
wajen tadan rakube a bangon dake gefen kofan hakan yasa strictly yace “Mama duk randa takarama
babba rashin kunya I promise dakaina zan umarci sojoji suzo su dauketa akulleta gidan gyara hali!”
Dawani mahaukacin sauri Safeerah ta kalli Salim dake kallon cikin dakin gabanta da kirjinta sun mugun
bugawa, wanda yagama cewa ta aure sa ne zaisa a kulleta wato muguntan sojoji daban ne, Mama najin
maganan tawani sauko daga gado tace “ubangiji Allah yamaka albarka Salim! Kai kai kai Alhamdulillahi
yau ka farantamin rai, ina ja’iran hope tana jinka, ni dama kasa an tadı da ita yanzu an horata ta gyara
halinta” dudda yanda idanunta suka kumbura saida ta kwalalosu sosai jin abinda Mama tafada, yace
“Mama tace bazata kara ba kibata second chance amata afuwa bari naje” yajuya yawuce batare daya
kalli Safeerah ba yana wucewa Mama ta leko ta kalleta tace “Allah yakawomin maganinki bazanji tausayi
ba wlh duk randa kika kara zan badake akaiki gidan gyara hali” ahankali tace “bazan karaba kiyakuri”
kwafa Mama tayi tajuya takoma ciki Safeerah tabiyota da gudu tai wajen Baba dake bacci ta rungume sa
sosai sai kuka Mama ya watsamata harara dudda tabata tausayi Safeerah can be stubborn but abu
kadan ke horata, she is sure maganan gidan gyara halin nan ya tsoratata tadauka da gaske suke.
Saida Salim yayi hanyar office na Doctor ya dakata da tafiya ya kalli Waleed saiya tsuntsure da dariya,
dariya looks so wired a face nasa dan baisabayi ba the way fuskansa was looking da dariyan yasa Waleed
ya kwashe da dariya, ganin yanda Waleed kemai dariya yasa ya gyara fuskansa yayi murmushi kadan
yace “matsoraciya!” Abun really crack him up he can’t remember the last time yayi dariya haka, bude
office na Dr Isa yayi yashiga.
Almost 10mins yayi an office din suka fito tare zuwa mosque yana rike da Waleed sukaje masallaci sukai
salla suka fito yakalli Waleed yace “kanajin yunwa?” Gyadamai kai Waleed yayi hakan yasa yadaukesa
yashiga dashi cafeteria na hospital din cake yasaya masa yabasa bayan ya budemasa yafito suka wuce
cikin hospital din sallama yayi gaban dakin tareda budewa daga Mama har Safeerah kallonsu sukayi
Waleed da kansa yake tafiya hannunsa daya rikeda cake yanaci while dayan hannun nasa Salim na rike
dashi gently yace “jeka wajen Mama bari naje office” tsayawa Waleed yayi yakallesa saiya dakatar da
cake din dayake ci yayi wani iri da fuska zaiyi kuka Mama ta taso ta daukesa tace “kaifa bakada adalci ko
Waleed ka barsa yatafi aiki sainamaka bambooo” Mama tadanmai kallon tsoratar da yaro lamo yayi
ajikin Mama sai kawai yafashe da kuka that is so deep wani yirrrrr jikin Salim ya dauka ganin yanda
Waleed yafashe da kuka Safeerah ta sauke kanta kasa ahankali, Mama tace “laaaaaa kaga harda hawaye
da gaske ne kukan nan yau” adan hankali Salim yace “Mama kawosa” Dasauri Mama tace “mance dashi
katafi aiki abinka Salim zaiyi shiru” juyoda kansa Waleed yayi yakalli Salim wani irin kuka yake harda
ijiyan zuciya yana hawaye dawani irin sauri Salim yamiko hannunsa Waleed yataho dasauri daukansa
yayi feeling very bad yaron na kuka yayi hugging nasa yajuya yace “shiiiii stop crying ya isa ya isa”
yabude kofa yafice Mama tabisu da kallo zuciyan Safeerah yayi wani iri this cry confirms to her how
much Waleed ke son mutumin nan, sai zuciyanta ya sosu ta tuna Abbati da shine yakamata Waleed
nama kuka haka but he hates yaron tun yana ciki, wani tausayin Waleed yarufeta hawaye ya gangaro
mata da sauri ta share Mama tace lurada ita but sai tayi kaman bata ganiba, suna wajen kusan 10min
yakara knocking tareda bude kofa Waleed da kansa ya shigo rike da sweet da chocolate ga cake yamai
waving hannu yace “babyeeee” shima Salim yace “byeeee” Mama tace “angode Salim sai anjima”
wucewa yayi Mama ta kalli Safeerah tace “bazaki je kimai godiya ba” ahankali tamike dan bataso takara
batama Mama rai, Mama tadauki Waleed itakuma tabude kofa tafito basa awajen dasauri tashiga tafiya
tafito yana kokarin bude mota yaga tafito kallonta yayi saida takusan zuwa inda yake yabude motan
yashiga yazauna, wajen window sa taje tasa hannu tai knocking, sauke glass kasa yayi kadan yamata
wani kallo yace “get in bana magana da mutane awaje” yaja glass din sama abinsa bata ganin komi
kuma, dan jim tayi sai kuma tajuya tazagayo ahankali tabude motan batare data kalleshi ba tashigo
tazauna taja kofan tarufe, tasauke kanta kasa tashiga wasa da yatsunta ahankali, motan yayi shiru, chan
tadago kanta tadan kalleshi ganin ita yake kallo da sauri tamaida kanta kasa kirjinta na dukan uku uku
tacigaba da wasa da yatsunta murya chan kasa tace “thank you for everything” tayi shiru murya kasa
kasa tace “Allah saka da alkhairi, Allah kara budi da matsayi da daukaka, thank you” dan lumshe idanu
Salim yayi yabude har cikin ransa yaji dadi but yayi shiru, dan shiru tayi tanaso tayi magana but tana
tsoro sannan she feels idan batayi ba kaman she’s taking advantage of him ne azamanin nan waye zai
kashe maka kudi haka, ba’a tambayi Mama ko kwandala in this big hospital ba only mean yabiya komi,
dan dago kai tayi ta kalleshi hada ido sukayi da sauri tamaida kanta kasa su wai sojoji haka sukeda kallo,
tana wasa da yatsunta maganan na mugun mata wuyan fita tana kuma fargaban fadamai but haka
tadaure amman tai kasa chan da muryanta sabida tsoro da shakkan sa tace “nawa ka kashe mana ni da
Waleed dakuma kudin asibitin Baba? In sha Allah I will work hard and pay you koda kadan kadan ne,
uhmmm nawa ka kashe?” Tai maganan ciki ciki wlh kalaman ma basu fito da kyau ba tsabagen tsoro
dakuma fargaba, kusan two minutes taji shiru hakan yasa tadan dago kanta kadan faduwa gabanta yayi
ganin wani mugun kallon dayake mata dayasa taji hanjin cikinta ya kada tamaida kanta kasa tawani
yunkura dasauri takai hannu da gudu zata bude kofa ya danna lock wlh batasan sanda tace “kay…….kaya
kuri idan maganata ta bata maka rai”dan daidaita muryansa yayi dan maganan datamai yabatamai rai
yace “I will be back anjima da daddare for an answer game da maganan dana miki!” Gyadamai kai tayi
not herself why is he insisting about auren nan ita she hates aure, kai tsaye yace “get out!” batasan
sanda tabude motan da sauri ba har saida kofan yadaki next car dake wajen tafito da sauri tamaida
kofan ta rufe, reverse yayi dasauri yabar wajen tabi motan da kallo idanunta sunyi ja sannan tawuce
takoma cikin asibitin takoma tashiga dakin nurse tazo da takarda tabata tai signing tafice Mama ta
kalleta sosai tace “meya ce?” Faduwa gabanta yayi jin tambayan da Mama tamata sai lips dinta yahau
rawa Mama ta tsareta da idanu ahankali tace “cewa yayi wai bayan an sallamemu mu koma gidansa
daya kaini nida Waleed jiya dukanmu muyi zaman mu wai yabani gidan shine nacemai a’a banso” tai
shiru Mama dake kallonta tace “sai yace mene?” Kallon Mama tayi batasan mesa gabanta ke faduwa ba
murya chan kasa tace “yace tunda inada girman kai bazan amshi kyautansa ba wai zai aureki yabani
gidan a matsayin sadaki yabani zuwa dare nayi tunani” Mama na kallonta tace “wani shawara kika yanke
Safeerah?” Dasauri takalli Mama tace “Mama mesa kike min tambaya haka?” Mama na kallonta tace
“aure nabiyu ne wannan kinada yancin zaban miji dakanki” bata fuska tayi tace “Mama ni bazan kara
aure ba harna mutu zanyi tunani nasan inda zamuje idan an sallami Baba” Mama tadade tana kallonta
sai bata kara cewa komiba.
EPISODE
2️⃣
4️⃣ 2️⃣4️⃣
Waleed shima bacci yayi dan yayi ciye ciyen nan Mama ta kwantar dashi kan lafiyayyen couch na dakin.
Motsi Baba yayi hakan yasa daga Safeerah har Mama suka taso da sauri Safeerah tai wajen muryanta
yayi rauni sosai tace “Baba Baba kanajina gani nan” bude idanunsa Baba yayi ahankali yadan gani dishi
dishi but he was able to know Safeerah ce murya chan kasa yace “Mamana kin dawo? Ina Waleed?”
Fashewa da kuka Safeerah tayi kawai ta rungume Baba sosai tace “Baba kayakuri dan Allah, Baba baran
karaba kayakuri I’m sorry kaji Baba, sabida nine rashin lafiyanka yatashi ko, baram kara tadamaka da
hankaliba kaji Baba” hannunsa yadaga ahankali taredayin murmushi dan gaskiya yasami sauki yace “ai
kaganta ga kiriniya ga iya kuwa, Feerah rigima, ya isa toh bar kukan haka” ya shafa bayanta Mama ta
tsaya tana kallonsu kai Baba na son Safeerah bana wasaba to ko don ita kadaice yarsa oho amman baya
wasa da Safeerah dagosa Safeerah tayi tana dago gadon ya zauna tace “meke maka ciwo yanzu Baba?”
Girgiza kai yayi yace “ba abinda ke min ciwo Alhamdulillah inama dan gani baga Waleed chan ga kujera
ba” yanuna Waleed dake bacci, Mama ya kalla yace “waya kawoni asibiti”? Yayi tambayan sabida yasan
ba Mama Kubra bace wannan dake fushi dasu ahankali tace “Salim ne yakawo ka” shiru Baba yayi yana
tunani yatuna sanda yazo yana masa maganan Safeerah daidai nan Dr Isa yazo Baba yaduba tsaf sannan
yayi murmushi yace “bansan ko Major Salim ya gayamuku ba, inhar kanaso zaka bamu yardan ka muna
kyautata zato zamu iya maka aiki a idanunka da sababbin technology mu dasuka shigo tsaf zaka iya gani,
Major Salim yariga yabiya kudin aikin consent naka kawai mukeso dazaran BP ka yasauka sai ayi fixing
time ashiga surgery Baba” tunda Dr Isa yafara magana kowa na dakin kallonsa yake especially Safeerah
da kirjinta yahau bugawa batada burin da ganin Baba ya dawo, wayan nan idanuwan sune suka
tankwafar da Baba yakasa samin sana’a muguwar yayarsa na yanda taga dama dashi, Baba yaje school
yayi FCE he’s such a good teacher idanunsa suka dawo he can look for teaching job again har ranta taji
dadi, Baba yadan kalli Mama sabida shi kudin ne aransa sai cin kudin Ogan yarsa suke but saiyaga Mama
ta gyadamasa kai hakan yasa yace “to likita kunada consent dina a ina zanyi signing?” Wata takarda
yasan karba daga hannun nurse ya matso yasa a hannun Baba yasamasa biro Baba yayi signing, Dr Isa ya
karba yace “I will monitor you zuwa gobe idan BP ka yazama stable za’asa lokaci na aikin” gyadamai kai
yayi yace “an gode likita, Allah saka da alkhairi” juyawa yayi yafice, Mama takalli Safeerah tace “kinyi
salla wai ke yarinyar nan” girgizama Mama kai tayi, Mama tace “tashi kitafi masallaci kiyi salla” tashi tayi
ba musu tawuce tabude kofa tafita ta rufo zata wuce saitaki ta tsaya dan yanda Mama ta korata when
she can simply pray adaki is somehow kunnenta tasa jikin kofan muryan Mama taji cikeda damuwa tace
“Yayarka nata kiran wayanka Malam nasaka wayan silent banso yarka maraji tagane, sakon ta ya shigo ta
aiko maka da sako a message” wayan Baba ya kalla cikeda damuwa yace “mita fada a sakon?” Shiru
Safeerah taji Mama tayi sai chan tace “waya baka izinin shigomin dawani kato gida? Gidanka ne ko gidan
ubanka ne? Gidana ake shigomin da wasu batare da izinina ba to bari kaji zumunci yaci uwarsa da
ubansa tunda baku da godiyan Allah dakai da matarka kuma ku kama sahu kubi yarku ko kofar gidana
kada ka kara zuwa inba hakaba saina maka wulakanci wanda harka mutu bazaka mantaba munafuki
shashasha” Mama ta sauke ijiyan zuciya ta kalli Baba tace “yanzu ina zamu Malam? Ta ina zamu fara
gamu da y’a, gamu da jika? Kano zamu koma da ake nemanmu akashe? Inamu ina zaman Abuja? Ko an
maka aikin ma a ido kafin kasami aiki it takes time a zamanin nan damuke, bazan maka karyaba nadamu
Malam” murmushi Baba yayi saiya rungumo Mama yanada danne damuwa yace “kidena damuwa ni
nasan Allah bazai barmu ahaka ba, ya isa dan Allah karki kuka yarinyar nan tazo ta gane” wani kalan
nauyi Safeerah taji zuciyanta yamata sai kawai ta tashi wajen kofan tawuce masallaci salla tayi tasa
goshinta akasa takuma yi shiru kunya takeji tamayima kanta maganan aure after abinda tagani a auren,
saita kasa rokon Allah komi ta taso kawai ta zauna har akai asir tayi sannan tadawo, tana bude dakin
taga wani soja aciki yakawo basket dake dauke da manya manyan kulan abinci ga gwangwanin cerelac
da madara a gefe aikin Salim ne, why is he so good to her? Meya yakemata alkhairi haka for mutumin da
sau biyu sika hadu on Monday and Tuesday what is happening? Godiya Mama tama sojan yajuya yafita
tabude kulan dan wlh yunwa takeji, tuwon shinkafa ne da miyan kuka mai kifi da kaza da man shanu, sai
jellof rice da chicken tace “mezan sama ka Malam” ahankali Baba yace “tuwon yabani sha’awa” samai
tayi ya karba yafara ci sai kallonsa Safeerah take Mama ta kalleta tace “ke bazaki ci ba” ahankali tace
“anjima zanci” duk son abincinta dakuwa yamata yawa she loose apatite.
EPISODE
2️⃣
5️⃣ 2️⃣5️⃣
Shi daman iyayensa sun sani ko yana gari baiwani cika zama gidansu ba sai idan yaga dama ko Ammi na
kewansa he’s always fighting da Daddy so he’s avoiding him, gidansa na barrack yawuce bayan yatashi
daga office, wanka yayi yasaka simple yadi brown jumper ce dinkin, Hermes slippers yasaka na maza
yafito yana zuba uban kamshi, wata envelope dake kan table na falon yadauka yabude yaciro takardan
yakalla sai kawai yamaida cikin envelope din yarike yafito yashiga mota, super market yabiya yayi
sayyaya mostly for Waleed ne da irin kayan tea yasaka a booth yakoma gaba yawuce hospital wasu soja
yabama kayan akai dakin ya tsaya yayi isha’i a mosque yayi magana da Dr Isa yana basa update kan
lafiyan Baba.
Duk suna dakin Mama na goye da Waleed da akeso yayi bacci dan rigima yake saiya fita waje wasa
yamafara gyangyadi while Safeerah na magana da Baba akai knocking Mama tawuce tabude kofa soja ne
yashigo da uniform da leda yace “good evening Oga yace na kawo he’s coming” ya ijiye yajuya yafita
Safeerah tai shiru tana kallon kayan kaman yanda su Baba keyi tace “zan maidamai abun yayi yawa”
Baba ahankali yace “ke kul babu kyau maida kyauta” bata sake magana ba almost 20mins akai knocking
tareda sallama gabanta kawai yafadi jin muryansa, Mama tace “shigo Salim” bude kofan yayi yashigo
Safeerah takasa kallonsa ya gaisa da Mama yama Baba yajiki, Baba yace “Salim dawainiyan nan batai
yawa ba? Toh mungode Allah amfana, nagode kwarai Allah ya saka da mafificin alkhairi” kansa yasauke
kasa yace “Allah kara lafiya Baba, kadinga cin abinci akai akai sannan karage damuwa Baba, duk batada
amfani” Baba kadakai yana yabawa da natsuwan Salim da hankalinsa yace “ba shakka haka maganan ka
take Salim, Allah yayi albarka” anatse Salim yace “tom Allah saida safen ku Allah baka lafiya Baba” sosai
Baba yaji dadin addu’an yace “Ameen Ameen Salim nagode sosai” juyawa yayi yasaci kallon Waleed
dake bayan Mama karaf Mama ta lura murmushi tayi tace “abokinka yayi bacci da yanzu yafara binka”
sunnar dakai kasa yayi yace “saida safen Mama, zanzo gobe da yamman In sha Allah” Mama da Baba
sukamai godiya, Baba shi kawai yanason yaron wlh hakan yasa yakalli Safeerah yace “baki iya gaisuwa
bako, anyways ke jeki masa godiya” ita sai yanzu tasan bamatayi gaisuwa ba, mikewa tayi tawuce tana
bude kofan tagansa tsaye gefen kofan saida gabanta yafadi, kaman daman ita yake jira yayi gaba abinsa
tabisa abaya dudda bataso taje har waje ya shige mota kin shiga motan tayi hakan yasa yasauke glass
yamata wani kallo dasauri tashigo tamaida kofan tarufe, Envelope yadauka yamika mata yace “take this”
dago kanta tayi takalli abinda yake bata but kallon dayake mata yasa tasaka hannu ta amsa ahankali
gabanta na faduwa yadauke kansa yakalli kofa yace “that is the house papers!” Dasauri ta kalleshi shima
juyowa ya kalleta da kyau wani irin kwarjini yamata dasauri ta sauke kanta kasa chan yace “remember i
made this offer since naga baki son kyauta it hurts your ego” yasake shiru chan for the second time
today yace “marry me Safeerah!” Wlh gabanta faduwa yayi da karfi akwai yanda kalman ke fita daga
bakinsa yake shiga kunnenta, why is he so adamant about ya aureta, yanda kirjinta ke bugawa saitaji
gumi yasoma keto mata, he sees and noticed yanda take tsoronsa if he wants zai iya tsoratata now and
hear ta yarda da zancen auren but baison haka, shi ko bata auresa ba yariga yabata gidan har ransa, he’s
just using the gidan ne as excuse he really wants to marry her, dudda baida tsoro but deep deep chan
chan kasan zuciyansa baisan mesa ba he’s scared kartace bazata auresa ba, kotace ta yarda ta karbi
kyauta basai sunyi aure ba, he’s just praying kar her little brain dinta yayi wayon gayamai haka, shi kansa
baisan mesa he just wanna make her his ba, baitaba feeling haka for Nana ba, but look at the way
yakeso wata tace ta yarda zata auresa.
Calmly yace “I told you nabaki zuwa dare for final decision naki, here are the papers kirike gidan nan
amatsayin sadakin ki” dasauri tadago kanta takalleshi gabanta na faduwa batason aure, dan rage
muryansa yayi yace “a musulunci mace can decide to collect anything as sadaki, zamanın Annabi akwai
wacce aka bawa takalmi a matsayin sadaki, akwai wacce aka koyama suratul Fatiha a matsayin
sadakinta!” Baki Safeerah tabude dake rawa sosai zatai magana hannu yadaga mata hakan yasa
maganan ta makale a wuyanta yace “I am not forcing you, aurena is your decision! I just wants to help
you! I don’t need anything from you kome azuciyanki, kome kike tunani cus nasan kin taba aure, all of
that bana bukatan komi, I just simply wanna help, and it all depends on how far you can go for parents
naki! And Waleed” sosai gabanta ke faduwa, everything nadawo mata especially messege da Momma ta
turo dasuka boye mata basu fadamata ba, rashin hankalinta da haukanta yasa all this yafaru dasu su
Baba yanzu suma are stranded like her, byro dake gefen wajen ta tsare da idanu kafin ahankali tamika
hannunta dake rawa sosai tadauka wani irin boyayyen ijiyan zuciya Salim yasauke daya rasa ta mecece,
envelope din tabude tajawo papers din tafito dashi murya chan ciki that sounds kaman tana kuka tace
“bana gani” kunna mata wutan motan yayi ta kalli papers din saikuma ga agreement da aka rubuta
sadakin Safeerah ga signing dinsa yayi saura nata, hawaye ne yadauko daga idanunta ya sauka kan
papers din ya tsareta da idanu he knows she is scared, she’s troubled, tana cikin tsoro what if abinda
yasameta ada yakara samunta a aurensa yasan she is signing this papers sabida babu yanda zatayi ne
sabida her parents needs it so somehow zamata iya ji kaman he is taking advantage of condition nata ne,
but is not like that, he wants to protect her with everything and anything in him, he wanna become her
shield and make her untouchable, he wants to give her everything and anything she ever wanted in her
life, he will bring back that happy Safeerah ta 5yrs back and remove this sadness and pain daga
zuciyanta.
Karasa signing tayi saita ijiye papers din ahankali da pen din kan cinyanta, takai hannu ta goge fuskanta
tass sannan batare data kalleshi ba tadauki papers din ta mikamai ahankali tace “na yarda zan
aureka”hannunsa yasa ya karbi takardun yace “ok” sannan yazare aggreement din yamaida takardun
gidan envelop yadauki key gidan yasa acikin envelop din yace “your house papers and key Madam
Salim!” Kaman jira take rushewa da kuka tayi kaman yar yarinya tasa hannu ta karbi papers din tajuya
tabude kofan motan dasauri tafita ta maida kofan tarufe ta wuce ciki tana share fuska ya tsaya yabita da
kallo harta shiga kafin ya sauke ijiyan zuciya ahankali ya kunna motan yayi reverse yafita daga hospital
din tadade a lobby asibitin saida fuskanta ya washe sannan tawuce dakinsu tabude kofa ahankali Baba
yayi bacci sabida alluran dayake kai ga Waleed kwance gadon kusada Baba yana bacci, Mama na zaune
kan kujera tana jiranta file din ta ijiye kan drawer tazo kusada Mama tazauna jikinta duk yayi sanyi,
Mama tace “menene a file din?” Kasa dagokai tayi ta kalli Mama, anatse Mama tace “Safeerah!” Dago
kanta tayi idanunta sun cika da hawaye Mama tace “nace menene an envelope din chan?” Hawaye ne ya
sauko daga kan idanunta tace “takardun gidan na amso, zan auri Salim Mama!”
EPISODE
2️⃣
6️⃣ 2️⃣6️⃣
Yau duk wani schedule nasa he cancelled it inda ma ake bukatan sa he makes sure yayi assigning soldiers
dazasuyi representing nasa, kwata kwata baya so yama Dad maganan nan agida dan shi wani irin mutum
ne da yanada principles, ya tsani yana magana da wani another person from nowhere yashiga maganan,
baison ya tunkari Dad da maganan yazama case, ko Ammin sa ko kannensa su jiyo su shigo zancen cus
Dad can shout, so he decided to meet mahaifinshi a kampaninsa, Maradi Private Jet and Co.
Yau wata benz yadauka fara yayi parking kusada inda motar mahaifinsa yake a special parking space
nasu yana sanye da very simple yadi mai bala’in tsada off white, ba hula akansa saidai yasaka dark shade
yawuce ciki sai gaidasa ake, maybe throughout this year this is the second time yake zuwa kampanin
nan, direct elevator yashiga yayi sama yadan fuzar da iska yana gyara murya haryakai floor da zasa kofan
yabude yafito, yana kokarin shiga office na mahaifinsa Daddy nafitowa sanye da suit da mukarrabansa
abaya yana magana dasu da turenci, ganin Salim yasa yadakata looking extremely suprise yace “Son!”
saiya juya ya kalli ma’aikatansa yace “kuje start the meeting without me I will meet you half way” anatse
Salim yace “Dady kaje meeting din I will wait” dasauri Daddy yace “no, no, meeting can wait not my Son
muje” cikin office nasa suka wuce mai kama da office na shugaban kasa while ma’aikatansa nafita, maida
kofan Salim yayi yarufe gabansa yadan buga bawai na tsoro ba cus gaskiya baida tsoro kawai na baisan
yanda Dady zai dauki zancen bane sabida his father is just like him, halinsa yadauko, saisa basa taba
jituwa, zama Dady yayi bayan yacire jacket na suit nasa yayi hanging ya zauna yace “yesss to wat do I
owe this visit yau babban soja Salim yazo office dina, uhnnn remind me of that your tittle ko matsayi”
yayi maganan yana kallon Salim yana daura yatsansa kan lips nasa kaman mai tunani yace “i remember
Major! Barka da zuwa Major Salim!” Kansa ya sauke kasa baisan mesa Dady is like this with him ba more
like bullying but baiso yakira abin bullying, Dady hates yazama soja with passion so all this years he uses
it to make him feel bad, ahankali yakai hannunsa yadan sosa kai Dady sa dan boko ne sosai, gasa dan
gayu baya tsufa, yanda yake lurada kansa har mamaki yake bama mutane, calmly Salim yace “good
morning Dad” batare da Dad ya amsa ba yace “mekazo nema wajena? Meya kawoka my company, kana
garin nan amman saikaga dama kake zuwa gida ka kwana, tunda kadawo daga China I saw you once, skip
the formalities I know ba gaisuwa yakawoka nan ba, what is it Muhammad Salim?” Yanda Dady ke
kallonsa ido cikin ido haka shima Salim ke kallonsa cikin wata yar murya that is straight and directyace
“Dady I’ve seen that girl” Babansa na kallonsa kur bayako kyaftawa yace “the one that saved you five
years back sanda aikin sojanku yakusan hallakaka”? Hada lips nasa yayi ya gyadamai kai yayi yace “eh
Dady she comes to my construction company for IT this week anan na ganta” Dady yace “okay nice run
her a check, idan baka da kudi I can tell my accountant yayi running check din”dan shiru yayi yasauke
kansa kasa, Daddy yakara natsuwa sosai yana kallonsa yana nazarinsa. “I’m not here for check Dad”
ahankali Daddy yace “Salim” dago kansa Salim yayi ya kallesa, Dady yace “then what are you here you
indai ba check ba?” Ijiyan zuciya ya fuzar cikeda dakewa yace “she’s going through alot Dady all because
of me, har aure aka mata 6month mijin yasaketa, she has a son yanzu” cikeda rashin kulawa da nuna
baiga wani abuba or important na story ba yace “and? I just said run her a check, sponsor the boy to
school idan kanaso unless there’s more, but money can solve any problem datake ciki” sauke kansa kasa
yayi yayi shiru na kusan 1min kafin anatse yadago kansa yakalli mahaifinsa da kyau yace “inaso na aureta
Dady!” Yanda maganan tasauka akan Dady baisan sanda yamike tsaye yabuga table na gabansa sosai
yace “wat nonsense!”gently Salim ke kallon mahaifinsa, hade fuska Dad yayi dan ransa yayi masifan baci
yace “just 12 ne ko 11days to aurenka kazo kanamin maganan zaka auri wata chan da bansan daga ina
take ba, sabida wannan aikin sojan ya maida mana da yara marasa tsoro ko shakkan iyayensu, an
kekashe muku zuciya you feel zaka iya tarana da kowace kalan banzan zance, look at what becoming a
soldier ya maidaka!” Daddy ya nunasa da hannu yace “look at you Salim very heartless emotionless
wicked man!” Dan sauke kansa kasa Salim yayi baice komiba, Dady yacigaba da banbanmi. “Za’a fara
shagulgulan bikinka nan da 3days is something wrong with you Salim koko yarinyar tamaka asiri ne”?
Yakalli Salim yana jiran amsa amman baice komiba, Dady yace “are you that heartless ka kasa tunani
how Nana Khadija will feel few days to bikinku mijinta na zuwa da maganan zai auri wata? You know me
very very well I don’t believe in polygamy ban yarda da aure dayawa ba, babu abinda yakai mace daya
zaman lafiya da kwanciyan hankali, yaranka su taso kansu ahade, can’t you see mahaifiyarka? She’s
always happy sabida batada competitors, she’s fulfilled and satisfied, I make sure na sama maka auren
one of the best, my childhood friend Haruna, Yar Niger ya aura, buzuwan yarinya that is very educated
she’s just 25 ana maganan bikinku kana kawomin wani maganan banza da wofi, well listen to me, I’m
not in support of this, babu abinda kakeso aduniya da ban makaba, kayi degree harda MBA kazo
kasameni kanason soja, nahanaka bakaji ba zan iya using other means to stop you from becoming a
soldier but ban hanaka ba I let you have your way regardless, kasameni kanaso ka bude companyn ka,
al’adan tundaga my grandfather yara works a company iyayensu kai kace no kafi karfi kayi aiki awajena
fine ban hanaka ba kabude, ko kana Nigeria baka cika zama gida ba sai barrack ban hanaka ba, you are
39 all this years ban dameka dakai aure ba dudda mates naka sunyi sai yanzu ka kawomin maganan
banza da wofi! Ban yarda ba at all nagayamaka” baki Salim yabude zaiyi magana Dady yanunamai hannu
yace “quiet! I don’t wanna hear a word, and I will consider nida kai bamu taba magana on this topic ba
kajini stand up and get out of my office!” Ko motsi Salim baiyiba yakalli Dady sosai dake kallonsa, Dady
yace “ohh bazaka fitaba! Nayi kadan na kora Nigerian Army Major out of my office ko”? Ahankali Salim
yamike yajuya yafara tafiya Daddy yace “nonsense!” Chak ya tsaya saiya juyo yakalli Babansa yace “Dad
kataba tambayana for once ko inason Nanah Khadija? Koko na amince da aurenta?” Cikin fushi Daddy
yace “sabida ba yardanka ko amincewan ka nake nema ba Salim! Khadija is my choice diyar aminini na
and dole ka aureta, moreover kai ka kalli wannan zuciyan taka dake cike da wickedness da rashin da’a
nada space na soyayya ko san mutum? Of course I know bakason Nana Khadija sabida mutum like you is
not capable of loving anyone a riga an cire emotion dinnan a filin yaki!” Baki Salim yabude zaiyi magana
Dad yacemai “get out before I loose my temper dan zan sabamaka sosai” wucewa Salim yayi wajen kofa
haryasa hannu zai bude kofan ya tsaya yajuyo yakalli Dady calmly yace “Dady I know kai mahaifina ne
saisa natako zuwa nan na sauke hakki nabaka hakkin ka, I am an adult that can make decision about my
life, I don’t need you kamin aure zan iyayi dakaina, I am simply here dan na sanar dakai zan auri Safeerah
and make her my wife today!” Yana maganan yajuya yabude kofan yafice Baffan sa yagani agaban office
din ya tsare Salim da idanu murya ciki ciki dan ransa Salim yace “ina yini Baffa” yawuce abinsa bai jira
amsan sa ba yasauka kasa yakai wajen parking yana kokarin bude motansa akace Salim, juyowa yayi
Baffan sa yagani hakan yasa ya tsaya Baffa yazo wajen yace “Salim mesa zakama mahaifinka wannan
furucin? Wani aure kake shirin yi bayan ana shirin bikinka Salim”? Ahankali yace “Baffa ni yaro ne? Bashi
zai ciyarmin da matar dazan aura ba, he think sabida yahani zan hanu, idan bazaku nemanmin auren ba
zan nemi wasu sujemin, i am tired of the way Dady ke treating dina kaman ba shi yahaifeni ba, he was
never there for any decision nawa daman, why did i even come here today thinking zai yarda? Baffa stay
out of this sai ajjima” yabude motansa yashiga yaja abinsa yatafi, juyawa Baffa yayi yakoma office na
Dad yashiga har lokacin yana tsaye yana huci yace “Yaya kaji maganan banzan da Salim yake gayamin? Is
because ka lallabani that year na hakura ban kira an koresa daga camp na soja ba, look at what this boy
becomes today eh” Baffa baice komiba yawuce fridge na office din yabude yaciro ruwa ya tsayaya a
glasscup yazo yamikamai yace “sha” karba yayi yakai baki ya kurba ya ijiye cup din Baffa yace “zauna to
muyi magana Aliyu” zama Daddy yayi ahankali yadan sauke ijiyan zuciya, Baffa yace “kadaisan yanda
nake yabanka in terms of sauraron yara da biya musu bukatunsu ko” runtse idanu yayi yace “nasani
amman abinda Salim yazo dashi ba me yuwa bane Yaya kagane, bikinsa saura kwana goma yazo dawata
magana kumama bazawara zai aura haba” Baffa yace “to menene a bazawaran eh?” Dasauri Dady ya
kallesa hannu Baffa yadagamai alamun ya isa yace “calm down kawai kaduba zancen, auren nan kaika
hada dakazo mai da maganan baice a’a ba, yanzu yazo maka da tasa saika yarda kaima me aciki he’s
matured enough to hold both of them, kadena treating Salim kaman wani yaro” wani kallo yama Baffa
yace “yanzu anma yar karaman Nana adalci?” Baffa yace “shi fa namiji mijin mata hudu ne kowa yasani
sabida baka yiba doesn’t mean is wrong, bagani da mata biyu ba” Dady yace “ai kaga har yau bana shiri
da amaryar ka Uwargida ce tamu” murmushi Baffa yayi yace “dan Allah ka saurari yaron nan stop trying
to control Salim the more kanayi the more yana kufce maka” sosai yakalli Baffa yace “ba’a haifi yaron
dabazan controlling ba, mubar maganan cus I will never ever support auren nan wlh kuwa”.
EPISODE
2️⃣
7️⃣ 2️⃣7️⃣
5 na yamma za’a shiga aikinsa around 4 yashigo hospital din yau tukasa ake aka budemai baya yafito
yana sanye da kayan sojoji, wucewa cikin hospital din yayi zuwa dakin yayi knocking tareda Sallama
Mama tabudemai tace “Salim shigo” shigowa yayi yakallesu yace “ina yinin ku, ya karfin jiki Baba” atare
sukace da sauki, kujera Baba ya nuna masa yace “zauna Salim” zama yayi ahankali yana tunanin ina
Safeerah da Waleed basa dakin, dan shiru Baba yayi chan yace “mesa kake taimakon Safeerah Salim?
Mahaifiyarta ta sanar dani komi hartakardun filayen an nunamin, in everything this is the only question
nakeda shi, na ganka naga mutum mai amana da fadin gaskiya, aiki za’a shiga dani bansan ko zan fito da
raina ko akasin haka ba, Salim ka gayamin mesa kake taimakon Safeerah”? Shiru Salim yayi kaman yana
tunani sai chan yakai hannunsa na dama yadaura akan hannunsa na haggu ya yacire bitirin hannun
rigansa yaja hannun rigansa sama gabaki daya har zuwa muscles dinsa da ananne rigan taki matsawa
sama, hannunsa na haggu a kone fatan takoma mai tabo gabaki daya dinnan Mama tace “Subhanallahi
kataba yin hatsari ne tabon kuna nake gani haka gabaki dayan hannunka? Meya sameka haka?” Dago
kansa yayi yakalli both Mama da Baba ahankali yace “shekaru biyar da suka wuce abin yafaru” sai yayi
shiru yace “lokacin ina mata kin lieutenant a soja nazo kano wani aiki ina gudu a titi wani yaro kawia ya
shigomin da gangan bayan na kaisa asibiti yace na kaisa gida ina shigowa layin naga kawai an taru akaina
an kaini wajen taya aka kulleni” yayi shiru yadan lumshe idanu kaman he’s remembering something
ahankali yace “I dont know meya faru but nasan Allah ne kawai ya kubutar dani daga wutan data faraci
takama hannuna rigata ta kone na gudu awannan babban unguwan gidanku na fada!” Yayi shiru Baba
saiya shiga kokarin mikewa zaune da kyau Mama na rikesa, cikeda mamaki yace “kaine mutumin da
Safeerah taboye agidanmu lokacin nan?” Ahankali Salim yace “nine Abba, bayan an tafi dani nayi sati a
ICU na shaki hayaki sosai na wahala dan saida nayi wata daya a hospital inajin sauki babu wanda na fara
nema aduniya sai ku!Saida na hargitsa anguwan nan da Kano ina nemanku ana kuma nemanmini ku”
yayi shiruu yace “nadade ina neman ku dan na godema Safeerah da iyayenta amman ban ganku ba,
kullum Safeerah na raina ranan daya kawai naganta a kampanina!” Baba da Mama sukai murmushi Baba
yace “Allah kenan! Iko saina Lillahi!” Ijiyan zuciya yasauke saikuma yadago yakalli Baba da Mama dasukai
shiru duk suna kallonsa ahankali yace “nasan this is not the right time! Baba ni ba yaro bane shekaruna
39 ina neman arba’in in few months time, dan haka Baba inaso kubani auren Safeerah!” Atare Baba da
Mama suka kallesa, Mama tace “Salim nasan kaganta da d’a amman dudda haka hakkine mu gayamaka
bazawara ce fa Safeerah, ta taba aure, tayi zaman aure na watanni shidda, tanada yaro Waleed dake
neman shekaru uku he is 2yrs 7months” gyadama mata kai yayi yace “nasani Mama! Zan aureta ahaka,
ko tanada yara goma zan aureta, zan rike yaran kuma idan za’a bani, sannan zan riketa itama amana
Safeerah tamin komi ita Allah yaturo ta ceci rayuwana!” Mama da Baba sukai shiruuu, sauke ijiyan zuciya
Salim yayi yace “Banbata gidan nan danta aureni ba! Kafin namata maganan aure nabata gidan bata
amsa ba, I only use auren sabida nasamu ta amsa kyautan, Abba badan komi namata kyautan nan ba
saidan hallaci sanadina gidanku aka kone is only right na maisheku gidanku dan Allah ku karbi gidan
Abba” Baba yayi shiru yana sauraronsa Salim yace “Abba agidan mu nine babba inada kanni hudu daya
na miji uku mata, daya tayi aure, biyu na gida basu yi ba, Abba inason kannina sosai especially matan
sabida sunada rauni, all I want is na kula dasu, bazan taba cutar da Safeerah ba, zan kula da ita zan
killace ta, kome zanma Safeerah bazan taba iya biyanta abinda tamin ba, shekaru biyar kenan ina
nemanta ido rufe yanzu da Allah yahadani da ita bazanso takara kufcemin ba, ina so na auri Safeerah
Abba!” sun mugun natsu da Salim the way yake maimaita yanaso ya aureta is so deep for him da kana
iya gani a kwayan idanunsa dudda mutum ne shi mai wuyan ganewa, dudda bawai sun sanshi bane but
yashiga ransu, banda haka ya nada natsuwa sannan ba yaro bane kaman su Abbati dan babu abinda yara
suka iya sai shirme da yawon party, ga uwa uba gidan chan sunce kar Safeerah takara dawowa sannan
yayarsa daya sani kaman yanda taki sayo abincin Waleed makarantanta ma ba maganan shi yanzu, to da
wannan wahalan ba gwara sun aura mata Salim mai sonta ba, wanda yadade yana nemanta, shima
yagaji da halayyan yayarsa zai shiga gidan da aka bawa yarsa tunda sadakinta ne da kyauta ne bazai
zama comfortable ba but yanzu natane aure yabata, as long as yarsu is safe burinsu yacika, and yaga
Salim can give yarsa that safety da babu wanda zai kara hantarar ta.
Anatse Baba yataba hannun Mama kamawa tayi ta matse alamun ta yarda hakan yasa Baba yace “mun
yarda dakai, ni mahaifin Safeerah nabaka auren ta, ina fita daga asibiti katuro magabatanka mu daura
aure banson hayaniyan biki albarka nake nema a wannan auren nata karo na biyu kaji Salim! Karikemin
Mamanah amana, bana wasa da yarinyar nan ina matukar son Safeerah ita kadai Allah yabani, tanada
taurin kai da kiriniya amman Safeerah tafi kowa kirki aduniya tanada zuciya mai kyau, nabaka aurenta
Salim, Allah yamuku Albarka!” Ahankali Salim yace “Ameen Abba nagode!”
Shigowa Dr Isa yayi da surgeon yace “Baba ka shirya? It’s time” murmushi Baba yayi yace “na shirya
Mamana na masallaci tanamin addu’a ba tsoro araina muje Doctor, saina fito Salim” Gyadamai Kai Salim
yayi yace “Allah baka lpy Abba”.
EPISODE
2️⃣
8️⃣ 2️⃣8️⃣
Saida aka shigar da Baba operation room sannan yabar Mama kadai awajen yafito shi baije wajen
masallacin ba but daga inda ya tsaya yana hango masallacin.
Hangota yayi tafito daga masallaci she is still with that hijab, day 3 kenan she’s still wearing the same
thing stubborn girl, eyes nata sun sabe today but har yanzu basu gama washewa ba saida tafito tajuya
tai wani dan karamin murmushi tamikama Waleed hannu alamun yazo da sauri yakama hannun yana
wasa slippers nata tasaka tajuyo tafara tafiya out of nowhere wani mutum haka yatare gabanta yaga
yana mata magana hakanan Salim yaji abu just hit his heart, kuma sai yaji zafi sosai kaman ciwo does he
have heart problem ne? Ya tambayi kansa saiya juya zai koma ciki ina yaji in all levels yakasa kawai saiya
juyo yasake kallonta bawai murmushi take ko magana ba but ta tsare mutumin dake mata magana da
manyan idanunta ko kyaftawa batayi amman shi bata iya kallonsa haka kawai yaji bazai iya daurewa ba
cike da izza yashiga tafiya one one kaman daga sama suka gansa awajen gaban Safeerah ya tsaya yama
mutumin wani mugun kallo yace “lafiya!” Wlh ayanda muryansa yafito ba mutumin kadai ba har ita
Safeerah saida gabanta yafadi gashi yamata wani babba agabanta sosai, adan daburce mutumin yace
“tambaya nakeyi daman kan war……” “meya sami securities dinchan dabaka tambayesu ba kana
tambayan matan aure!” Dasauri mutumin yace “ayakuri yallabai, ayakuri Oga” yajuya da sauri yawuce
daidai Waleed nawani irin dirlowa daga hannun Mamansa yakama hannunsa yace “ayoyooooo” juyowa
yayi yakalli Waleed dakawai ganinsa yasa yaji bacinran yabace dan karamin smile yasaki yace “Hello
Finest boy Waleed, come here” yawani daukesa ya rungume yana kallon Safeerah daharta sauke kanta
kasa, murya ciki ciki tace “ina yini” bata jira amsar sa ba tawuce dasauri ta tafi ta shiga ward din binta
yayi da kallo she still walk kaman da.
Yana asibitin har isha’i awajensa Waleed yayi bacci sannan yadawo dashi yamusu sallama yatafi koda
Mama tace taje tamasa sallama fitowa tayi but taki zuwa chan tadawo daki, kallonta Mama tayi tace “zo
Feerah” zuwa tayi ta zauna gefen Mama, hannunta Mama ta kama tace “Salim yagaya miki waye shi?”
Girgizama Mama kai tayi alamun a’a, ahankali Mama tace “dazu kina masallaci Babanki ya tambayesa
mesa yake taimakon mu, shine yake gayamana shine mutumin da kika taimaka kika boye lokacin nan!”
Tunda Mama tafara maganan kirjin Safeerah ke bugawa none stop, Mama tace “yanuna ma ni da
Babanki hannunsa gabaki daya hannun tabon kunane haryau bai dawo daidai ba” wani irin kallon Mama
Safeerah take, murmushi Mama tayi takai hannunta ta kama fuskan Safeerah tace “yace yanemeki sama
da kasa bai ganki ba not until rannan dakikazo company sa aiki” Mama tai shiru tace “ni da mahaifinki
mun aminta da auren mun yarda, and mun yanke shawaran zamu shiga gidan tunda sadakin ki ne, da
kyautane da munji wani iri, ga idanun Babanki anyi aiki yana warkewa zai nemi koyarwa we will live good
babu wanda zai kara zaginmu, abinda nakeso dake yanzu is kidage da addu’a, Allah yasa Albarka a auren,
Salim ba yaro bane abinda yasa muka karajin natsuwa dashi kenan, thank you Safeerah for saving us”
Mama tayi rungumeta kankame Mama tayi tunani sunmata yawa aka daman shine mutumin nan? Saisa
yadinga kallonta the first day daya ganta in his company, daman shine? But yanzu yafi girma.
**
Yau kwanan Baba five a hospital din Alhamdulillah yaji sauki ras idanun dazu aka bude da safe yana gani
ras saidai sun kankance but Alhamdulillah, tun after rannan operation din Salim baizo ba sabida wani
work trip daya tafi to France na just 3days but kullum yana aiko sojoji akawo musu daily need, yasayama
Safeerah 5abayas yabada akaimata saida Mama tai da gaske sannan tasaka kayansa.
Yau aka sallami su but Dr Isa yace Salim yace ajirasa zaizo yakaisu gida duk suna zaune, Safeerah tasaka
daya daga cikin abayan daya sayamata black yanada stones yamata kyau ajiki sosai dankwalin abayan ta
yafa, Waleed short ne ajikinsa na jean dawani blue riga mai kyau da takalmi yayi kyau sai wasansa yake a
tsakar dakin sun hada komi nasu tsaf, suna zaune akai knocking tareda sallama hakanan gaban Safeerah
yafadi jin muryansa dasauri ta gyara gyalen kanta da kyau tana rufe gashinta, Mama tabudemai Waleed
na ganinsa ya jefar da Cheese na hannunsa yadaga hannu yazo dagudu yace “ayoyooooo” daukan
Waleed yayi dasauri yayi murmushi kadan yace “Finest Boy Waleed” kankamesa Waleed yayi Mama tace
“ai sai ka barsa ko hannunka duk cheese zaka bata masa kaya” dasauri yace “Mama barsa bakomi”
yashigo dakin batare daya kalli Safeerah da kanta ke kasa ba yayi wajen Baba yana mika masa hannu
cikeda respect yace “Abba ina yini, idanu sunyi kyau” Dan dariya Baba yayi yana feeling very free with
Salim yace “ai saiyau nake ganin ka da kyau, Salim kam Masha Allah” dan sunnar da kansa kasa yayi
maganan Baba tasa yadanji kunya kadan yace “bari nasa akai kayan mota sai mu tafi” yajuya yakalli kofa
yace “come in Boys” sojoji guda biyu suka shigo suna daukan yan kayansu Mama tazo inda Safeerah take
zaune kan kujera, duka ta dakamata a sace Safeerah ta kalleta da sauri, wani harara ta mata irin bata iya
gaisuwa ba, adan hankali Safeerah tace “ina yini” batare data kalleshi ba, shima bai kalleta ba yace
“lafiya lau” yace “Abba Bismillah muje” Baba yace “asibiti ba dadi jama’a” yasauka ahankali yake tafiya
Salim dake rike da Waleed na je rawa dashi suka fito, Mama ta kalleta tace “ke da bakin hali baki iya
gaisuwa ba ko” kaman zatai kuka tace “Mama magana fa yakeyi saisa ban iya nai gaisuwan ba fa” Mama
tace “muje mai kunnen kashi” murmushi tayi suka fito itada Mama.
Sunakai wajen motan ijiye Waleed yayi akasa shiya rike Baba cus baida karfi sosai yasaka sa abayan mota
Safeerah da fitowansu kenan tareda Mama tadan saci kallonsa he’s so gently da mahaifinta, Mama ma
tabisa da kallo sai tadan sauke ijiyan zuciya wlh she loves Salim for yarta sosai, karasawa wajen sukayi
itama ta shiga baya, adan kunyace Safeerah tashiga gaba, shima yashiga Waleed na jikinsa ya kunna
motan yaja har zuwa estate din Baba da Mama nata kallon ikon Allah sabida basu dauka a irin waje haka
yabawa Safeerah gidaba, wlh estate din yafi GRA su Momma kyau sau dari, ga gidajen iri daya sak, saima
dayayi parking gaban wani hadadden gida ga flowers anyi decorating wani mini garden, ga bike na yara
da ball yasa awajen wanda she is sure bata gani the other day ba, yanzu wannan hamshakin gidan
Safeerah ta karba jama’a? Kashe motan yayi yabude yafito yazagayo ta bangaren Baba yabude masa
kofa, fitowa Baba yayi Mama ma haka, itama Safeerah jikinta yadan mata wani iri amman tadaure
tabude motan tafito taciro key dake yar jakan hannunta ganin ko kallonta Salim bayayi wasa yake da
Waleed abinsa yasa tai wajen kofa su Baba na kallonta tabude tajuyo ta kallesu saikuma takasa magana,
Salim yace “mushiga ciki Abba” shiga Baba da Mama sukayi duk suna kallon gidan this is the moment of
disbelief awajen gidan nan nasune yanzu? Su? Suka zauna afalon dayake a gyare, Salim yasauke Waleed
yace “remember don’t cry zanje office okay” gyadamai Waleed yayi, gently yace “je Ummi tasa maka
cartoon” dan satan kallonsa Safeerah tayi jin abinda yafadi yamike tsaye yace “sai anjiman ku Abba” har
yayi kofa Baba yace “Salim” dasauri Salim yajuyo yace “na’am Baba” ahankali Baba yace “gobe kazo da
magabatanka adaura muku aure ba amfanin bata wani lokaci tunda nasami lpy” faduwa gaban Safeerah
yayi sosai jin abinda Baba yafada, Salim yadan gyadamai kai yace “toh Abba”.
EPISODE
2️⃣
9️⃣ 2️⃣9️⃣
Wani haske kalaman Baba sukasa yaji aransa, deep down yanaji kaman yawani fizgo gobe tayi, he just
wanna hear those golden words an daure tsakanin Salim Ibrahim Maradi da Safeerah Shu’ibu, rabonsa
da gidansu yau kwana nawa dayana France ko sau daya Ammi bata kirasa ba maybe Dady yafada mata,
sai kawai yawuce gidansu, parking yayi yafito flat nasa yawuce shower yafada tun yana ciki yaji wayansa
na kuka karasa wanka yayi yafito jin wayan na kuka again yasa yatafi wajen wayan, ganin Ammi ke
kiransa yasa yadaga wayan muryanta ba dadi kwata kwata tace “kazo ina dakina” bata jira amsawan sa
ba ta katse wayan, ijiye wayan yayi shima yacigaba da shiryawa, wani 3quater yasaka wando yasaka,
yasa t-shirt mai dogon hannu, slippers yasa sai kamshi yake yafito, flat nasu yashiga yaga Lubna da
Ameera a falo suna tattare souvenirs dasuka hada na bikinsa dasauri sukace “sannu da zuwa Yaya”
wucewa yayi bai amsasu ya gyadamusu kai ganin abubuwan dasuke hadawa yasa yatuna da auren da
za’amai yawuce dakin Ammi yayi sallama yabude dakin Ammi ya shiga, Auwal yagani aciki da Layla
kanwarsa datai aure yarta daya Meenal, Ammi yagani tahade rai sosai tana kallonsa, Layla tamike da
murmushi sosai kan fuskanta tace “Yayaaa yau kwana na biyu ina gida banganka ba wayanka baya shiga”
hancinta yaja yayi murmushi yace “i was in France” Auwal yace “ya hanya Yaya”? Anatse yace
“Alhamdulillah” yana tahowa cikin dakin rike da Layla data basa side hug yasami waje yazauna yakalli
Ammi yace “ina yini Ammi” Ammi bata amsasa ba sabida yanda ranta yake abace tace “kullum rannan
duniya complain na mahaifinka is baka girmamasa, bakada respect menene menene, I see complain
nasa baseless kawai yacika korafi ne but slowly na soma yarda da maganar sa yanzu” tai shiru, cikin
tsantsan bacinrai tace “me nakeji haka daga bakin Dadynku Salim?” Dan lumshe idanu yayi yabudesu
yace “me yaran nan keyi anan Ammi”? Yayi maganan yana musu wani kallo hakan yasa duk suka tashi
zasu fita Ammi tace “nina kirasu kudawo nan cus enough is enough” tsayawa duk sukayi Auwal yazauna
kan hannun kujeran da Salim ke zaune kai din, Layla tazauna gefensa ahankali, Ammi tace “wat kind of
embarrassment is this Salim? Few days to your wedding, gobe zasu fara events one week to wedding,
Bazawara zaka auro ana zaune lafiya harda d’a fa?” Sauke kansa yayi kasa, Ammi tace “I’m talking to you
kamin banza menakeji me hadinka dawata bazawara datazo IT company? Because she saved you and
so?” Da dan zafi kan muryansa yace “wat if sonta nake Ammi? Wat if all this years I’ve fallen for her tun
sanda ta taimakamin I’ve beeen searching for her? Dan naganta yanzu ta taba aure tanada yaro does
that change anything Ammi? I am a Man yaushe karin aure yazama wani laifi ko wani abu? What am I
doing wrong Ammi”? Cikin fushi Ammi tace “everything you are doing is wrong Salim, mahaifinka daya
hada auren nan zaka kunyata? And yes it does matter sabida you are too small ka auri bazawara not to
even mention ta taba haihuwa bayan ga budurwa wacce bata taba aure ba ce zaka aura” dan runtse ido
yayi he hates d name da ake referring Safeerah dashi, Ammi tace “inba magani tamaka ba ga budurwa
zaka aura yarinya danya shakap yau biki saura kwana takwas kace kai bazawara zaka aura kuma”?
Ahankali yadan dafe kansa dake sarawa yace “wat do you want yanzu Ammi? Why did you call me
here”? Cikin fushi Ammi tace “kabar maganan wani aure, Salim ran Babanka yabaci sosai, already kullum
cikin damuwa nake da yanda baku jituwa kaidashi kun dawo goshi da keya, ka kama kai auren nan he
will never forgive you, saisa na kira kanninka su saka baki, don’t ruin relationship dinka da Mahaifinka
sabida wannan auren kaji Son” Ammi tadan sassauta murya tace “I hate yanda baku jituwa dakai da
mahaifinka please respect his wish, give this girl kome takeso ka rabu da ita and face Nana Khadija kaji”
ahankali Salim yace “I can’t Ammi!” Ba Ammi ba har kannensa kallonsa sukayi, Ammi tace “ni kake
gayama you can’t?” Ahankali yace “da ace zan iya da tun last five years na hakura da nemanta, not a day
goes by da banayin tunaninta, now that I’ve finally seen her kuma I can’t let her go, I’m really very sorry
Ammi but I can’t grant this wish naki, Daddy needs to accept I’m a man, and I own my life, he should
respect wish dina and yadena dictating mini my life! I am 39 Ammi not 13” yamike tsaye yajuya zai fita
Ammi cikeda mamaki Salim tace “Salim!” Tsayawa yayi chak batare daya juyoba, Ammi tace “tun yanzu
kafin ka aurota kafara nunamin ban isa ba ko?” Wani iri yaji sosai ahankali yace “baku taba kawo abu
kuce nayi nakiyi ba, even Nanah ban muku gardama ba dakukace na aureta, but ni nakawo kunce a’a,
and it’s too late nariga nabiya sadaki! And gobe za’a daura auren so I can’t back out now!” Kowa na
dakin kallonsa yake da mugun mamaki ran Ammi ya matukar baci dataji yarinyar ma zai fara aure before
Nana, da kyar ta daidaita muryanta tace “okay shikenan kaje kai aurenka dayake zabinka but kasani ba
yawuna ciki, and as long as ina raye ni matarka daya nasani Nana Khadija, bazan taba accepting koma
wace yarinyar da zaka auro ba” shiru yayi yay jimmm maganan ta tabasa sai kawai yabude kofa yafice
daga dakin Layla tai wajen Ammi da sauri tace “Ammi please calm down dan Allah, Yaya baitaba
disobeying dinku ba, ku fahimce sa kadan, haba Ammi kinfi Dady fahimta fa kinji Ammi na” Ammi da
ranta yabaci tace “karki gayamin maganan banza Layla” ahankali Auwal yace “but Ammi Layla is right,
Yaya baitaba gardama da ku ba, even though bayason Nanah I saw it but ya yarda sabida zabinku ce, ni
banmasan Safeerah ce yarinyar ba but rannan daya ganta naga yanda yake kallonta, bantaba ganin Yaya
yakalli wata mace aduniya like that ba wlh, ku barsa ya aureta, Ammi tsakani da Allah bai kamata kuna
gayama wanda is approaching 40 wat do and wat not to do ba, yanzu idan kuka hanashi aurenta shaidan
ya shiga ransa da aurensa yaje yanabin yarinyar fa eh Ammi? Kunada kason zunubi, kidena biyema
akidan Dady dan boko bayason aure aure, as long as zaiyi adalci, he’s capable bamu zamu tayasa ciyar da
su ba let him have his way, Ammi badan yarinyar nan ba da yanzu kullum muna kukan rashin Yaya
yarasu? So koma menene he owe her his life Ammi kinji” shiru Ammi tayi jikinta yayi sanyi tace “Nanah
fa? That girl is so innocent she’s just 25 ina zata iya dawata bazawara? How will she feel 7days to bikinsu
rannan da ake event na kauyawa day wanda zata aura na chan yana auren wata eh, Small girl zai aurowa
Bazawara” Auwal yace “to ai Nana ta girmi Safeerah ma Ammi, Safeerah is just 20, kuma Nana tafi
Safeerah girma da wayewa da komi ma babu wanda zai cutar da Nanah” Layla dake shafa Ammi tace
“toh kinmaji Ammi calm down, yariga yasa ransa look at how serious he is da maganan so unlike Yaya,
kika hanasa zaiyi abinda dukanmu bazamuji dadi ba, Ya Salim ba yaro bane let’s respect him Ammi
please, and ki lallaba Dady, stop supporting Dady blindingly let’s call a spade a spade Ammi” shiru Ammi
tayi tana kallonsu saikuma tace “dallah kutashi daga gabana munafukai kawai” ta watsa musu harara
Auwal yafice Ammi is kind laslas she will come around, Dady ne dan bala’i Layla tabisa abaya suka fice,
flat din Salim suka shiga baya falo sama suka wuce knocking Layla tayi gaban dakinsa tace “Ya Salim”
murya ciki ciki yace “wat” gently tace “can we come in? Ni da Ya Auwal ne, mushigo”? Shiru yayi chan
yace “come on in” bude kofan tayi ahankali ta shiga yana zaune bakin gado wucewa tayi ahankali ta
zauna kusada shi shikuma Auwal yazauna kan kujera, ahankali Layla tace “Yaya you’re the best brother I
trust with my own life, I know you Yaya, you are such a critical thinker, bakada garaje, kome zakayi
nasan bazaka taba abunda zakai bringing shame to our family ba, I don’t care idan mata hundred zaka
aura you have my support, nasan zakai adalci Yaya, Ammi will come around i promise Dady ne dai sai
Allah” shiru yayi yana kallonta saikuma yadanja hancinta yace “remind me how old is this girl again
Auwal”? Murmushi Auwal yayi yace “28yrs” Salim yace “and she’s this smart are you sure bazan gayama
Habib yakaro kudin sadakiba wanda yabiya abaya yayi expire” dariya sukayi Layla kawai ta rungume shi
tace “I just love you Yaya so much and I trust you, I trust your decision, you deserve Safeerah! A selfless
girl mai taimako da jarumta da kirki only deserves a selfless Man mai taimako da kirki like you” bayanta
ya shafa calmly yace “thank you Layla” anatse Auwal yace “but Yaya just from kawota wajena da Shamsu
yayi is like akwai issue a family su he treats the girl like trash at a point saida namai magana ma nakasa
daurewa” dan shiru Salim yayi gently yace “that’s why I wanna take her away” yayi shiru chan sai ya
gayamusu komi dake faruwa yace “that’s why I wanna keep her by my side, she kept me hidden then
even though nace zan tafi” murmushi Layla tayi tace “Yaya zan iya binku gobe idan zaku?” Gyadamata
kai yayi yace “yes! Baffa zai bini ko bazai bini ba I’m not sure but i called him, sai Kabir KB da mahaifinsa
incase Baffa bai bini ba” Auwal yace “zani nima” gyadamusu kai yayi sai suka zauna dashi he was sad
actually sabida Ammi but sunsa almost 70% na damuwansa is gone.
**
EPISODE
3️⃣
0️⃣ 3️⃣0️⃣
Babu wani kayan abinci da babu agidan, everything ansa agidan, hankalin Safeerah yawani irin kwanta
ganinta da iyayenta cikin gidan, Baba da Mama sun saki jikinsu sosai they’re very happy wlh, babu
abinda yakai runfa akanka taka babu mai zuwa ya zageka ko yacimaka mutunci.
Safeerah tadafa lafiyayyen abinci tanaso taje ta kwaso kayanta agidan nan da komi nata but batasan
yazatayi ba haka dai har washegari girki sukayi itada Mama na tarban bakin ita batada number sa yakira
Baba yace zasuzo shabiyu, Baba yakira wani amininsa yamai kwatancen gidan yazo tacema Mama zataje
gidan nan ta kwaso kayansu tafice bata saurari Mama ba layin taje gabanta sai faduwa yake asace ta
tura gaban gate tashiga ba kowa compound din wuf tafada dakinsu na gateman, ghana masgonta da
credentials nata ta sunkuta dana Waleed dana Mama da Baba duka tafito dasu tafara kaiwa waje one
one keke na tayata sawa daidai tadauki na Waleed Salma tafito tace “sata kikeyi”? Safeerah tace
“bakuda abunda zam sata” tadauki jakan zata fice Salma ta fizge tace ai mu muka sai kayan ki barsu
anan” kallon Salma Safeerah tayi batason rigima ga gidan gyaran hali data tuna saita barmata tajuya
tafice fuuu tashiga keke yaja sukabar unguwan har layinsu da kyar estate din suka bari keke ya shiga.
Wuraren 11 tafito daga keken yatayata sauko da komi tana shiga dasu Mama kawai ta kalleta bata
cemata komiba, sama sukakai komi Mama tawuce ta chanza kaya tasaka atampa mai kyau da babban
mayafi, Baba ma ya shirya cikin shaddarsa mai kyau duk daga kayan da Safeerah ta kwaso musu, itakuma
tasake wanke dan tayi zufa tasaka normal gown nata tasaki kanta danyasha iska tajika tai kwanciyarta
tanaji anyi baki gabanta yafara faduwa.
Aminin Baba yamusu iso falon, Baffa yafara shigowa dawani abokinsa, sai mahaifin Kabir, sai Auwal da
Layla data saka wani lafiyayyen lace, sai Salim yasaka shadda mai kyau fara kal tareda KB, duk zama sukai
afalo aka gaggaisa Waleed dasauri yaje wajen Salim yadaukesa sai wasa suka da yaron barinma Layla dan
Waleed akwai kyau gasa tuluki kuma yasa kaya masu kyau, anatse Layla tace “Mama ina Safeerah”?
Murmushi Mama tayi tace “muje tana sama” takarbi Waleed tace “taho Waleely kagani” suka wuce
sama ko kadan Safeerah batasan za’a ganta ba Mama kawai tabude dakinta tace “Safeerah ga yar uwarki
tazo ganinki” dawani irin sauri Safeerah ta tashi daga gadon Layla tabi uban gashinta da kallo tai wani
murmushi tace “Safeerah!” Akunyace Safeerah ta sauke kanta kasa tarasa abinda zatayi sai kawai ta
duka tace “ina yini” dasauri Layla takamata tace “laaa mehaka yar yarinya dani kina dukawa ki gaidani,
tashi” tashi Safeerah tayi ahankali akuma kunyace tawuce wajen ghana masgon dake wajen tajawo wani
gogaggen hijab tasaka Layla na mamaki wlh da za’ace budurwa ce zata yarda batai kama da wacce zata
haifi Waleed ba and she’s damn beautiful, like extremely beautiful, ga flat tummy kaman bata haihuwa,
ga hip ba chanchan sosai ba but yafi hips nata girma, ayanda ta ganta ko bra bata saka ba yarinyar akwai
boobs manya a tsaye kaman Waleed baisha ba, ga gashi, ga idanu farare tass, ga pink lips, ga gira, the
only abu da Nanah zata nuna mata is hasken fata wlh dakuma girman shekaru, da tsayi, sannan Safeerah
nada natsuwa sosai ga kunya, unlike Nana that is lively akwai hira, dawowa tayi ta zauna akasa still
kunyanta takeji tace “mezan kawo miki”? Dariya Layla tayi tace “wai kinamin haka haka kaman kinga
Ammi mother Inlaw naki gabadaya, nasha ruwa a falo besides ai bazaki iya sauka bama maza na falo,
sunana Layla ni sister Yaya Salim ce, nike bin Ya Auwal sai Ameera da Lubna, thank you for helping Yaya
lokacin nan, my family is grateful” sunnar da kanta kasa Safeerah tayi batai magana ba, Layla tace
“bazaki min tambayoyi kan mijin naki ba”?
Sake sunnar da kanta kasa Safeerah tayi kunya takeji Layla tace “ai shikenan” ta gyara zama tace “kinga
Yaya yanada kirki na bala’i amman bayason raini yanada fushi aka tabasa, sannan halinsa nada wuyan
ganewa yanada wuyan ka karantasa amman he’s easy going wlh, he is into diet so yanason healthy
meals, bayason soye soye ko oily abu, he love vegetables, fruits, da proteins, Allah yasa albarka a
aurenku yakada fitina”….
Baffa yace “nine yayan mahaifinsa, due to some unforeseen reasons Allah bai bawa mahaifinsa daman
zuwa ba, ga Aminina, mahaifin Babban amininsa Kabir, ga kaninsa Auwal, sai kanwarsa Layla, danmu
yamin bayani sun riga sun daidaita zancen sadaki da Safeerah ko”? Baba yace “kwarai” Baffa yace “to
za’a bamu aurenta yau ne ko akwai abinda kukeso ayi” Baba yace “adaura yanzu mun shirya” nan take
aka daura auren Safeerah Shu’ibu da Salim İbrahim Maradi akan sadaki wannan gida aka shafa anata
addu’a ana samusu albarka, wani boyayyen ijiyan zuciya Salim ya sauke da saida KB ya lura, he’s feeling
kaman finally yabawa zuciyansa abinda yadade yana nema, yaji wani sanyi aransa, dawata natsuwa, da
contentment”
EPISODE
3️⃣
1️⃣ 3️⃣1️⃣
Mama tai shiru like shikenan Safeerah tai aure, wannan aure ne da su sukamata ba wanda aka mataba a
chan gidan ba, har kasan ranta takewa yarta addu’a Allah sa this aure should be the best for her. Sunci
abubuwan da aka kawo har cupcake Safeerah tayi, Salim ne kawai baici abu sosai ba dan he is really
overwhelmed so cikinsa yacika, sallan azahar sukayi anan falo akai jam’i sannan akai sallama za’a tafi,
Mama tace “bari na kira Layla” wucewa Mama tayi sama tasami Layla adakin daketama Safeerah hira
tana bata labarin duka yan gidansu tace “zaku tafi Layla” tashi tayi tace “tom Safeerah saimun sake
haduwa ko” mikewa Safeerah tayi wlh kawai kunyan Layla takeji ta gyadamata kai tace “tom nagode
sosai Anty agaida Meenal da kowa” hannunta Layla takama ahankali, hannun Safeerah taushi kaman na
karaman yarinya tace “tom byeee” sannan tasaketa tawuce tafito suka sauka kasa tareda Mama, babu
kowa a falon waje tafice sai chan tashigo tazo wajen Mama tabata wata yar jaka tace “gashi yace abawa
matarsa” atare daga Mam har Layla sukai murmushi, karba Mama tayi tace “tom zan bata kuwa yanzu,
agaida yara dakuma Mama Layla” Layla tace “zasuji Mama bye” tawuce tafita Mama takoma sama
tasami Safeerah zaune kan gado yarinyar duk tai wani iri Mama ta ijiye jakan gefenta tace “mijinki yace
akawo miki” ko kallon jakan batayi ba sai gyadama Mama kai kawai datayi ahankali Mama ta zauna
gefenta ta kalleta tace “menene Safeerah?” Girgizama Mama kai tayi tace “bakomi Mama, kaina naji
yanadan ciwo kawai” hannu Mama takai takamo kafadanta hakan yasa gently takai kanta tadaura kan
kafadar Mama wani natsuwa taji saita sake gyara zama kawai ta kankame Mama, wani irin sassanyar
kuka tasaki da batasan ma daga ina yazo ba, Mama tace “ke a aure na biyun ma still kuka zakiyi” cikin
kuka tace “Mama bansan mutumin nan ba, bansan komi akansa ba, satin nan na sansa, satin nan na
auresa, Mama wlh banason nakuma aure na tsani aure, maza basuda kirki, all abubuwan nan dayakeyi
idan he is worst than Abbati fa Mama? Bansan komi kansa ba, zai yarda Waleed ya zauna gidan? Idan ya
yarda yanzu daga baya yace yaron yabar gidansa fa? Mama rike d’a wanda bakai ka haifesa ba is not
easy all this dayake yi da Waleed maybe kawai dan ya aureni ne danni bantaba ganin wanda yaso yaron
dabashi ya haifa ba, ga Momma nan dudda yayar mahaifina ce amman bata kaunata sabida ba ita ta
tahaifeni ba, ita kenan yar uwanmu na jini balle wani, Mama yara irinsu Waleed nada gundura, Waleed
is selective wajen cin abinci kina ganin zai jure nonsense dinnan, Mama yafara dukansafa? Yafara
kyaransa fa? Mama bazan iya jure any form of cutarwa ko takura ma Waleed ba, babu abinda bana
tunani yau dinnan, kawai I’m scared ne” tafashe da kuka sosai Mama na shafa bayanta tai murmushi
tace “kodan abinda kika mana Safeerah bazaki taba tabewa ba, i know badan kanki kika yarda da auren
nan ba saidan mu, banda haka Salim seems like a good person, yanada hankali, gashi yanada natsuwa,
wlh hakanan inaji ajikina bazai taba cutar da Waleed ba, idanma yayi muna raye fa zaki maido mana
dashi daman ba kowa ke iya rike danda banasa ba” rushewa da kuka tayi tace “Mama ni wlh duk auren
dazanyi da Waleed bazai zauna dani ba saidai auren yamutu, ni bazan rabu da Waleed ba” kawai tasama
Mama kuka Mama tadanyi dariya ta jijigata tace “toh mara kunya naji mai d’a zan tayaki da addu’a, Allah
ya sanya albarka a auren nan, yabaku zaman lpy kinji, Allah bazai wulakanta ki ba Feerah, share fuskanki
kibude abinda yakawo miki” gyadama Mama kai tayi tadago takai hannu tana goge fuskanta tass sannan
tadauki jakan tabude ahankali waya tafara cirowa iphone 16 pink, saikuma bandir na yan 1k guda 30
sababbi that’s 3million, ahankali ta kalli Mama, Mama ma takalleta saikuma tace “kudin maybe shirye
shirye ne na abubuwan dazakiyi, zan dauk some of the money shima sabida matar dana sani a chan GRA
dake zuwa yima yan unguwan gyaran jiki ne, yarinyar tacemin Mamanta na yin na amare yanakai 1m
zamu biyata sai amiki gyaran jiki mai kyau sosai, nima kuma zan miki nawa, gobe zanje kasuwa na sayo
duk wani abu danake bukata karki wasa da shan magunguna kinji yar kirki” turoma Mama baki tayi she
knows menene kayan mata sarai kawai bataga amfanin sha bane.
Sabida Layla yaje gidan yayi dropping nata dan she comes for wedding nasa sai bayan bikinsa zata koma
gidanta, Ammi da Dad dukansu fushi suke da shi babu wani wanda ke kulasa cikinsu, sunsan anyi auren
dan Baffa yakawomusu sweet da goro but babu wanda yace mai wani abu cikinsu saima fita dasukayi
daga harkansa fitowa yayi daga gidan kawai yawuce barrack.
Dayake yau ake fara event, yau kauyawa day akayi ansha shagali agidansu, all he knows is yana bata
everything datake bukata saidai in bata gayamasa ba but he won’t participate shi baison parties ma so
bazaije ba, ahankali yake driving kansa wuraren 9 cikin estate nasu dake da kyau, parents din Nanah are
rich but not kaman su, Mahaifinta is a very good friend of Dad, horn yayi gidan gateman na ganinsa
yabude gate da gudu yana dagamai hannu. “Sannu da zuwa Alhaji” dan dakatawa yayi yaciro kudi masu
yawa yabasa gateman din harda tsalle yace “godiya nake Ogana Allah taimaka” wucewa ciki yayi yay
parking yana kallon gidan acike da chairs masu shara haka na picking robobi da trash dai na event da
akayi, wayansa yaciro yafito da number Nana she has been calling him for 2days baiyi magana da ita ba,
ringing daya ta daga ashagwabe tace “Baby saiyau ko, wlh nagaji ansa nayi rawa yau sosai” “I’m outside
kifito” “kace wlh!” Nana tafada while screaming cus bata taba tunanin zata gansa yau ba Salim akwaisa
da abin ban mamaki tunda yadawo baizo gidansu ba sai yau, wajen window dakinta tayi tadaga taga
motarsa dasauri tace “ohh my God I can’t believe this it’s really you, dan Allah kabani 5min nadanyi
wanka na goge kwalliyan kauyawan fuskana nafito” anatse yace “I don’t have the time, sauri nake”
ahankali tace “okay”
Ijiye wayan tayi tace “wlh sainayi hakanan kaganni looking like a clown” Sister ta dake ciro wasu sarkoki
daga akwati ta wanda zatai using tommorow na event tace “kije mana Nanah maybe he’s really busy”
hanyar bayi tayi tace “he can’t be busy for his wife to be” tafada bayi abinta wanka tayi agurguje tafito
tana kokarin sa kayan data ciro daga wardrobe Hamda dataji karan kunna mota taje window ta leka tace
“ai gashinan zai tafi” dawani irin sauri ta jefar da rigan datake kokarin sawa taja dogon hijabi tasaka akan
towel na jikinta tafito har yayi reverse tafito da gudu bata taba ganin murdadden mutum irin Salim ba
wai yanzu saiya tafi ko, gudun kawai dayaga tanayi yasa ta tsaya ta taho da sauri tabude motan ta shiga
tazauna tana haki amman tai murmushi tace “kai Baby tafiya zakayi da gaske sabida na bata lokaci”?
Wani mugun kallo yamata ransa yadan baci especially ganin saida tai wankan cus fuskanta duk ruwa
ruwa, ahankali tace “I’m sorry toh” dan ijiyan zuciya yasauke yace “how are you”? Ahankali tace “I’m
fine kaifa mijina, ya kake? Ya shirye shiryen aurena?” Dan kallonta yayi he’s actually here cus he wants
to tell her, atleast for the sake of she’s going to be his wife she deserves to hear the truth from him, taji
daga wani waje will hurt her more, he wants to try his best and be a good husband to her for the sake of
yin abinda Allah yace and for the sake of iyayensa that chooses her for him su sukasan me suka gani
danshi haryau baiga anything intriguing about Nanah Khadija ba, anatse yace “I’m here to talk to you, I
have something danake so nagaya miki inaso ki natsu” jikin Nanah har wani tsuma yake cus baitaba
magana da ita haka ba wlh tunda ta sanshi, dasauri tace “toh mijina I’m all ears” juyo da kansa yayi
yakalleta sosai fuskansa ba wani tsoro ko shakkan yace “nayi aure Khadijah!” Dummmmm! Gaban
Nanah yayi wani mahaukacin bugawa tana kallonsa looking so damn confuse cus saita fara tunanin
kaman ba abinda yace kenan ba maybe kunnuwanta ke mata karya, da kyar tace “k…ayi aure ko
zakai….au…re!? You mean auren mu ko”?
EPISODE
3️⃣
2️⃣ 3️⃣2️⃣
Ganin yanda ya tsareta da idanu sosai alamun ba wasa yakawosa ba hakan yakara tabbatar mata da
dagaske yake, bugawa zuciyanta yafara sosai tai shiru chan kuma tace “ba bikin mu saura 7days ba?
Baby wallahi I am not understanding anything please explain”? Tai maganan muryanta yayi rauni sosai,
ijiyan zuciya Salim yasauke yana kallonta da kyau yace “wani accident happens to me 5yrs ago that
almost cost me my life, but wata yarinyar lokacin saved me, I’ve been looking for the girl all this while,
5yrs kenan da faruwan abun ban ganta ba sai recently na ganta, na aureta today!” Wani zafi Nanah taji
kirjinta nayi saitaji kaman ma an rike mata numfashi idanunta suka cicciko da hawaye wani irin
mahaukacin kishi na turniketa numfashi na gagaranta, wani zafi da daci jikinta ke mata tundaga kan dan
yatsa zuwa brain dinta, duk yanda zatai bayanın abinda takeji abin yawuce, mijinta fa, wanda zata aura,
an fara event today just 6more days to go yazo yana gayamata ya auri wata magana kawai na saukan
mata aka uwa aradu, takallesa sosai, shima ita yake kallo baice komiba cikin wata kalan murya mai rauni
tace “ni zaka yaudara Salim”? Zuba mata mugayen idanunsa yayi batare dayace anything ba, dudda
gabanta yafadi sosai bai hanata fashewa da kuka ba tace “mena maka da zakamin kishiya and baka
gayamin ba sai bayan kayi auren? I’ve been calling you nonstop for 3days but no response ashe
kanachan kana auren wata abunka, I suppose to be your first and only wife wata from nowhere tazo ta
tunkude ni the waya kakeyi daman ko sun magana da mace bakayi daman kana magana da wasu matan?
I thought you are this strict da kowa, kaci amanata ka yaudareni, few days to bikinmu saika auri wata,
you’re very mean Salim, u are a bad person, you are inconsiderate! Bakada Imani, how would you feel
idan wani yama kanwar ka Ameerah ko Lubna hak……” “Khadijah!” Salim yadaka mata tsawan da saida
tadan matsa baya sabida tsoro, cikin kakkausan murya yace “don’t ever bring sunan kannina into I and
urs conversation” sosai take kuka harda shesheka tajuya azuciye zata bude kofan tafita yayi locking yace
“ban gama magana dake ba, idan nagama i will release you kitafi!” Juyoda kanta Nana tayi tana kuka
tace “I don’t wanna talk to you ka kyaleni kariga kayi abunda kayi niyya ka barni in tafi” tashiga kuka
yadan lumshe idanu yabude, ahankali yace “I have something important to discuss ki saurareni pls” dago
kanta tayi takai bayan hannu ta goge fuskanta tajuyo takallesa ta turomai baki sosai cus ta dauka
lallashinta zaiyi jin for the first time tunda ta sanshi yace mata please. Ijiyan zuciya Salim ya sauke yace
“Nana Khadija you’re a bright free spirited girl data taso cikin soyayyan iyayenta, yan uwanta da
sorroundings nata, baki lacking anything ba as far as iyakan sanina a rayuwanki” yadanyi shiru itakuma
takara turomai baki ashagwabe still zuciyanta namata zafi, ahankali yace “recently I came across wani
incident that left a question in my heart yasa inata tunani, is about aure daya mutu in just six month due
to so many up and down from auren iyayene suka hadashi zuwa kan lack of soyayya which I believe
yarinyar batason mijin, mijin bayason yarinyar, she’s just like an item iyayensa bought for him he feeds
on it, abuse it dump it, now basa tare she’s left with a young innocent Baby a hannunta” yakalli Nanah
da kyau dake kallonsa ya tsareta da idanu yana sake mata kallon kurilla he wants to force kansa yaji ko
yanason yarinyar but babu do ko daya, hakanan Nanah taji gabanta nafaduwa kawai taji kaman labarin
daya bata da ita yake magana sako yakeson gayamata, calmly yace “I dont love you Nanah Khadijah!”
Wani radadi sosai Nanah taji kawai ta kulle idanunta ta runtse su gamgam, anatse yace “I dont have
feelings for you Nanah! I don’t want to ruin rayuwanki because of our parents, just like labarin dana baki
na incident dinchan” yayi shiruuu ahankali yace “you’re beautiful, you’re unique, you’re kind, akanme
zaki wasting all this features akan someone like me da duk bana ganin this amazing features naki?”
Yadan fuzar da iska kadan yace “I know kalamai na are hurting you but I have to tell you the truth!”
Yasakeyin shiruuu chan yace “Nanah Khadija bazance nafasa aurenki ba but nafada miki gaskiyan abinda
ke zuciyata the ball is in your court, idan after knowing the truth still kinaso ki aureni ahaka is fine, idan
kuma kinji mutum irina doesn’t deserve you, kin chanchanci ki sami better man that will see you for you
and fall for you please call off the wedding i believe that is the right thing to do, but decision din naki
ne!” Yanda zuciyan Nana yawani rirrike mata she thought she was dying in that car, batun yauba she
knows baya sonta but tanata delulu tana yaudaran kanta tana gayama kanta haka sojoji suke da
murdaddun hali, gasu abaibai, basa nunama mata so da sauransu, but she was wrong yaga wacce yakeso
dagudu ya aureta, bayan ya aureta yau yazo gidansu, gidansu dataketa rokonsa yazo yaki but yau yazo
sabida yagaya mata baya sonta karta auresa sabida yasami wacce yakeso shi ya aura, bude idanunta tayi
ta kallesa tanaji kaman ta kashesa takallesa idanu cikin ido tace “na tsaneka Salim! Na tsaneka! Na
tsaneka!” Tafashe dawani irin kuka bana wasaba tace “duka yan uwanmu from across all garuruwan
Nigeria da yan Niger ma suna gidan nan! All my friends na university all of them na gidan nan! Souvenirs
na bikinmu with printed names namu ajiki duk suna nan infact yau an raba wasu ma na kauyawa day,
Salim ka kalleni I’m just 25yrs kamin adalci? Are you trying to turn me into a laughing stock aduniya?
Kamin adalci? Wat wrong have I ever done to you? Kamin kishiya kakuma gayamin ka tsaneni bakason
aurena ka kyautamin?” Tafashe da kuka sosai Salim yayi tsit cus she’s really hurt, imagine now she’s
feeling hurt to ta auresa fa? He don’t wanna hurt her so menene amfanin aurensa? Bayan hannu takai ta
share fuskanta tass saitai murmushi ta kallesa tace “ni ba yarinya bace i know how the world works, kai
kasami wacce kakeso ka aure sharp sharp kazo kana gayamin baka sona amman kabarmin hukunci na
zartar idan zan aureka ko zan fasa auren ko?” Tai shiru saikuma tai murmushi tace “all I want to do is to
hurt you real bad Salim! Kaman yanda kai hurting nawa kacimin mutunci, maybe the only way zan iya
hurting naka is ta hanyar aurenka da bakaso nayi din! So I will think idan zan fasa auren ko zan aurenkan
dama kace the ball is in my court i promise you i will play the ball well and it will hit the right spot,
budemin kofa nafita” tai magana azuciye, baice komiba ya danna lock tabude motan tafita ko kofan bata
rufomai ba yabita da kallo kafin ya yunkuro yarufe kofan da kansa ya kunna motan yatafi.
MEKUKE GANI SHINE DAIDAI TSAKANIN NANA DA SALIM? AUREN KO RASHIN SA???
SALIM YACIKA TSAURIN RA’AYI KO??
DA GASKIYAN DADY DAYACE YANADA WICKED HEART LOOK FA KO TAUSAYIN NANAH BAIJIBA 💔
KUNA GANIN SAFEERAH ZATAJI DADIN ZAMA DA MAI MURDADDEN HALI KALANSA KUWA??
IDAN AKA FASA AUREN AKWAI BALA’I TSAKANIN IYAYEN SALIM DA SALIM WANDA SAIYA SHAFI
SAFEERAH SOSAI KOH???
WAIT GA IMPORTANT QUESTION WAI SON SAFEERAH MA YAKEYI NE KO MENE SHI SALEEM DIN???
EPISODE
3️⃣
3️⃣ 3️⃣3️⃣
Ahankali Layla tace “Ammi dan Allah kiyakuri dan Allah, Ammi kumai addu’a, this is dsame thing that
happened dazai zama soja, dazai bude company sa, Ammi I’m sorry but idan ban gayamiki maganan nan
ba zata iya kasheni, Ammi you better than kowa kinfi sannin waye Salim, why in the first place ma
zakima bar Dady yace yazaba masa mata when kunsan halinsa? Kubarsa ya nemo mata da kansa
kunhadasa da yarinya when kunsan waye shi da how he is? Ammi ko ya auri Nanah inbadai wani ikon
Allah ba bakin ciki zakisha kuyita sulhu, mesa zaki yarda” Ammi tace “yazanyi da Babanki? Daya hada
auren tareda abokinsa I was not there daga baya yake gayamin yama Salim mata” Layla tace “Ammi ai
sai ki barsa suyita gwabzawa dashi da Dady daya hada komi, when he knows Salim is just like him, shi
Dady akwai wanda ya isa ya chanzamai ra’ayine? Please Ammi kidena damuwa just pray Allah knows
best, Allah knows why all this is happening kinji Ammi na lemme hug you” Layla ta tashi ta rungume
Ammi for the first time Ammi tayi murmushi tace “yara mata rahama ne wlh! Meenal is so lucky tasami
my beautiful angel Layla as her Mom, kinga Yara maza are nothing but headache especially yayanki
Salim” murmushi Layla tayi tace “Ammi Yayana is the best wlh, idan ka fahimce sa he is the simplest
person kawai yanada wuyan sha’ani ne” she comforted mahaifiyarta sai wajejen 12 nadare tabar dakin.
**
Shigowa boxing arena KB yayi just about 15 people ne aciki duk suna tsaye suna kallon Salim dake cikin
ring dawani soja suna boxing yana sanye da short na gym da riga mai kama da singlet all black, hannunsa
daya normal daya a kone ga handglove a hannunsa suna boxing sosai, boxing is his hobby yawanci yana
cikin morning routines nasa idan bazai fita aiki da wuri ba, sai tafi ake clap, KB yace “Zero you have a
guest” Salim na boxing abinsa batare daya kallosa ba yace “who”? KB yace “Baffa ne!” Chak ya tsaya
yana dagama sojan hannu alamun yadakata yana zufa sosai ya kallo KB batare dayayi magana ba, KB
yace “ba’a barsa ya shigo ba saida yakirani wai wayanka akashe, come he’s outside” dan ijiyan zuciya
yasauke yana zare handglove din yadaga rope yayi wani tsalle yasauko yawuce yadauki wani karamin
towel yashare fuska ya yafa akan shoulder nasa yafito yana tafiya awani bubbude yana tafiya like a damn
bijimin lion, Baffa na tsaye gaban motansa awaje ya hangosa kawai tsare Salim din yayi da ido namiji iya
namiji kakkaura, murdadde, he looks like mutum dazai iya taking down 50 men atare in seconds kace
zakai controlling is not possible, Ibrahim must just find a way to respectfully coexist with dansa dinnan
Salim, babu kawai yanda zaiyi da shi ne karasowa wajen yayi ya tsaya yakalli Baffa yace “ina kwana
Baffa” murmushi Baffa yamasa yace “mesa ka kashe wayanka Salim?” Dauke kansa yayi yakalli gefe
batare dayayi magana ba, ahankali yace “Babanka yakira family meeting I come to get you” ahankali
yace “I need to be in office Baffa” yajuya zai wuce anatse Baffa yace “Muhammad Salim!” Dakatawa yayi
ya tsaya, Baffa yace “I always excuse behavior naka sabida I believe na fahimce ka sama da kowa Salim,
but today I will not, kahakura da office kaje ka shirya muje gida tun jiya ake kiranka ba’a sameka ba” dan
kallon Baffa yayi he respects Baffan sa alot ahankali yace “okay bari nai wanka zanzo, katafi” ahankali
Baffa yace “zan jiraka”
Wucewa yayi abunsa yana jogging while Baffa ya kunna mota yabisa abaya har zuwa estate nasu acikin
barrack din yabada izini abar Baffa yashigo yashigo har zuwa gidansa yayi parking yafito yashiga gidan ya
zauna a falo while Salim yawuce sama yaje wanka yayi ya shirya yau jean da Riga yasaka dark blue jean
yasaka long sleeve shirt mai box box na rakflauren white and blue yafito yana kamshi sosai yasaka
glasses a idanunsa yace “Baffa kawo key I will drive” basa key Baffa yayi suka fito suka shiga mota a mota
ne ma ya kunna wayan nasa ya ijiye suka tafi gida.
Kashe motan yayi yafito yana zare glasses nasa suka wuce flat nasa cus side nasu akwai mutane Baffa na
bude kofa yaga mutane a falon, Dady, Ammi, matayen Baffa su biyun suna kiran uwargidan Mama Kulu,
sunanta Hauwa Kulu, saita biyun suna kiranta da Bathoul, sai kannensa duka Auwal Layla Ameerah
Lubna, dakuma yaran Baffa su 4, Mama Kulu Allah bai bata haihuwa ba Bathoul ce ta haihu 4 din twins
twins mata da set an maza, Hassana Hussaina, sak Hassan da Hussain Wanda duk mates din şu Ameerah
ne, sai kanwar Ammi Anty Asabe, saikuma limamin anguwansu da Dady ke bama mahimmanci sosai
yazama family member shima yana zaune da manyan kaya, one thing about Salim he hates fada agaban
kanninsa and yasan Dady did this on purpose cus why should kannesa be there he can excuse Auwal and
Layla sunada hankali but sauran fa, but ya hadiye komi yashigo yamaida kofa yarufe yakaraso cikin dakin
anatse ya kalli iyayensa yace “ina kwanan ku” Matayen Baffa da Anty Asabe ne kawai suka amsasa banda
Ammi da Dady, kannensa duk suka gaidasa amsasu yayi yawuce yasami waje yazauna kan kujera while
kannensa ma kasa hakan yakara bakantama Dady rai yanunasa da hannu yakalli Ammi yace “look at your
Son Umma, look at him just take a look” waje Baffa yasami yazauna yace dan Allah calm down Ibrahim
haba mana let find solution, tell us why you called for this meeting” wani kallo Dady kema Salim daya
sauke kansa kasa yace “nakira dukanku gidana ne yau and this early morning sabida inaso ku gani
kukuma shaida cin mutunci da toxarci da rashin da’a da Salim yamini yau, Allah taimaki Malam me
Annabi yace game da iyaye” anatse Malam yace “Annabi Muhammad SAW yace fushin Allah yanadaga
cikin fushin iyaye, yardan Allah yanadaga cikin yardan iyaye” kujera Dady yabuga yana kallon Salim yace
“I hope kana sauraron maganan Imam, yaron nan yaje gidansu Nanah jiya yace yafasa aure!” Banda
Ammi da Layla babu Wanda yasan meke faruwa sai Baffa duk aka kalli Salim ni Saleem zaiyi hurting haka
sabida yaje ya auri bazawara!” Runtse idanu Salim yayi, ahankali kanwar Mom Anty Asabe da yau da
sassafe take zuwa tace “Son” yanason Anty Asabe sosai gentle yadago kansa ya kalleta, calmly tace
“mesa ka fasa auren Nanah Khadijah? Yarinyar da mahaifinka carefully selected for you” kannensa ya
yanajin nauyin magana agabansu ahankali yadaure yace “I dont want to ruin her life Aunt! I don’t have
feelings for her at all, sabida wani match making na iyayenmu bazanso nabata rayuwan karaman yarinya
ba when I know akwai good men out there dazasu sota wholeheartedly then why waste her time in my
house Aunt? I really do not love Nanah and bazan aureta ba Aunt no matter what!” Dady jiyayi kaman
Salim ya zagesa da maganan dayayi yawani tashi yazo gaban Salim ya kama gaban rigansa ya fizgosa
tsaye yana ihu yace “wai ka dauka kafi karfina ne Salim eh? Are we mate”? Dasauri maza suka tashi
harda Auwal ana rirrike Dady while Ammi tasauke kanta kasa kawai she can’t watch this, Baffa yakalli
yaran yace “kutashi dukanku kutafi only Layla da Auwal can stay kufita” wucewa sukayi kowa yafita,
Baffa da Liman suka kama hannuwan Dady daga wuyan rigan Salim da Kansa ke kasa yace “mehaka
Ibrahim idanfa rai yabaci sai ankai zuciya nesa, mehaka kakeyi? Cikasa” sakinsa Daddy yayi yana huci
Auwal yazauna kusada yayansa yana gyaramai wuyan riga, Dady da ake rirrikewa ana tafiya dashi yace
“waye kai eh Salim? Major banza Major wofi, zan tattakaka, zan daddake ka, in mammareka, inkuma ci
ubanka inga me zaka iyayi, kasa sojoji su kulleni a guardroom who are you eh”? Yanda Dady ke magana
woh zaka dauka da tsaransa yake magana, kaman akabarsa zaiyi dambe da Salim ne yana daga murya
sosai suna rikesa yace “ni zaka kawo ma maganan banza very stupid stubborn boy, after namaka
everything, nasaka makaranta kazama what you are today ni zaka maida karamin mutum eh?” Tasowa
Anty Asabe tayi tace “dan Allah Baban Salim kayakuri kazauna please do it for me” zama Dady yayi Anty
Asabe tazo kujeran Salim tazauna gefensa tareda basa side hug tace “Son” dago jajayen idanunsa yayi
yakalleta baima iya magana ba, murya kasa kasa just the 3 of them zasu iya ji tace “look at your Mom
kalli Ammin ka” tanuna Ammi da kanta ke kasa tasa hannu a fuska kana gani kasan she is crying Mama
Kulu na shafa mata baya, kasa kallon Ammi Salim yayi Anty Asabe tace “Ammin ka is crying, mahaifinka
is all raged up duk sabida kai, naji ka auri Safeerah I support you I am not angry about it but sabida
iyayenka ka yarda ka auri Nanah Khadija” lumshe idanu yayi yabudesu yakalli Aunt dinshi murya kasa
kasa but still they could hear him yan dakin yace “Aunt I care about my parents! They think I don’t but I
do wlh sosai, they’re the most important mutane in my life, I hate seeing Ammi na in pains because of
me or actions dina but Aunt” yadanyi shiru kafin ya sassauta murya yace “da in lalata rayuwan Nanah
Khadijah in dauki hakkinta bayan nasan bana sonta ko kadan bana kuma kaunarta gwara Ammi da Dad
suyita fushi dani but I WILL NOT MARRY NANAH KHADIJAH!” “Zan tsinemaka!” Dady yamike ahaukace
kaman zararre Ammi tadago kanta dasauri jin kalman da Dady ya mabata Dady yazo wajen baiyi wata
wata ba jikake tassss! Ya daurama Salim mari ya fizgosa Salim yataso kawai Dady yashiga dukansa ta
ko’ina Ammi tafashe da kuka sosai ganin yanda Dady ke dukan Salim, Baffa na kama Dady Dad na cewa
“wlh saina hallaka yaron nan, saina hallakasa” Anty Asabe tace “Ibrahim menene haka!” Zuwa mazan
zasuyi dan kama Daddy Salim dako gezau baiyiba yadaga musu hannu yace “please ku barsa nobody
should intervene” tsayawa sukayi, Dady yace “you think ina mahaifinka i will not crack you ko, I will beat
you and beat you harsai kace ka yarda zaka auri Nanah” Dady dukan Salim yake tako’ina da hannu ganin
hannunsa yasoma zafi Jikin Salim kaman karfe yasa ya shiga juye juye ya yi wajen tv yazarı wayan wuta
yadawo yafara dukansa dashi yace “kace ka yarda zaka auri Nanah kona jimaka ciwo” ko gezau Salim
beyi ba kaman ba waya Dady ke laftamai ba, yanda Ammi ke kuka zaka tausaya mata cus Dady keeps
beating konannen hannunsa wanda time to time kemai ciwo, itama Layla kuka tafara duk ana rokon Dad
without intervening but yaki dena dukansa, yarda wayan Dady yayi yana haki sosai kaman zuciyansa zata
fito shike duka amman yamafi wanda yake duka jin jiki, yajuya kaman mahaukaci yatafi kitchen sai gasa
yafito da kwalban non alcoholic wine mai sanyi daga fridge yazo yadaga zai buga masa dawani irin sauri
Ammi tashiga gaban Salim takama yaron tasaka sa abayanta da kyau tafashe da kuka sosai tace “karka
kashemin d’ana Ibrahim, dukan ya isa! Haba! Enough please!” Tsayawa chak Dady yayi yana kallon Ammi
dake kuka yace “kin batamin yaro yanzu ina hukuntasa kin shiga gabana ki tashi” cikin kuka tace “are you
still not seeing this boy is just like you? Kace sai yayi Auren nan dole yace bazaiyiba you are not giving
up, he is not giving up either, the Salim that I know saidai ka kashesa he won’t give in to your request, I
won’t stand here na barka ka kashesa cus bazai taba giving in ba, Salim is just like you Ibrahim” Ammi
tafashe da kuka sosai tana kallon Dad dake rike da kwalba yana huci kirjinsa kaman zai fita, ahankali
Auwal yashiga gaban Ammi shima ya kalli Dady anatse yace “Dady please calm down, kaya kuri kaji Dad”
yakai hannunsa ya karbi Kwalban yamikama Layla ta amsa da gudu, anatse yace “Daddy tunda matsalan
nan takici taki cinyewa this wedding don’t have to get cancelled kaji kunya bayan ka gayyaci mutane, I
will marry Nanah Dady!” Kowa na dakin kallon Auwal yayi hatta shi Salim, strictly Salim yace “don’t ruin
yourself just because kanaso ka kawo karshen this issue Auwal” kallon Salim Auwal yayi yay murmushi
yace “Yaya I don’t have any girlfriend, Dady nata fada dakai akan wacce bakaso, I can marry her idan she
wants to tunda Dad yadage he wants her as his daughter Inlaw, I know for now banason Nana but ni my
heart is not like naka da na Dad, ko banson mutum I can leave with him idan the person is good jininmu
yahadu I can fall for him daga baya, ba shikenan ba problem solved Dad, please karka kara dukan mini
Yayana!” Ran Salim baci yayi ganin Auwal is just doing this for him yafizgo Auwal yana kokarin yima
yaron magana Dady yace “Auwal you will marry Nanah Khadijah” dasauri Salim yakalli Dady, Auwal yayi
dan murmushi yace “okay Dad toh kufita please kowa yatafi Yaya let’s go up” kawai yaja hannun Salim
sukai sama Layla ta bisu while d rest na fita daga dakin Dady yana cewa gidansu Nanah zasu yanzu
daganan.
Suka shiga dakinsa yace “bari na dauko first aid box Dady yajiji maka ciwo, he also hit ur injured hand so
bad” yajuya zai fita kama hannunsa Salim yayi ya fizgosa, tsawa yadaka masa sosai yace “why did you get
involve eh? Why did you do that for me? Are you trying to ruin your life”? Ransa yabaci sosai, ahankali
Auwal yayi murmushi mai dan ciwo yace “the way bazaka taba yarda ka auri Nanah ba Dad bazai taba
giving up ba Yaya! I can’t watch you getting abused a hannun Dad da girmanka!” Cikin fushi yace “I can
handle that, what I can not handle is naga life naka getting ruin, you don’t love Nanah why will you
marry her”? Ahankali yace “sabida my heart is softer than naka dana Dad! I know you! Idan bakason abu
bakaso even in the next 100yrs but ni bahaka nake ba! I might not love her now but zan iya na sota nan
gaba!” Shiru Salim yayi yana lumshe idanu yarasa yanda zaima Auwal bayani baya fahimta saiya juyo
yakallesa yace “Auwal kasan cewa that girl likes me ka aurota tazo gidan nan and she is looking or still
inlove with me how would you feel?” Dariya Auwal yayi yace “Yaya abinda kake tsoro kenan? Nifa Yaya
banda bakin kishi like you!Besides” yakai hannunsa yakama hannun Salim ahankali yace “Yaya I know
the kind of person you’re and I trust you with my life, ko Nanah tashigo gidan nan bazata taba samin
face daga wajenka ba, and bazamu taba barinta taba Safeerah trouble ba! Yaya ni ba yaro bane I know
everything, just trust me and let me do this please kamin addu’a kaji Yaya now let’s get you treated”
buge hannunsa Salim yayi yace “kace you’re not like me, Auwal kafini ma taurin kai, just know that I
don’t support this decision just think it through foolish boy!” Yawuce su yafita daga dakin itama Layla ta
kallesa tace “me kakeyi haka Ya Auwal?” Ahankali yace “you got better option? Da kece ni I know you
will do same, I just want wutan ta mutu Yaya karya auri wacce bayaso Dady kuma karya ji kunyan duniya
that is all, family na nakeji not Nana ko family ta” hararansa Layla tayi tace “you’re worse than Daddy
and Ya Salim wlh, why are the men in my family so stubborn God abeg!” Tai ihu cikeda takaici tajuya
tafita fuuu, Auwal yasami waje ahankali ya zauna yana tunani was his decision rash and impulsive?
Faduwa gabansa yahau yi yace “why am I even getting all worked up maybe Nanah ma bazata yarda ta
aure ni ba tahakura” shiru yayi ahankali yace “I hope that happens cus she is the only person dazata iya
kashe maganan nan tunda Dady na sonta, I hope she says ta hakura tunda batasamu wanda takeso ba”
yana maganan yamike and just dump maganan a wajen yafito daga dakin shima yafice abinsa.
✍🏻M SHAKUR
SUBSCRIBE PLEASE 🙏
EPISODE
3️⃣
4️⃣ 3️⃣4️⃣
Ahankali Layla tace “Ammi dan Allah kiyakuri dan Allah, Ammi kumai addu’a, this is dsame thing that
happened dazai zama soja, dazai bude company sa, Ammi I’m sorry but idan ban gayamiki maganan nan
ba zata iya kasheni, Ammi you better than kowa kinfi sannin waye Salim, why in the first place ma
zakima bar Dady yace yazaba masa mata when kunsan halinsa? Kubarsa ya nemo mata da kansa
kunhadasa da yarinya when kunsan waye shi da how he is? Ammi ko ya auri Nanah inbadai wani ikon
Allah ba bakin ciki zakisha kuyita sulhu, mesa zaki yarda” Ammi tace “yazanyi da Babanki? Daya hada
auren tareda abokinsa I was not there daga baya yake gayamin yama Salim mata” Layla tace “Ammi ai
sai ki barsa suyita gwabzawa dashi da Dady daya hada komi, when he knows Salim is just like him, shi
Dady akwai wanda ya isa ya chanzamai ra’ayine? Please Ammi kidena damuwa just pray Allah knows
best, Allah knows why all this is happening kinji Ammi na lemme hug you” Layla ta tashi ta rungume
Ammi for the first time Ammi tayi murmushi tace “yara mata rahama ne wlh! Meenal is so lucky tasami
my beautiful angel Layla as her Mom, kinga Yara maza are nothing but headache especially yayanki
Salim” murmushi Layla tayi tace “Ammi Yayana is the best wlh, idan ka fahimce sa he is the simplest
person kawai yanada wuyan sha’ani ne” she comforted mahaifiyarta sai wajejen 12 nadare tabar dakin.
**
Shigowa boxing arena KB yayi just about 15 people ne aciki duk suna tsaye suna kallon Salim dake cikin
ring dawani soja suna boxing yana sanye da short na gym da riga mai kama da singlet all black, hannunsa
daya normal daya a kone ga handglove a hannunsa suna boxing sosai, boxing is his hobby yawanci yana
cikin morning routines nasa idan bazai fita aiki da wuri ba, sai tafi ake clap, KB yace “Zero you have a
guest” Salim na boxing abinsa batare daya kallosa ba yace “who”? KB yace “Baffa ne!” Chak ya tsaya
yana dagama sojan hannu alamun yadakata yana zufa sosai ya kallo KB batare dayayi magana ba, KB
yace “ba’a barsa ya shigo ba saida yakirani wai wayanka akashe, come he’s outside” dan ijiyan zuciya
yasauke yana zare handglove din yadaga rope yayi wani tsalle yasauko yawuce yadauki wani karamin
towel yashare fuska ya yafa akan shoulder nasa yafito yana tafiya awani bubbude yana tafiya like a damn
bijimin lion, Baffa na tsaye gaban motansa awaje ya hangosa kawai tsare Salim din yayi da ido namiji iya
namiji kakkaura, murdadde, he looks like mutum dazai iya taking down 50 men atare in seconds kace
zakai controlling is not possible, Ibrahim must just find a way to respectfully coexist with dansa dinnan
Salim, babu kawai yanda zaiyi da shi ne karasowa wajen yayi ya tsaya yakalli Baffa yace “ina kwana
Baffa” murmushi Baffa yamasa yace “mesa ka kashe wayanka Salim?” Dauke kansa yayi yakalli gefe
batare dayayi magana ba, ahankali yace “Babanka yakira family meeting I come to get you” ahankali
yace “I need to be in office Baffa” yajuya zai wuce anatse Baffa yace “Muhammad Salim!” Dakatawa yayi
ya tsaya, Baffa yace “I always excuse behavior naka sabida I believe na fahimce ka sama da kowa Salim,
but today I will not, kahakura da office kaje ka shirya muje gida tun jiya ake kiranka ba’a sameka ba” dan
kallon Baffa yayi he respects Baffan sa alot ahankali yace “okay bari nai wanka zanzo, katafi” ahankali
Baffa yace “zan jiraka”
Wucewa yayi abunsa yana jogging while Baffa ya kunna mota yabisa abaya har zuwa estate nasu acikin
barrack din yabada izini abar Baffa yashigo yashigo har zuwa gidansa yayi parking yafito yashiga gidan ya
zauna a falo while Salim yawuce sama yaje wanka yayi ya shirya yau jean da Riga yasaka dark blue jean
yasaka long sleeve shirt mai box box na rakflauren white and blue yafito yana kamshi sosai yasaka
glasses a idanunsa yace “Baffa kawo key I will drive” basa key Baffa yayi suka fito suka shiga mota a mota
ne ma ya kunna wayan nasa ya ijiye suka tafi gida.
Kashe motan yayi yafito yana zare glasses nasa suka wuce flat nasa cus side nasu akwai mutane Baffa na
bude kofa yaga mutane a falon, Dady, Ammi, matayen Baffa su biyun suna kiran uwargidan Mama Kulu,
sunanta Hauwa Kulu, saita biyun suna kiranta da Bathoul, sai kannensa duka Auwal Layla Ameerah
Lubna, dakuma yaran Baffa su 4, Mama Kulu Allah bai bata haihuwa ba Bathoul ce ta haihu 4 din twins
twins mata da set an maza, Hassana Hussaina, sak Hassan da Hussain Wanda duk mates din şu Ameerah
ne, sai kanwar Ammi Anty Asabe, saikuma limamin anguwansu da Dady ke bama mahimmanci sosai
yazama family member shima yana zaune da manyan kaya, one thing about Salim he hates fada agaban
kanninsa and yasan Dady did this on purpose cus why should kannesa be there he can excuse Auwal and
Layla sunada hankali but sauran fa, but ya hadiye komi yashigo yamaida kofa yarufe yakaraso cikin dakin
anatse ya kalli iyayensa yace “ina kwanan ku” Matayen Baffa da Anty Asabe ne kawai suka amsasa banda
Ammi da Dady, kannensa duk suka gaidasa amsasu yayi yawuce yasami waje yazauna kan kujera while
kannensa ma kasa hakan yakara bakantama Dady rai yanunasa da hannu yakalli Ammi yace “look at your
Son Umma, look at him just take a look” waje Baffa yasami yazauna yace dan Allah calm down Ibrahim
haba mana let find solution, tell us why you called for this meeting” wani kallo Dady kema Salim daya
sauke kansa kasa yace “nakira dukanku gidana ne yau and this early morning sabida inaso ku gani
kukuma shaida cin mutunci da toxarci da rashin da’a da Salim yamini yau, Allah taimaki Malam me
Annabi yace game da iyaye” anatse Malam yace “Annabi Muhammad SAW yace fushin Allah yanadaga
cikin fushin iyaye, yardan Allah yanadaga cikin yardan iyaye” kujera Dady yabuga yana kallon Salim yace
“I hope kana sauraron maganan Imam, yaron nan yaje gidansu Nanah jiya yace yafasa aure!” Banda
Ammi da Layla babu Wanda yasan meke faruwa sai Baffa duk aka kalli Salim ni Saleem zaiyi hurting haka
sabida yaje ya auri bazawara!” Runtse idanu Salim yayi, ahankali kanwar Mom Anty Asabe da yau da
sassafe take zuwa tace “Son” yanason Anty Asabe sosai gentle yadago kansa ya kalleta, calmly tace
“mesa ka fasa auren Nanah Khadijah? Yarinyar da mahaifinka carefully selected for you” kannensa ya
yanajin nauyin magana agabansu ahankali yadaure yace “I dont want to ruin her life Aunt! I don’t have
feelings for her at all, sabida wani match making na iyayenmu bazanso nabata rayuwan karaman yarinya
ba when I know akwai good men out there dazasu sota wholeheartedly then why waste her time in my
house Aunt? I really do not love Nanah and bazan aureta ba Aunt no matter what!” Dady jiyayi kaman
Salim ya zagesa da maganan dayayi yawani tashi yazo gaban Salim ya kama gaban rigansa ya fizgosa
tsaye yana ihu yace “wai ka dauka kafi karfina ne Salim eh? Are we mate”? Dasauri maza suka tashi
harda Auwal ana rirrike Dady while Ammi tasauke kanta kasa kawai she can’t watch this, Baffa yakalli
yaran yace “kutashi dukanku kutafi only Layla da Auwal can stay kufita” wucewa sukayi kowa yafita,
Baffa da Liman suka kama hannuwan Dady daga wuyan rigan Salim da Kansa ke kasa yace “mehaka
Ibrahim idanfa rai yabaci sai ankai zuciya nesa, mehaka kakeyi? Cikasa” sakinsa Daddy yayi yana huci
Auwal yazauna kusada yayansa yana gyaramai wuyan riga, Dady da ake rirrikewa ana tafiya dashi yace
“waye kai eh Salim? Major banza Major wofi, zan tattakaka, zan daddake ka, in mammareka, inkuma ci
ubanka inga me zaka iyayi, kasa sojoji su kulleni a guardroom who are you eh”? Yanda Dady ke magana
woh zaka dauka da tsaransa yake magana, kaman akabarsa zaiyi dambe da Salim ne yana daga murya
sosai suna rikesa yace “ni zaka kawo ma maganan banza very stupid stubborn boy, after namaka
everything, nasaka makaranta kazama what you are today ni zaka maida karamin mutum eh?” Tasowa
Anty Asabe tayi tace “dan Allah Baban Salim kayakuri kazauna please do it for me” zama Dady yayi Anty
Asabe tazo kujeran Salim tazauna gefensa tareda basa side hug tace “Son” dago jajayen idanunsa yayi
yakalleta baima iya magana ba, murya kasa kasa just the 3 of them zasu iya ji tace “look at your Mom
kalli Ammin ka” tanuna Ammi da kanta ke kasa tasa hannu a fuska kana gani kasan she is crying Mama
Kulu na shafa mata baya, kasa kallon Ammi Salim yayi Anty Asabe tace “Ammin ka is crying, mahaifinka
is all raged up duk sabida kai, naji ka auri Safeerah I support you I am not angry about it but sabida
iyayenka ka yarda ka auri Nanah Khadija” lumshe idanu yayi yabudesu yakalli Aunt dinshi murya kasa
kasa but still they could hear him yan dakin yace “Aunt I care about my parents! They think I don’t but I
do wlh sosai, they’re the most important mutane in my life, I hate seeing Ammi na in pains because of
me or actions dina but Aunt” yadanyi shiru kafin ya sassauta murya yace “da in lalata rayuwan Nanah
Khadijah in dauki hakkinta bayan nasan bana sonta ko kadan bana kuma kaunarta gwara Ammi da Dad
suyita fushi dani but I WILL NOT MARRY NANAH KHADIJAH!” “Zan tsinemaka!” Dady yamike ahaukace
kaman zararre Ammi tadago kanta dasauri jin kalman da Dady ya mabata Dady yazo wajen baiyi wata
wata ba jikake tassss! Ya daurama Salim mari ya fizgosa Salim yataso kawai Dady yashiga dukansa ta
ko’ina Ammi tafashe da kuka sosai ganin yanda Dady ke dukan Salim, Baffa na kama Dady Dad na cewa
“wlh saina hallaka yaron nan, saina hallakasa” Anty Asabe tace “Ibrahim menene haka!” Zuwa mazan
zasuyi dan kama Daddy Salim dako gezau baiyiba yadaga musu hannu yace “please ku barsa nobody
should intervene” tsayawa sukayi, Dady yace “you think ina mahaifinka i will not crack you ko, I will beat
you and beat you harsai kace ka yarda zaka auri Nanah” Dady dukan Salim yake tako’ina da hannu ganin
hannunsa yasoma zafi Jikin Salim kaman karfe yasa ya shiga juye juye ya yi wajen tv yazarı wayan wuta
yadawo yafara dukansa dashi yace “kace ka yarda zaka auri Nanah kona jimaka ciwo” ko gezau Salim
beyi ba kaman ba waya Dady ke laftamai ba, yanda Ammi ke kuka zaka tausaya mata cus Dady keeps
beating konannen hannunsa wanda time to time kemai ciwo, itama Layla kuka tafara duk ana rokon Dad
without intervening but yaki dena dukansa, yarda wayan Dady yayi yana haki sosai kaman zuciyansa zata
fito shike duka amman yamafi wanda yake duka jin jiki, yajuya kaman mahaukaci yatafi kitchen sai gasa
yafito da kwalban non alcoholic wine mai sanyi daga fridge yazo yadaga zai buga masa dawani irin sauri
Ammi tashiga gaban Salim takama yaron tasaka sa abayanta da kyau tafashe da kuka sosai tace “karka
kashemin d’ana Ibrahim, dukan ya isa! Haba! Enough please!” Tsayawa chak Dady yayi yana kallon Ammi
dake kuka yace “kin batamin yaro yanzu ina hukuntasa kin shiga gabana ki tashi” cikin kuka tace “are you
still not seeing this boy is just like you? Kace sai yayi Auren nan dole yace bazaiyiba you are not giving
up, he is not giving up either, the Salim that I know saidai ka kashesa he won’t give in to your request, I
won’t stand here na barka ka kashesa cus bazai taba giving in ba, Salim is just like you Ibrahim” Ammi
tafashe da kuka sosai tana kallon Dad dake rike da kwalba yana huci kirjinsa kaman zai fita, ahankali
Auwal yashiga gaban Ammi shima ya kalli Dady anatse yace “Dady please calm down, kaya kuri kaji Dad”
yakai hannunsa ya karbi Kwalban yamikama Layla ta amsa da gudu, anatse yace “Daddy tunda matsalan
nan takici taki cinyewa this wedding don’t have to get cancelled kaji kunya bayan ka gayyaci mutane, I
will marry Nanah Dady!” Kowa na dakin kallon Auwal yayi hatta shi Salim, strictly Salim yace “don’t ruin
yourself just because kanaso ka kawo karshen this issue Auwal” kallon Salim Auwal yayi yay murmushi
yace “Yaya I don’t have any girlfriend, Dady nata fada dakai akan wacce bakaso, I can marry her idan she
wants to tunda Dad yadage he wants her as his daughter Inlaw, I know for now banason Nana but ni my
heart is not like naka da na Dad, ko banson mutum I can leave with him idan the person is good jininmu
yahadu I can fall for him daga baya, ba shikenan ba problem solved Dad, please karka kara dukan mini
Yayana!” Ran Salim baci yayi ganin Auwal is just doing this for him yafizgo Auwal yana kokarin yima
yaron magana Dady yace “Auwal you will marry Nanah Khadijah” dasauri Salim yakalli Dady, Auwal yayi
dan murmushi yace “okay Dad toh kufita please kowa yatafi Yaya let’s go up” kawai yaja hannun Salim
sukai sama Layla ta bisu while d rest na fita daga dakin Dady yana cewa gidansu Nanah zasu yanzu
daganan.
Suka shiga dakinsa yace “bari na dauko first aid box Dady yajiji maka ciwo, he also hit ur injured hand so
bad” yajuya zai fita kama hannunsa Salim yayi ya fizgosa, tsawa yadaka masa sosai yace “why did you get
involve eh? Why did you do that for me? Are you trying to ruin your life”? Ransa yabaci sosai, ahankali
Auwal yayi murmushi mai dan ciwo yace “the way bazaka taba yarda ka auri Nanah ba Dad bazai taba
giving up ba Yaya! I can’t watch you getting abused a hannun Dad da girmanka!” Cikin fushi yace “I can
handle that, what I can not handle is naga life naka getting ruin, you don’t love Nanah why will you
marry her”? Ahankali yace “sabida my heart is softer than naka dana Dad! I know you! Idan bakason abu
bakaso even in the next 100yrs but ni bahaka nake ba! I might not love her now but zan iya na sota nan
gaba!” Shiru Salim yayi yana lumshe idanu yarasa yanda zaima Auwal bayani baya fahimta saiya juyo
yakallesa yace “Auwal kasan cewa that girl likes me ka aurota tazo gidan nan and she is looking or still
inlove with me how would you feel?” Dariya Auwal yayi yace “Yaya abinda kake tsoro kenan? Nifa Yaya
banda bakin kishi like you!Besides” yakai hannunsa yakama hannun Salim ahankali yace “Yaya I know
the kind of person you’re and I trust you with my life, ko Nanah tashigo gidan nan bazata taba samin
face daga wajenka ba, and bazamu taba barinta taba Safeerah trouble ba! Yaya ni ba yaro bane I know
everything, just trust me and let me do this please kamin addu’a kaji Yaya now let’s get you treated”
buge hannunsa Salim yayi yace “kace you’re not like me, Auwal kafini ma taurin kai, just know that I
don’t support this decision just think it through foolish boy!” Yawuce su yafita daga dakin itama Layla ta
kallesa tace “me kakeyi haka Ya Auwal?” Ahankali yace “you got better option? Da kece ni I know you
will do same, I just want wutan ta mutu Yaya karya auri wacce bayaso Dady kuma karya ji kunyan duniya
that is all, family na nakeji not Nana ko family ta” hararansa Layla tayi tace “you’re worse than Daddy
and Ya Salim wlh, why are the men in my family so stubborn God abeg!” Tai ihu cikeda takaici tajuya
tafita fuuu, Auwal yasami waje ahankali ya zauna yana tunani was his decision rash and impulsive?
Faduwa gabansa yahau yi yace “why am I even getting all worked up maybe Nanah ma bazata yarda ta
aure ni ba tahakura” shiru yayi ahankali yace “I hope that happens cus she is the only person dazata iya
kashe maganan nan tunda Dady na sonta, I hope she says ta hakura tunda batasamu wanda takeso ba”
yana maganan yamike and just dump maganan a wajen yafito daga dakin shima yafice abinsa.
OR
OR
THANK YOUUUU❤️
EPISODE
3️⃣
5️⃣ 3️⃣5️⃣
Key Salim yadauka anan falonsa yafito yadauki wata mota karama tasa benz tunda da motan Baffa
sukazo gidan yashiga yabar gidan.
Harya shiga main road yadan soma nisa ma wayansa yahau ringing wayan ya kalla ganin Ammi yasa
yadauki wayan yakai kunne kafin yayi magana tace “kana ina?” Cikin yar karaman murya yace “ina hanya
zanje office” strictly tace “come back home yanzu nan ina jiranka a bedroom dinka” bata jira amsansa ba
takatse wayan ijiye wayan yayi ahankali sai kawai yayi kwana da motan cikin 3min yakai gida, parking
yayi ya sauko yawuce flat nasa kofa yabude babu kowa ciki yawuce sama ahankali kofan dakinsa yabude
Ammi yagani zaune kan gadonsa ga first aid box tabude ta ijiye a gefe, kallo daya tamai ta dauke kai tace
“take off that shirt kazo nan” yana daga wajen kofan ahankali yace “Ammi you don’t have to worry I’m
fi…..” cikin fada sosai tace “waikai komi saikai gardama da iyayenka eh Salim? Na rantse maka da Allah I
wish too I can stop worrying akanka i so wish that tunda kai baka da kirki da da’a, my friend take off that
shirt kazo nan” Ammi is really angry with him hakan yasa bai kara magana ba yatako zuwa bakin gadon
kafin gently yashiga bude boturan rigansa yacire rigan ya ijiye nan bakin gadon, Ammi tanunamai waje
tace “zauna” zama yayi ahankali takalli jikinsa, namiji fa namiji ne, dawani yaro ko yarinya akama dukan
nan da maybe ta suma amman shi kaman ba shi akama wa ba kuma yawanci hannunsa mai ciwo Dad
yafi duka skin din wajen da haryau bai koma normal skin ba, skin na kuna ne gashi bulalan yasa yayi wani
kalan ja more like blood blood sai couple of shaida a shoulder sa sai few adayan hannun but hannun
ciwonsa dukan yafi yawa dan yanda yake a tsaye nanne side dake close to Dad, yanda Ammi kejin dukan
kaman ita akama wa hakan yasa takama hannunsa mai ciwon tai shiru hawaye na cika idanunta dan
kallon Ammi yayi tabasa tausay, she feels dukan morethan shi da akamawa ma, ahankali ya maida kansa
kasa, Ammi ta dauki wani soothing balm tabude tashiga shafawa tana fada tace “shi mai taurin kai
daman yana tattare da wahala kalli ciwukan da kasa yaji maka eh, da zafi sosai ko”? Dan kallonta yayi
suka hada ido murya chan kasa yace “not as much as seeing how much I’ve hurt you Ammi!” Shiru Ammi
tayi tana kallonsa maganansa really touched her, tashiga shafamai maganin a kafada bata kulasa,
ahankali yace “Ammi kiyafemin kinji” ko kallonsa batayiba tadawo dayan hannun zata fara shafawa tace
“stop talking to me Salim bana magana dakai” shiru yayi tagama shafawa sannan ta ijiye balm din a
gefensa tace “be using this everyday in 2days ciwon zasu warke” tajuya zata wuce karaf yarike hannun
hakan yasa ta tsaya chak tawani kalleshi da mugayen idanu ahankali ya kalleta da tattausan idanu dake
kashe zuciyan mahaifiya saikawai yana daga zaunen yayi hugging nata yana daura kansa saman cikinta,
wani sanyi Ammi taji dan duk cikin yaranta Salim ne kadai baida wannan physical abubuwan nan da ita
irinsu rungume Mama, yima Mama shagwaba da sauransu duk bayayi saidai kannensa suyi, she can’t
remember the last time she hugged him or feel Salim haka ajikinta, kai she can’t even remember the last
time yarike mata hannuwa sai yau ya kankameta sosai huci mai zafi ya sauke a jikinta da he doesn’t even
need to utter a word tasan he is worried and hurting, shima yana cikin damuwa, awani irin hankali yace
“I am sorry Ammi, I can’t take your anger, is too much for me please Ammi” yadan dago kansa daga
cikinta batare daya raba jikinsa da nata ba ya kalli fuskanta hada ido sukayi, Ammi taga idanunsa sunyi
jazur, muryansa yayi rauni sosai, saitaji ya bata tausayi tafara tunani daban daban, idan wani abu yaje ya
samesa ko yayi accident sabida matsalan su fa? Aure abune da ba’a tursasa yaro akai, what will she do?
She loves yaron more than anything bata nunawa ne sabida murdadden halinsa, amman Salim is her
favorite in all yaranta, yanada kirki and yana tsaye akan kanninsa he doesn’t only brother then he
fathered them as well she loves that and kana ganinsa haka yanada tausayi sosai, from jikin Ammi kadai
yagane she is soft amman Ammi tadaure tace “cikani ni natafi inada baki my friend you can’t come and
be apologizing bayan kayi abinda ranka yaso, cikani” tacire hannunsa daga jikinta tajuya zata wuce
hugging nata yayi tabaya Ammi ta tsaya kuka na son ya kunfce mata, muryanta na rawa tace “menene
Salim? Eh menene? Baka nuna banda amfani ba eh? Ka kyauta, ni banda abinda zan fada maka” sakinta
yayi ahankali saiya zagayo ta gabanta sai kawai taga yasa guiwansa akasa, shiru tayi tana kallonsa bata
taba expecting Salim can kneel like this agabanta ba kallonta yayi muryansa tayi rauni sosai yace “I know
I’ve hurt you Ammi, and tsugunnawa yanzu and begging you can’t take away the pain dana baki, Ammi
don’t forgive me now take your time but I will keep on apologizing harsai kin hakura, I have another
request” yayi maganan ahankali saiya kai hannunsa yakama hannun Ammi dukansu biyun yana kallo
hannunta masu kyau ga kunshi mai kyau ajiki he loves this red thing sosai zaizo matarsa nayi akai akai
just like Ammi, he can’t look her in the eye for this request hakan yasa yadaura fuskansa saman
hannuwanta, this time muryansa tayi sanyi karara gwanin ban tausayi yace “Ammi please accept
Safeerah!”
EPISODE
3️⃣
6️⃣ 3️⃣6️⃣
Sosai Ammi ke kallon Salim, sabida yarinyar nan Safeera Salim yayi kneeling haka agabanta yana
rokonta, wani irin so yaron nan kema yarinyar nan? No, no, this can not be only sabida yarinyar saved
him life, sau nawa mutane ke taimakonka kamisu godiya kabasu abinda zaka basu kowa yacigaba da
rayuwansa amance juna? Salim is madly in love with that girl cus Salim dinta data sani ba damuwansa
bane dan sunyi accepting wata or not ko a kwalansa but he wants her to accept Safeerah yarinyar daya
batama kowarai rai akanta, jin Ammi tai shiru yasa yace “please accept Safeerah Ammi!” Fizge hannunta
Ammi tayi kawai tajuya tafice batare datacemai wani abuba shiru yayi yana wajen ahaka, he is really
having a bad day yau kanshi kawai yadau chaji, funny enough sai yaji all he needs is Safeerah! Ko
hannunta baitaba rikewa ba he just wants a hug from her and gets that comfort maybe ya natsu, but
why is his body telling him this yanzu all of a sudden? Tayaya zaima tunkareta and even hold hannunta
bayan yagama gayamata all those shitty stuff? Iska ya fuzar yana kallon agogo yanada meeting dawata
mai interior deco company yanaso komi na gidan nan acire akawo sabo sannan cikin dakunan sama a
maida daya kids room na Waleed, and he wants everything to be ready ko less than 2weeks dan baijin
zai iya hakuri yabar Safeerah tai sama da 14days a gidansu ba bayan ya aureta, shifa ko tafiye tafiyen
dayake yanzu baijin he can do it batare da iyalansa ba, as long as yayi aure yadena wannan rayuwan
kuma na shi kadai, wayansa ne yayi ringing ya kalla yaga gate security na barrack ne yasan interior deco
company sunzo ya amsa yabada izini a shigar dasu akaisu gidansa cus yasan still za’a hanasu shiga
wajensu dudda sun shigo barrack din yamike tsaye a hankali yawuce yasa Riga yafito.
**
Zaune ake a falon bangaren da Abban ta yake nan ne kawai ba mutane gidan makil yake da jama’a,
kaninsa na wajen, sai Mommy, Anty Dije, sai ita Nanah da hijab ne ajikinta idanunta sunyi jazur sun
kumbura gwanin ban tausayi, Daddy sai kallonta yake tabasa tausayi, sai Baffa da Liman sai Anty Asabe
da Dady yace dolen dole saita biyosu tunda Ammi bazata iya barin gida da baki ba she will represent
Ammi anan.
Daddy ya gyara murya yanuna kansa yace “ni ba karamin mutum bane, the first day danaga Nana
nagayama kaina this bright young girl is going to be my daughter Inlaw” kowa na dakin yayi shiru one
thing about parents din Nana they know how Daddy ke son diyarsu sosai, sassauta murya yayi yace
“akwai wasu ayoyi da Liman yajawo min daga ciki harda muna namu Allah yariga ya kaddara kome zai
faru a rayuwan mu cus Allah is the best of planners and Allah shine Alimul gaib, after much much and
much thinking…” yayi shiru yana gyara zama ya fuskanci Nana da kyau yace “Nanah Khadijah” juyo da
kanta tayi ashagwbe tace “na’am Dady na” Anty Asabe ta tsare Nana da idanu dan yau take fara ganinta,
ahankali Dady yace “after much thinking nai realizing Salim doesn’t even deserves a rare gem like you!”
Hawaye ne yashiga tsatsowa a idanunta rai abace Dady yace “why will he ditch you yaje ya auro wata
bazawara iyye? Bazawara harda d’a iyye? Ke kinmai kala da wacce zata tsaya kishi da wacce kin fita komi
Nanah? Salim doesn’t deserve you, you are a precious girl da banso tayi settling for less kindaiga nine
mahaifin Salim ko but I think Allah ke sonki yasa da kansa yazo yana gayamiki maganganun nan marasa
dadi, dan muna nan dake bawai baki nake masa ba I just pray aurensa da bazawaran yayi lasting sabida
mugun hali ne da Salim kuma maza ne irin mazan nan dake takura mata, no woman will find aure dashi
sweet and easy going, he will cage his wife kaman talotalon kiwo, so Nanah Khadijatu inaso ki cire Salim
aranki ki zubar da shashahshan, bazanso yar yarinya dake kiyi zaman kishi da wacce tafiki experience ta
taba aure har aka sako ba, i have a better option and solution, idan kin yarda hakan za’ayi idan baki
yarda ba za’a fasa just know this no matter menene decision naki i will always be Dadyn ki you will
always be y’ata kinajina” gyadamai kai Nanah tayi tana share hawaye, Daddy yace “I want idan kinaso
dakuma yardan ki, ki auri d’ana Auwal!” Kowa na dakin kallonsa yake especially Mommy gaban Nanah
saiwani fadi yake, tasan Auwal sarai ai tana zuwa gidansu sosai ko this days sabida an hada aurensu da
Ya Salim yasa tadena zuwa gidan, but gidansu gidan zuwanta ne, tasan Ya Auwal farin sani tayaya zata
auresa? He is too simple to her liking wlh bazatai karyaba tsastsauran ra’ayin Salim da wuyan sha’anin sa
da murde murden nan nasa and toughness are parts of the things dayasa she is madly inlove with him,
she hates simple men, she is a sucker for strict, hard and rigid men, attitude na Salim makes her fall for
him completely tun kafin ma ace za’a hadasu aure, Daddy yace “ni da ku are families kowa anan yasan
yaran yanzu mun haifesu ne bamu haifi halinsu ba, Salim yaki auren nan hujjansa still remains abinda ya
sanar dake dakuma baiso ya bata miki rayuwa, on the other hand Auwal dina shikebin Salim he is a
simple, sweet and adorable boy of mine wanda nasan Nanah na bazata taba wahala a hannunsa ba,
infact yaga abinda ke faruwa shi ya furta da bakinsa zai aureki idan kin yarda sabida kar jama’a su gane
basai an dakatar dawani sha’ani na biki and everything ba, idan kikaki auren Auwal it will sadden my
heart amman hakan baya nufi I will not respect decision naki and honor it Nanah na, kome kikace shi
za’ayi yayanki Auwal is not a new person awajen ki kinsan halinsa tsaf dan haka micece amsanki”?
Kallonta mahaifinta yayi yace “zaki auri Auwal Khadijah ko I should cancel the wedding?” Sauke kanta
kasa Nanah tayi Mommy tamike tsaye dasauri tace “can I talk to my daughter privately please?” Wani
kallo Abba yamata tadauke kai Dady yace “sure sure kuje, Nanah na bi Mommy” sama Mommy tayi
tama Anty Dije alamu data kawo mata Nanah, bedroom nasama Momy ta shiga bamata iya xama ba
saiga Anty Dije tashigo da Nanah, Mommy da kanta tawuce ta rufo kofan tazo kawia saitai hugging
Nanah tana shafa bayanta, calmly tace “Nanah na listen to me attentively, the way nasan Mahaifin Salim
da Mahaifiyarsa, the way nasan yanda suke sonki nasan cewa there’s nothing da basu gwada ba kan
Salim ya aureki ba yaki I know that very well cus this people are mutane da da ace yau bani babu
kanwata nan Anty Dije duk duniya zance sune zasu rikeki sabida ayanda nasan suke sonki, but Nanah
auren Auwal is the wrongest choice dazakiyi making, ko kin auresa yayansa kike kauna and you will be
seeing him, ganin Salim tareda matarsa can turn you into something dake kanki baki taba imagining you
could be ba, aure agidan nan will only bring pain to you, you will never be happy Nanah Daddy ba lallai
yayi tunanin ba sabida soyayya ki tarufemai ido, inaso ki hakura, dan all this people and friends naki
dasuka zo sun koma batare da anti biki ba means nothing za’ayi magana yes, gulma yes za’ayi but sai
mene? Dakiyi ruining life naki gwara duniya tamiki dariyan fasa aure, koma sunyi dariyan your families
are with you so to hell with maganganun mutane da basu sanki ba, I know zakiji wani iri da maganan da
zanyi but Nana I am grateful to Salim for yafadi gaskiya and yaki diviating from the truth despite
pressure na iyayensa, Allah knows best but da kin auresa all you will get is agony sabida baya sonki, now
Nanah I want you also to be truthful just like Salim don’t let pressure Dady da Babanki Abba yasa kiyi
making the wrong choice today, I know you don’t have a single feelings for Auwal toh why marry him?
Shima Auwal din haka ne? Why move from frying pan to fire when you have your whole life ahead of
you? Matar mutum kabarinsa gwara kaji kunyan duniya dakaji na lahira, aure is a big thing haramun ne
kana gidan miji kana son wani kana kuma kallonsa yana burgeka, soyayyan Salim is not something dazaki
yakice in 5days kafin rannan tarewa, kawai ki hakura da aure into this family kinji, ko ba hakaba Anty
Dije?” Anty Dije shafa fuskan Nanah tayi tace “kwarai mamanki tafadi gaskiya Nanah, being married in
that family will only hurt you more and more” ahankali Nanah tafito daga jikin Mom tana goge fuska
muryanta babu ma kwari tace “Mommy zaku iya fita kubani 2mins nayi making decision?” Gyadamata
kai sukayi duk suka fice daga dakin, gently Nana ta sulale akasa tadaura hannunta saman baki tana wani
irin kuka mai motsa rai, kaman ta mutu takeji ita Salim zaima haka? Mai tamai soo bad dazai
wulakantata haka? And funny enough this 2days saitaji son datakemai ma yakaru yafi na koda yaushe,
Idan batai aure into this family dake mugun sonta ba how sure is she the next mijin dazata samu
iyayensa will love her kaman yanda su Dady ke sonta and can do anything for her? Batada this guaranty,
son da Dady yake mata ko shi Abba fadi yake Dady yafishi sonta, that is that, abu nabiyu what will
society say? Nanah the finest girl diyar lecturer buzuwa an fasa bikinta ango yace ya fasa aurenta ayita
gulmanta maybe ma blogs su dauka da wanne zataji a lokacin Salim ya barta ko trending dazatayi both in
social media and off social media? Sai lastly Salim won against her kenan tahakura, ya ci amanarta ya
yaudareta and he will just go free? Ai she will want to see uban waye bazawaran nan da Dady ya keta
kira ya aura, so bazawara ma ya aura mai yaro yabarta budurwa intact, sealed sabida wata data taba
haihuwa? No she wants to torture Salim ganinta kadai agidansu married to kaninsa can torture him
kuma hakan can make him realize yana sonta cus dole yaji kishin ganinta da Auwal, banda haka she
wants to use that love da kowa ke mata na gidan tai making sure nobody in that house will love
bazawaran matansa, she wants to be close to him tana ganin rayuwansa da kyau sabida tasan dame
zatai hurting nasa the most, sai lastly yanda yayi breaking aurensa da ita saitasan mezatayi tayi breaking
aurensa da bazawaran she promised sai sunyi one one, maybe hakan yafaru she will be at peace tasa
Auwal yasaketa tazo tanemi wani miji mai sonta ta aura, tasss tagoge hawaye ta tamike tsaye tafito.
Mommy dake wajen tace “kinyi making decision?” Gyadama Mommy kai tayi, Mommy tace
“Alhamdulillah Allah miki Albarka, I am proud of you, you are not alone Nanah na, I will always be here
for you and support you in this difficult phase na rayuwanki, love comes and goes but a mothers love
baya taba tafiya, and I love you my precious most treasured adorable Khadijatu” wani sanyi zuciyanta
yayi she don’t wanna hurt Mommy amman tarasa yazatayi kasa suka koma aka zazzauna Dady yace
“Masha Allah me nene final answer naki Nanah?” Mommy Nana ta kalla, ahankali tace “Mommy I am
sorry kiyafemin I don’t think har ahada I can get Inlaw’s dazasu soni sama da Dady and Ammi ba” maida
kanta tayi takalli Dady tace “Daddy na I will Marry Yayana Auwal” sosai Anty Asabe ke kallon Nanah,
itama Mommy kallon Nanah take kawai Dady yamike yazo wajenta yace “stand up stand up” dawowa
Nana tayi Dady yakama hannunta sai yashiga dan rawa yace “you are my African Queen, Daughter of my
dreams” sai Abba yazo yakama dayan hannun kawai suka shiga rawa da yarinyar iyaye mata na kallonsu
da Baffa da Liman ma haka, wato boko yama Dad dashi Abban Nanah yawa, Nanah sai murmushi take na
dole but kuka ne azuciyanta Babanta da Dady na farin ciki suna raye raye da ita ran Mommy yayi
matukar baci.
EPISODE
3️⃣
7️⃣ 3️⃣7️⃣
Around 2 na rana Auwal na zauna an office wayansa yahau ringing screen din ya kalla ganin Daddy ke
kiransa hakanan yaji tsoro ya rufesa, are they back daga gidansu Nanah? Daddy yakira ya gayamai bata
yarda ba ne ko? Tace tafasa auren gabaki daya dan idan shine Nanah I will never go for brother idan
yaya rejected me gwara na hakura da auren duka, sake ringing wayan yayi hakan yasa yadaga muryan
Dady so sharp awayan yace “dan albarka na! My champion! My Auwalulu, Yaron Babansa, kasan mene
namaka order 5 luxury latest cars they will be here in 2weeks, nasaya maka yatch, Auwal fadamin kome
kakeso and it’s yours!” Wani sanyi jikin Auwal yafara cus from yanda Dady is happy Nanah must have
agreed sai kawai yaji jikinsa yahau zafi kaman zazzabi zai rufesa Dady yace “Auwal” ahankali yace “uhnn”
Daddy yace “Nanah ta amince zata aureka, I’ve sent my designer nasan kana company yazo yayi
measuring naka amaka dinkunan biki, yanda kacireni kunya Allah ya biyaka da gidan Aljanna, I love you
so much my Rahul Bayya, Choti Choti Chupke Chukpe Beta Auwalu” duk yanda yakeji saida indiancin
Daddy yasa ya murmusa Dady kam is happy, bakomi as long as mahaifinsa is happy, Yayansa is happy
toh shima he is, he will treat Nanah well and respect her, he’s okay with her idan she accepts him they
will live normal and make babies other wise it’s her call he is very much okay with her daman bawai
yanada budurwa bane” ahankali yace “Dady your Hindi sucks nidai bye I’m working” Dady yace “chalo
my fine beta, bye” ya katse wayan ya ijiye.
**
Jiya aka daura auren, jiyan Mama taje kasuwa and bought everything dazata bukata na ma yarta
magunguna harda zabi, daganan tabiya gidansu mai magani ta biyata payment nata full zata dinga zuwa
kullum daga safe zuwa yamma ta tafi though basu san kwana nawa Salim zai barta anan ba matan dai
tace bill datama Mama na 2weeks ne Maman tace okay Mama tadawo gida tafara nata, zata mata nata
magungunan dayan matan zatai mata dakuma gyaran fata da gashi.
Tsakanin jiya da yau da matar tazo Safeerah taci abubuwan da wasu har batamata rai suke, she knows
menene kayan mata she knows wat they do ai ta taba aure, but kawai bataga amfanin bata ba, auren
nan sabida su Baba tayishi shima kuma yace he’s not marrying her for anything toh why all this stress
kuma tun jiya da aka daura auren dudda ya aiko mata da waya bai kirata ba, yauma gashi yamma tayi bai
kirata ba.
Karasa cin abun da mai gyaran tabata tayi da kyar tana batarai Matar tai dariya tace “Mama wannan
Safeerah batason magani” Mama tace “ai wannan dama sauki bazakiga tashin hankali ba sai ance Feerah
tasha kwayoyin asibiti ko allura rannan zakiji kaman ki yankata” Matar tai dariya tace “aiko Safeerah ki
shirya shan magani yau day one ne, gyara zan miki na musamman, bakaramin dadi naji da mamar ki
tacemin CS aka miki haihuwan Waleed ba aikina zai zama simple, dudda koda haihuwan ma d kanki
kikayi still zan iya aikina kuma komi lafiya lau kawai CS is easier, zakisha mamakin gyara” takalli Mama
tace “nan da 3days zata fara chanzawa idan nutrients din suka fara bin jikinta, package din matan sanata
kika biya zakuga aiki da cikawa” murmushi Mama tayi tace “ko bayan aure idan akwai wani abu ki sanar
dani sai adinga kaimata, gyara ai shine mace, ance duk kyanka ka kara da wanka, sai inda karfina ya kare
akan wannan mai kan kwakwan” turo baki Safeerah tayi Matar ta kwashe da dariya tace “haka kikeda
shagwaba ahh gaskiya mai gida ya more” mikewa Mama tayi tace “dan Allah koma zaki koya mata irin
yan abubuwan nan ne” Matar dasauri tace “ga M shakur Safeerah ai Coitus Junction class nata zata shiga
kawai, kinga su shagwaba, iya kwanciya da miji wlh sai mijinta yayi kuka” Dasauri Safeerah tamike
zatabar wajen kunya kaman zai kasheta sabida Mama, Mama tace “sha zamanki nayi nan yimata
maganan Hajiya Rakiya” Mama tafice matar tace “kalli Safeerah kinsan mesa nake sonki? Sabida y’ata
itama ta taba rashin dace ita wata biyu tayi gidan miji ya sakomin ita but yanzu yarinyarata is the
happiest girl agidan miji, and lokacin kaman ke take bata wuce 20yrs ba, na kalleta saina fara kuka
inacewa this my small girl bata chanchanci zama bazawara ba at this young age, but as rayuwa yacigaba
da tafiya nazo na gane cewa everything happens for a reason Safeerah, sabida aurenka na farko yamutu
don’t be ashamed, hakka Allah yaso, sabida mutane na kiranki da bazawara don’t feel anything
bazawara sunane da mutane suka kirkiro suka radama mata irinku just to make you feel kaman bakuda
daraja or kaman taku takare kun shiga uku kun lalace kaman irin kunada bad luck, in reality you girls are
just victims or marriage that didn’t work! Or marriage that’s toxic, or marriage da akwai rashin
compactability, second marriage means second chance! Ki shiga second aurenki with everything you’ve
got! Tsoron Allah, biyayya, hakuri, juriya, kawaici dakuma yawan addu’a cus babu inda ba
jarabawa”shiru Safeerah tayi maganganunta sun ratsata sosai matan tace “the only difference between
ke da y’ata is ita mijin datazo ta aura yanada wata matar kekuma tacemin kaman ke kadaine yafadi komi
akansa amman baice yanada mata ba da yanada ita dazai fadi, so a irin auren nan you will face
challenges wajen family sa cus yaro yakama ya auri wacce ta taba aure harda da as first wife ana bala’i,
zakiji maganganu daban daban, akiraki bazawara, ragowan wani, akira danki dan Angola but don’t pay
attention, remember cewa this aure kinshigo sa ne as someone with past experience, maganganun nan
karma şu shiga zuciyanki balle haryayi affecting yanda zaki treating mijinki ko yaga bacin rai ko wani abu,
magana daya nakeso ki rike tell your self inhar kina matsayin wacce ta taba aure, and harda yaro but this
mutum yazo wup ya aureki you must be special! Very very special daya gwammace ke da budurwa,
kuma ita mace wacce ta taba aure harta haihuwa tanada wani sirrin ni’ima da yara kanana yammata
basu dashi! Kome za’a gayamiki na bakanta rai ki gayama kanki you are very special saisa har wane ya
aureki ya mance dawasu kinajina you are not an ordinary person Feerah, kin iya shagwaba do it ma
mijinki mamanki tacemin shekaransa 39 ba yaro bane kina 20 ya girmeki da shekaru sha tara, be
feminine, let ur feminine energy flow, babu amfanin nuna ke strong Iron Lady ce, Koke gaki feminist, be
under your husband, charm him with ur aura, your simple touches, sensational ones, caresses, soft
kalamai, girmama wa, abinci mai dadi, iya kwanciya dashi akan gado, please ke ba budurwa bane don’t
come and be doing kaman bakisan menene sex ba hakan nasa maza suji an raina musu wayau, be good
with him in bed, let him have you duk sanda yakeso, kisses him all over, feed him manyan nonuwan nan
danaga kinadasu” dawani irin sauri Safeerah tajuya mata baya Matar tahau dariya sosai dan yar duniya
ce gadaita harda jikoki tace “ana kiran magrib kinga sarkin kunya gobe zamu cigaba, I will lecture you for
14days sannan zan baki magunguna bama wacce mahaifiyarki tabiya ba no wanda nakema y’ata ta
cikina cus I see you I see my Rumaisa she is 25yrs yanzu ta haifanmai yara biyu, yaranta uku in total daya
na auren farko, saida safe Feerah” akunyace muryan Safeerah kasa kasa tace “saida safe, nagode
Umma” murmushi matan tayi taji dadin magananta tabude kofa tafito tasauko kasa taga Baba da
Waleed afalo Waleed na guje guje yasaka takalminta tahau dariya tace “tohh kai mijin baka bada sadaki
ba sai adaumin takalma haka akeyi” Baba yayi dariya yace “to kaji ko Waleed” tsayawa Waleed yayi Baba
yace “cire takalmin” ahankali yacire Mama tace “Waleed, Waleed Allah yamaka albarka” matar tace
“Ameen duk randa nawa jikokin suka shigo gidana, gidan kansa kuka yake sabida Oganni sun zo” daga
Mama har ita da Baba sukahau dariya Mama tarakata har waje tashiga mota abinta ta tafi.
Tashi Safeerah tayi tawuce bayi kaya tacire batasan wasu kalan magunguna bane and just jiya tafara sha
dasu pepper soup din but she keeps getting wet unnecessarily, wanka tayi tadauro alwala tafito saitaji
sabon wayanta na ringing da sauri tai wajen gabanta na fadi sai yau wayan yayi ringing tun jiya screen
din an rubuta Major Salim kaman wacce ke shakkan dauka takai hannunta tadauki wayan takai kunnenta
murya chan kasa tace “hello” shiru taji ba’ace komiba, ahankali tace “ina yini”? Murya ciki ciki kaman
ance yayi magana da ita dole yace “I’m on my way!” Faduwa gabanta yayi jin yace he is coming, me
hakan ke nufi? Tafiya da ita zaiyi, racing kirjinta yafara batasan sanda tace “uhn d….an….Allah” saikuma
tai shiru kaman zatai kuka muryanta sounding like shagwaba tace “ni ban shirya tare….wa ba” takarasa
maganan tana turo baki, bawasa kan muryansa yace “idan kuma nace saina tafi da ke yau dinfa? Can you
stop that from happening?” Yayi maganan da mugun isa, lumshe idanunta tayi kaman zata fashe da kuka
ahankali tace “dan Allah kayakuri!” To be honest he was testing her ne shida yau aka fara aikin cire
kayayyakin gidan ana fitar dasu ma he knows yanda yace he is coming tadauka tafiya zaiyi da ita, but the
way she apologized kuma saiyaji wani dadi and sense of yes nine mijin, kai tsaye yace “I will think about
it!” Gyadamai kai tayi kaman yana gabanta, calmly yace “ina Waleed?” Murya chan kasa tace “yana falo
tareda Baba” “ke kina ina”? Asanyaye tace “ina dakina!” “Wat are you doing?” Shiru tayi tarasa
mezatace yanda yake tambayanta kaman wani dan sanda, kusan 5secs tai shiru ahankali tace “wanka
nayi” “kinyi sallan magrib”? girgizamai kai tayi tace “a’a yanzu zanyi” strictly yace “banson wasa da salla,
go and pray” ya katse wayan ta ijiye tana wasu yan tunani yanzu wannan ne mutumin data taimaka that
time? Daman haka yakeda hali so stricken kaman wani banatasan dame zata kwatantasaba, ba wasa no
nonsense although ko lokacin somehow somehow she noticed ai baya wani kulata then yana shan
kamshi but ta dauka ciwonsa ne dakuma ana son kashesa wata gown çıkın kayanta tadauki tasaka da
hijab tahau kan dadduma tafara salla.
Tana zaune awajen akai isha’i salla tayi tai shafa’i da wuturi taji sun dawo sai wajajen 8:30 taji dan kukan
Waleed sai chan taji yayi shiru saikuma taji budewan kofa wayanta na ringing at dsame time takalli
wayan shine kai wayan kunne tayi. “I’m outside” yana fadi ya katse wayan tashi tayi takalli kanta dan
gown nata ne ajikinta nawani soft material ba komi ciki sai this hijab data saka ta chanza kaya ne? Tai
gayu ne? Tafesa turare ne? Dukta tambayi kanta but why will she when ba sonta yake ba itama ba sonsa
take ba, he is just helping her sabida she helped him, juyawa tayi tafito a stairs taga Mama na hayowa
rikeda Waleed da cheese balls ke hannunsa tasan shiya kawo tace “ai na dauka bakisan meya kamata
kiyiba” Mama ta harareta tawuce abinta takarasa saukowa Baba tagani a falo dan sauke kai kasa tayi
tace “Baba yana kirana” dasauri Baba dake kallon news yace “maza tafi abinki keda mijinki harsai kin
gayamin” kunya taji amman tawuce kofa tabude ahankali hada ido sukayi yana tsaye jikin motan yana
sanye da yadi milk mai kyau anmai aiki a wuya tundaga wajen tana jiyo kamshin dayake ya tsareta da
idanu da kawai taji ta burkice tasauka kanta kasa dasauri tana kalle kalle neman takalmin dazata saka
kafanta, babuma takalminta awajen kawai tasaka na Mama yama mata yawa Mama 41 takesa takalmi
itakuma 38 ne size nata tafito tajawo kofan, bayan mota yabude mata yana kallonta alamun tazo tashiga
nan, yanda kirjinta yahau bugawa zaka dauka shidewa zatayi ta taho ta shiga ta zauna ya maida kofan
yarufe yazagaya ya shiga ta dayan side din dawani irin sauri ta sake matsawa dab da kofa sarai ya lura
hakan yasa yashigo cikin motan comfortably yadan matso kusada ita kaman baimasan yanayi ba yasa
hannu yarufo motan yajuyo yakalleta duka duka space dake between them baifi Waleed yazauna ya
cikashe ba.
EPISODE
3️⃣
8️⃣ 3️⃣8️⃣
Faduwa gabanta keyi ga motan sanyi AC a kunne, dan dago kanta tayi jin shiru hakan yasa suka hada ido
dasauri ta maida kanta kasa ahankali tace “ina yini” bai amsata ba strictly yace “I am here to talk to you
about auren mu!” Faduwa gabanta yayi amman ta gyadamai kai hannayenta yaga sun fara rawa she is
scared, lumshe idanu yayi ya sassauta muryansa sosai yace “dazu kince you are not ready ki tare”?
Gyadamai kai tayi kanta na kasa, sake sassauta muryan yayi cus yanaso tadanyi magana dashi yace “how
many days kikeso nabaki ki shirya and be ready?” Shiru tayi tana shakkan gayamai wata daya, mugun
mugun shakkan gayamai haka take for mutumin dayaso yatafi da ita yau hakan yasa ahankali tace “dan
Allah kabani 3weeks!” Kai tsaye yace “I can’t!” Dan dagokai tayi ta kalleshi wai wannan wani irin mutum
ne, dasauri ta maida kanta kasa ganin sun hada idanu, calmly yace “I will give you 14days!” Dasauri
tadago kanta cikeda mamaki cus bamata dauka zai bata yakai hakaba wlh tadauka yace sati daya amman
ganin yabata 2weeks for the first ever time tunda yahadu da ita saiyaga tai dan karamin murmushi
tamaida kanta kasa, wani abu yaji yadaki zuciyansa that is very sharp numfashinsa na neman ya tsaya
sabida murmushin datamai da kyar ya saita kansa yajuyar da kansa ya kalli waje na kusan 1min motan
yayi tsit kafin anatse yace “as your husband Safeerah I have few rules danakeso na sanar dake, banso ki
tsallake dokata inason ki kiyayesu!” Gabanta faduwa yahauyi aranta tana cewa wani kalan mutum naje
na aura ni Safeerah? Atsanake yace “banson kawaye idan kinada su ma yanzu kirabu dasu! You’re
staying a barrack inda nake aiki yawanci ina wajen inhar ina Nigeria, ban yarda kiyi establishing any
friendship with wata awajen ba, bance kije gidan wasu ba and nobody should come to my house too, if
needs be ko wani abu comes up I can take you muje tare, biki, suna or wani gathering just know bazakije
ba, bason yawan waya, outside Mama and Baba and maybe nan gaba nasan few family dinki that
deserves to talk to you zan iya barinki but banda su Mama and Baba banson yawan waya da wasu, idan
ina gida you can’t be touching phone kina chatting or wani abu, when I am home zaki ijiye waya and
attend to my needs, for social media, zaki iya WhatsApp and YouTube, facebook, instagram, and TikTok
all of them ban yarda kiyiba sai idan yazama dole which u have to give me valid reasons tukunna, you
are leaving Nile University! I want to enroll you a distance learning you will study Nursing online, when
it’s time to start practical I will look for the best hospital for you da zakije kiyi, but know this kokin gama
nursing you can’t work! You can use ilimin and care your our kids and me but you will not work, I will
provide kome kikeso kike bukata as long as abinda kikeso baifi karfina ba you will have kome kikeso
aduniya Safeerah! But bazaki aiki ba, but you will archive your dreams and becomes a nurse, ban yarda
da magana da maza ba even my friends, the only men you can talk to is Baba, mahaifina, then my
brother Auwal shima maintain distance and use lullubi, this 3men are mazan dana yarda kiyi magana
dasu any other man ask for my permission before kiyi, ban yarda da communication da maza ba in
anyway!” Yakara maimaitawa sounding very serious, calmly yace “ban yarda da fita ba izinina ba! Inason
mace mai sirri, da amana, da hakuri da juriya, bazan taba cutar dake intentionally ba, cutar dake means
cutar da kaina cus matata is part of me, anything daya sameki ya sameni, zan rikeki according to the
teaching of prophet Muhammad Peace and Blessings of Allah be Upon Him, ki kiyaye hakkokan ki and
zan killace ki, lastly shine dressing mode bazaki sa gyale ba, the only time zaki sa gyale shine idan kinsaka
abaya wanda bai kamaki ba, you will be wearing hijab, this are my rules inhar baki takesu ba we will
never have problem I am not a wicked man” yafadi while looking at her studying yanda jikinta ke dan
shaking, calmly yace “menene taki dokokin Safeerah” dan dagokai tayi ta kallesa zata sauke kanta yace
“don’t!” Kasawa tayi sai wani nishi data fara na nervousness, calmly yace “tell me dokokinki, ko abinda
kikeso na kiyaye, or anything, talk to me” rasa abinda zatace tayi gashi yahanata dauke kai sai lips nata
yafara rawa, hawaye yasoma cikowa idanunta but still bai release nata ba, wani kallo yamata dayasa
ahankali kaman tana tsoron fadi tace “karka dakeni!” Dasauri ta dauke kai daidai hawayen na karasa
zubowa ta share wani mugun tausayi tabasa kalman data fadi, yasan yanada temper, yanada fushi but
baida saurin dukan mata wlh baitaba dukan kanninsa ba tundaga kan Layla, Ameerah and Lubna, he
don’t think he will beat her too, and he prays Allah ma yasa bazata tabamai abunda har zaiji urge na
daga hannu yakaimata ba, in reality yace “as long as kin kiyaye dokokina I will never beat you! I promise”
aran Safeerah tace kenan he can beat me din idan tayi ba daidai ba wani irin mutum ta auro ne haka? Ga
uban dokoki, shiru yayi sai kallonta yake he’s having wani mahaukacin urge na yayi hugging nata bai taba
tabata ba, but baisan yazaiyi ba dauke kai yayi yahade rai yakai hannu yana ciro wayansa strictly yace
“matso kusa I want to show u something” dan dago kai tayi ta kalleshi but bamaya kallonta waya yaciro
gefen wando ya danna screen din yajuyo da kansa yamata wani kallo dayasa Safeerah ta matso gefensa
da sauri but still da kwai space between them but daga inda take tana iya ganin screen din gabanta na
faduwa, wani mahaukacin kallo yamata yace “nasa hannu na jawoki kikafi so?” Girgixamai kai tayi
dasauri ta matso ahankali kaman mai basir dab dashi space din yakare, wani faduwa da gabanta yayi
jinta close to this big soldier man ga turarensa na shiga hancinta, yamata wani bala’in kwarjini batasan
sanda ahaukace ta juya dagudu zata fita daga motan tagudu gida ba kawai Salim yawani fizgota kaman
ya fizgo paper batai landing ko inaba sai jikinsa, wani yammmm jikin Safeerah yayi, ahaukace kaman
wata yarinya ta zabura zata tashi daga jikinsa kawai ya fizgota yasata akirjinsa da kyau this time,
Safeerah jitayi kaman zata haukace tawani rude iya rudewa tafashe mai da kuka sosai kaman yar yarinya
ita kanta batasan wani kalan tsoro takeji nasa hakaba kaman ba itaba kirjinta nawani irin bugawa,
yanajin yanda kirjin ke bugawa feeling her boobs sosai a kirjinsa, the more tana motsin futa daga jikinsa
the more yake feeling all the things in her body baitaba sannin she is this booby ba sai yau, cikin wata
murya da ko kadan batasan yanada irinsa ba sabida how cool gently and tiny the voice sounds yace “ni
dodo ne? If I call you answer, am I clear?” Gyadamai kai tayi dukta rude na bala’i ta dukunkune
hannayenta taki tabasa but tana kirjinsa gabaki daya, ahankali voice nasa sounding very slow yace
“gama kukan ki fitan mini daga jiki then sit close to me na nuna miki wat i wanna show you” dasauri ta
yunkuro zata fito ya maidata back a kirjinsa tsamtsam hannunsa na saman bayanta yanajin wata kalan
kasala ahankali yace “I said kigama kukan tukunna!” Yanda ya matseta a kirjinsa bayan ya maidatan
kaman yakara kwancemata pampon kuka, rushewa da kuka Safeerah tayi in his body sabida tanaso tabar
jikinsa and yana mata fin karfi kuma she’s not comfortable, she’s not wearing bra, wata banzar riga ke
jikinta sai hijab, duka kirjinta ya mannu da nasa, ahankali yafara patting back nata ya lumshe idanunsa
feeling how she’s crying, what is wrong with him? Why is he so crazy and lost about this girl? He don’t
mind ta kwana ajikinsa ahaka? Da kyar Safeerah ta tsagaita kukan tace “na…..ga….ma kukan dan Allah
kabari” calmly yace “are you sure kin gama? Gamadai”.
EPISODE
3️⃣
9️⃣ 3️⃣9️⃣
Wani irin faduwa gabanta keyi da yanaji, numfashinta na sauka akirjinsa kaman zata shide ko motsi bata
iyayi, hijab nata babu wani perfume ajiki but it smells good and musky, banda bayanta dayake patting he
is not touching any other part of her body but her skin is damn soft especially her bombom dake kan
cinyansa harwani narkewa suke kan kafansa sabida laushi kaman katifa, he’s feeling kaman ya kwantar
da ita and just do what he have to ko yadanji sauki but he can’t. Muryanta yayi rauni sosai tace
“n….na….dena”gyadamai kai tayi dan shima he is about to lose control, harde murya yayi sosai strictly
yace “get off my body” yasauke hannunsa daga bayanta dawani sauri tafita daga jikinsa ta zauna gefensa
dab dashi kanta akasa sosai jikinta na dan tsuma, wayansa yadaga yanadan crossing legs nasa kaman
bashiba yashiga gallery yabude designs da interior decor ta turamai, calmly yace “zabi design dakikeso
na gidanmu” dan dago idanunta tayi tana kallon screen din tana nishi da sama sama har lokacin bata
dawo daidai ba da idanunta da sun jike sabida kukan datayi tama kasa magana, dago da idanunsa yayi
yakalleta yana swiping screen din tana kallon screen din, Safeerah is the most beautiful girl daya taba
gani in his entire life motsi datayi da idanu yasa yamaida kansa screen dasauri ahankali yace “baki zaba
ba” calmly muryanta na nuna sign na kuka tace “anyone ka zaba is fine yayi kyau” bai sake cewa komiba
ya rufe wayan yace “good night” dasauri tajuya tabude kofan tafito yabita da kallo harta shiga ciki sai
yakai hannunsa yana shafa kirjinsa yayi smiling yamike yafito ya kunna motan yatafi.
Tana shiga taga Baba ma baya falo maida kofan tayi tarufe ta jingina da kofan dasauri ta dafa kirjinta
dayake bugawa kaman zai fita bata tabajin kalan abinda taji yau ba kodan sabida bata taba shiga kirjin
Abbati bane, ko kiss Abbati baitaba mata ba, to bema tabayin abu da ita a hayyacinsa ba yana zuwa haka
yake hayenata kaman yasami jaka yana dukanta, motsin dataji yasa ta mike daga jikin kofan wucewa tayi
tashiga hayowa saman Mama tagani Waleed ta kwantar dayayi bacci agadonta tafito tace “ga Waleed
yayi bacci kema jeki kwanta, kunyi maganan yaushe zaki tare?” Ahankali tace “yace sati biyu” Mama tace
“aiko ya kyauta an gode, to saida safe” tawuce abinta itama ta shiga daki maida kofan tayi tarufe dasauri
ta zare hijab ta ijiye ta kashe wuta tawuce gado ta kwanta bata tabajin karfi kaman nasa ba yanda ya
fizgota yasata jikinsa all once kaman batada any weight ajikinta, ko Abbati wani zubin sai ya wahala yake
iya wurgata gado amman wannan takasa kokawa dashi just one hand, ijiyan zuciya ta sauke tana kara
karanta sharuddan daya karanto mata na dokokinsa wai haka sojoji suke ne ko kawai shine? Wannan
sharadi haka is it possible bawai she is saying zatai magana da maza bane ita ba wannan ne damuwanta
ba, tayaya za’ayi ace bazatai su Facebook ba, tanason TikTok rashin data ke hanata shiga a yar Oppo
wayanta dinnan but dazaran tasami kudi tasaka data ai TikTok na yaye bakin ciki, Facebook batayi dama,
tanada Instagram bata cika shiga ba sabida yacika cin data but tanaso, but rayuwa da watsapp kadai how
is she going to survive tanada watsapp amman bamata chatting toh su Mama ba wayan chatting garesu
ba dawa zatayi? Dan TikTok dinnan shiyafi tsayamata arai, tun yanzu kenan zata goge tiktok din ko
saitaje gidansa? Gaskiya this is too much, tsakani da Allah this is too much kota gayama Baba ne yamai
magana? Zuwa suna da taro da menene basu dameta ba batada kawaye daman tun xuwansu Abuja
Momma tahana wai kartaje ta jawo mata fitina an Abuja, but makota karsu shigomai gida ita tasan yan
barrack dinsu ne? Idan mutane sunzo taki kulasu kota koresu wanne yakeso? Wani irin aure taje tayi
sabida kawai tacire su Baba daga gidan Momma ita ina taje ta jefa kanta? Wlh kawai sabida Allah yasani
tana shakkansa shima dan taga eh da gasken gaske soja ne saisa, dan zai iya mata wani abun ko yasa
yaransa sojoji sumata saisa da wlh wlh bazatai duka abinda yace ba ai aurensu is not normal aure dazai
kafamata dokokin nan, wlh she hates aure sabida banzaye banzayen wahalhalun nan dake cikinsa, tagaji
da wahala, batason another namiji ya kusan hallakata again akan wani dalili haba! She just wants to live
with Waleed da iyayenta forever, wani kalan salon aure ne wannan, daman bata maida komi nata sabon
wayan daya bata ba, su tiktok dinta zata barsu a wayan daya sim nata, shi nasa iphone din will be empty
da SIM daya sakamata ciki, tunane tunane tadunga yi har bacci yayi awon gaba da ita.
**
Baije barrack ba sabida aiki da aka fara a gidan, gidansu yaje yayi parking yafito shi baisan yaya event
dinsu na yau yaje ba ko an fasa bikin ohon musu baisani ba and he’s not interested in sani, side nasa
yawuce yana dialing number Layla tana dauka yace “meet me a flat dina” Dasauri tace “okay Yaya Aunt
nason ganinka saimuzo tare, nakawo maka abinci”? Dudda baici abinci ba yace “no, come to my side and
make me tea” ya katse wayan yana shiga falo yasami waje ya zauna saigasu, kusada shi Anty Asabe ta
zauna kunnansa taja tace “ka girma kake tunani?” Murmushi kadan yayi yace “Aunt da zafi” murmushi
tayi tacire hannun daga kunnensa takalli Layla tace “je yimai tea yasha” wucewa Layla tayi shikuma
yakalli Anty Asabe, asanyaye yace “kuyakuri Aunt” murmushi tayi tace “I believe in kaddara kome yafaru
haka Allah yaso yafaru, yaushe Safeerah zata tare?” Sauke kansa yayi kasa yace “in 2weeks” “an ina zaka
sata ko acire kayayyakin Nanah akai gidan Auwal ne?” Dasauri ya kalleta da mamaki cus magananta just
confirm Nana ta yarda zata auri Auwal, sai kawai yace “they don’t have to, nabarwa Auwal gidan,
Safeerah zata zauna a barrack ne Aunt” ahankali Anty Asabe tace “what about akwatinta da sauransu”?
Dan shiru yayi chan yace “daman that is why nakira Layla I know Ammi bazata yi ba” yakarasa maganan
muryansa ba dadi, murmushi Anty Asabe tayi tace “I’m here zan dade ba yanzu zan koma Kano ba,
maybe ma sai bayan babban salla, zamuyi everything rannan da za’a kawota afara kawota nan iyaye su
samata albarka” kallon Anty Asabe yayi zaiyi magana ta girgiza masa kai tace “I know kayi planning kayi
isolating nata from the family sabida ba’a sonta due to circumstances na auren ku but you are wrong
Son, duk wani abu that is worth your love, kadaga idanu ka kalla kaji sonsa shows abunan worth family
love naka, idan har kai ka iya kaso Safeerah means kowa in this family have that tendency of loving her
too but hakan only zai iya faruwa ne idan ka barta tashiga family, don’t be afraid of kyara da babanka ko
Ammi zasu mata, to be honest banama jin Ammi, Dadyn ka nakeji but is still okay, Dady ku can be messy
but he is still a good man, let them see Safeerah for she they will accept her eventually tunda kariga ka
aura, ina nan, she will come we will welcome her da yar karaman walima kafin sutafi da ita gidansu”
calmly yace “nizan kawota banson kowa yamata rakiya” gyadamai kai tayi tace “kafara zuwa nan toh da
ita before mubarku kutafi gidanku” gyadamata kai yayi baice komiba, tace “ka shirya kudinka gobe zaka
bamu na akwati ni da Layla zamu hada komi” gyadamata kai yayi, Aunt ta shafa kansa tace “koda kayi
kuskure I will always stand by you ballema bakayi ba, kardai ka kara biyewa babanka kaji, take care of
Safeerah, baruwanka da Nana in anyway tashigo this family dudda nasan I don’t even have to tell you
this” gyadamata kai yayi baice komiba but yasan she has her reasons for telling him this, ta yunkura tace
“bari natafi” tashi tayi, ahankali yace “thanks Aunt” fita tayi yakira Auwal awaya sai gasa ya shigo daidai
Layla na zuwa Salim ya kallesa sosai duk yayi zuruuu sai ahankali yace “you can keep the house I wish
you the best Auwal!” Zama Auwla yayi kusada shi sai kawai yasa kansa a kafadansa yana sauke ijiyan
zuciya, ahankali yace “Yaya everything is going to be fine ko?” Anatse Salim yace “as long as ka tsaya
tsayin daka akan family ka!” Gyadamai kai yayi baice komiba chan yace “can I sleep here today?”
Gyadamai kai yayi Auwal yamike yawuce sama shikuma yasha tea da Nanah ta ijiye masa tsaf yagama
yawuce sama dakinsa yashiga cus yasan Auwal na second room din, wanka yafada yayi yafito yasa
jallabiya shafa’i da wuturi yayi sannan yatashi yacire kaya yahau gado yana tunane tunane iska ya fuzar
yafara juyawa agado yakasa mance how he felt da yayi hugging Safeerah, zufa yafara he was soo in the
mood wasa wasa har asuba bai iya ya runtsa ba.
EPISODE
4️⃣
0️⃣ 4️⃣0️⃣
Wasa wasa Momma ta damu sosai rashin ganin kanninta da Mama agidan yau kwana nawa, gashi Salma
tagaya mata wani mai mahaukacin kudi yazo da Urus yadaukesu dan taga motar, sai wane da wane ke
tuka motan nan a Abuja, sannan tagaya mata Safeerah tazo ta kwashi kayansu, sosai abin yadameta ga
aiki ya kachame agidan ba mai yi Salma ko indomie bata iya dafawa ba balle gyaran gado, banda taci
gayu aje yawo babu abinda ta iya, shara nan batayi tace asma dudda bawai kura ne agidan nasu ba,
hakanan jiya takira aka samo mata masu aiki da mai gadi.
Zaune take akatafaren falon nata tareda wata mata haka dake kama da ita amman saidai ita batakai
Momma kiba ba, sannan kayan jikinta ba masu tsada kaman na Momma bane, fuskanta duk yanuna
bacinrai da rashin jin dadi, Momma dake kallonta tace “in ciyar dasu in sha dasu kuma ban isa na sasu
aiki ba idan na saka yarsu ta zageni” cikin dan zafi matar tace “ni fa Adda Kubra karki ci baki ba bahaka
nace ba, kawai kin kaskantar da Shu’ibu dayawa haba dan Allah, gashinan ai sun bar miki gidan saiki jika
ki shanye” sosai Momma ke kallonta tace “ni kikema rashin kunya Zainabu? Natura miki kudin mota kizo
tundaga Katsina kinamin rashin mutunci” baki Zainabu tabude zatai magana dan ita ke bin Momma,
Momma ta daga mata hannu alamun tai shiru, tace “koma mecece ni Shu’ibu yasan namasa rana
aduniya, nakuma nuna masa ni yar uwa ce tunda harna taimakesa bayan yarda tasa an kusa kashesa,
amman wai nine za’a wayi gari nadaga waya nakirasa yaki daukan wayana, gwada kiransa nasan hala ya
dauki naki i just want to know how he is” zuciyan Zainabu ba dadi dan tasan ba karamin abu zaisa Malam
yayi zuciya haka da yar uwansa ba ayanda yakeson zumunci kuma itama bai kirata ya sanar da ita komi
ba, tasan sarai baiso yadameta da damuwarsa ce hakan yasa kawai tai dialing number Baba ringing daya
yadaga anatse yace “Adda Zainabu mun wuni lpy, ya mutan katsina ina Yasmeen dina”? Cikeda damuwa
Zainabu tace “Malam ina kaje ba’a ganka ba? Ina Maman Safeerah? Ina Safeerah ina Waleed kuma? Wlh
bansan meke faruwa ba sai yau haka nabi mota tundaga katsina nazo da safiyan nan, kana ina eh? Wlh
nadamu sosai kana ina? Dan Allah kafadamin Malam kuna ina iyye”? Yasan yayarsa Zainabu tadamun
kam anatse yace “ina gidana Adda” dayake wayan na speaker Momma ta gyara zama jin abinda yafadi
cikeda mamaki, ahankali Zainabu tace “gidanka Malam? Gidanka”? Gyadamata kai yayi yace “kwarai yau
nake shirin kiranki daman banji dadi bane, an mini aiki ne a idanu Alhamdulillah idanuna sun bude rass,
saikuma na aurar da Safeerah to mijin data aura Salim shiya bamu gida, yakuma biya duka kudin asibiti
na! Yarki zata tare nan da sati biyu” Karaf a kunnen Salma dake saukowa daga sama, badai wannan
hadadden guy daya dauki Baba bane Safeerah ta aura ba? Hope badai shi bane? Like hope badai shibane
cus she picked interest in that man cus tana ganinshi she sees money, real money ba kalan nasu na gado
dayakusan karewa ba.
Wani irin murmushi Zainabu tayi na farin ciki sosai takalli Momma data hade fuska tamau tace
“Alhamdulillah Allah mungode maka, Malam Allah yabaka gida muhalli naka, kaga turomin address nazo
na ganku” Baba yace “yanzu kuwa dan muna bukatan zama atattauna kan shirye shiryen biki” ya katse
wayan, Zainabu takalli Momma tace “tunda yabar gidan ki ai shikenan komi yakare zakije ne ko bazaki je
ba”? Wani mugun kallo tamata tace “ai na yafe Shu’ibu ya aurar da Safeerah ban sani ba, ai na yanke sa
amatsayin dan uwa, kadai kije” ko ajikinta tace “eh zani, mu uku iyayenmu suka haifa, kina babba idan
bazaki hada zumunci ba, ni zanyi zumunci daku” daidai wayanta na ringing taga address ne tadauki
wayan zata juya dasauri Salma tace “zan biki Aunt” hararanta Zainabu tayi tace “ke din Salma? Sha
zamanki tareda mamanki” tana maganan tafice Momma tai tsaki tace “shashasha ki dawo ki tattara ki
koma inda kika fito” Zainabu tace “Alhamdulillah dan uwana nada gida” tafice abinta, Salma ta taho
tazauna kusada Momma tace “Momma indai mutumin danaga yadauki Baba ne rannan mijinta wlh
bazan yarda ba, kinga yanda yahadu kuwa da alamu yama fimu kudi, irin mazan nan dani suka dace ba
da ita ba, a ina tama hadu dashi? Momma this people munafukai ne fa when did they know this kind of
person anata boyemana bamu sani ba” Momma kafa tashiga kadawa bakin ciki yama hanata magana.
Saida Baba yayi magana a waya da security na gate akabar Zainabu ta shigo, Safeerah ne tafita waje dan
tarota tana bala’in son Zainabu, batada shi, she’s divorced tana struggling a katsina da saida abinci, tasan
datana dashi data taimakesu, bolt ya kawota daga nesa ta hango Safeerah parking tasa bolt din yayi
tabasa kudi Safeerah tai wajenta da gudu batai wata wata ba ta rungumeta tace “Ummi naaaa” Zainabu
tace “laaaaa kaga yarinya wai ke bakisan kin girma ba yanzu harda da? Wannan kyau haka dakikeyi kinji
kamshin dakike kuwa uwa na lasheki an fara gyaran jiki ne?” Kin magana Safeerah tayi tacema mai bolt
nawane kudinta yace 6k takirgo kudin tabasa Zainabu sai kallonta take, tace “ina wannan tijararren
yaron mara mutunci mai halin turawa yaki abincin mu sai nasu” dariya Safeerah tayi bata amsa ba sabida
kofa da Mama tabude tana rikeda Waleed dake murmushi yana kallonta tace “ohhh wai fashewa zakayi
Waleed da kiba? Aiko nazo kadingacin tuwo kenan dan kaniyanka” turo mata baki Waleed yayi Mama
tace “sannu da zuwa sannu da zuwa” shigowa ciki sukayi duk falo tana kallon gida tace “Alhamdulillah,
Alhamdulillah Alhamdulilah kaga ko Malam banasha gayamaka ba Allah baya bacci wlh, watarana sai
labari yau ku dubi gidanku, ai Mama Kubra bataci sunan damuke kiranta dashi ba wai Mama, Allah
wadaran naka ya lalace”zama sukayi ana hira Safeerah tawuce kitchen takawo mata abinci lafiyaye tafito
Zainabu ta kalli abincin saita kalli Mama tace “kinga rayuwa ko?” Murmushi kawai Mama tayi batace
komiba sukahau hira, Baba da Mama na bata labarin yaron da komidai hakan yasa Safeerah tamike zatai
sama Zainabu tace “zonan” takalli Mama tace “kekuma kira mun shi” dan shiru Safeerah tayi, Zainabu
tace “kiramin surukina nace” gyadamata kai Safeerah tayi tace “bari na dauko wayan” tawuce sama
zuwa dakinta tashiga tazauna tadauki wayan daya sayamata hakanan kirjinta yahau bugawa, dialing
number nasa tayi takai wayan kunne, zaune yake abayan mota sanye da uniform, wasu sojoji na jansa
wayansa ne yayi ringing screen na wayan ya kalla ganin line daya saya yayi saving da Major Safeerah na
kiransa yasa yayi jimm yana kallon screen din baya ko kyafta idanu saida wayan ya katse sannan yayi
dialing number back, ganin kiransa back yasa taji kirjinta yasake bugawa takai wayan kunnenta, tana
dannawa kawai taji magana ya makale mata a wuya, anatse da murya dake a kwance mai bala’in taushi
yace “how are you?” Wani iri taji muryansa ajikinta he’s always too serious shiwai baida raha da
barkwanci, da kyar tadan saita kanta, kaman wata yar baby tace “Assalamu Alaykum, uhmmm ina yini ya
aiki” shiru yayi muryanta a waya da real baisan wanne yafi dadi ba, ahankali yace “how is Waleed?”
Batasan meba kodan tasaba duk duniya Babanta da Mamanta suke tambayan Waleed but ayanda yake
tambayesa duk sanda zasuyi waya saitaji wani dadi da sanyi dakuma natsuwa aranta, ahankali tace
“lafiya lau yana wajen Baba a falo, uhmmm….” Takasa magana, cikin isa da izza yace “me kike bukata?”
Dan rage muryanta tayi sosai kaman tana tsoron gayamai ko karyace a’a hakan yasa tace “Ummi na tace
nakira ka zatai magana dakai awaya” shiru yayi chan yace “who is Ummi?” “Yayar Baba” Safeerah tafadi
asanyaye gabanta na fadi karyace no, anatse Salim yace “that one GRA”? Yafadi muryansa sounding very
strict, girgixamai kai tayi tace “a’a ba itaba, su biyu ne wannan daga Katsina tazo yau” tai shiru ganin yayi
shiru baice komiba yasa ahankali tace “dan Allah!” Kunya zataji idan bai magana da Zainabu ba, wani
sanyi yaji but still yayi shiru, jin baice komiba yasa jikinta duk ya karaya kaman zatai kuka ahankali tace
“she’s nice” “is that abinda zaisa kiyi kuka yanzu?” Salim ya tambayeta ganin kaman tana gab da kuka
muryanta harya chanza duk sai jikinsa ya mutu, ahankali yace “ok” yafadi chan kasa hakan yasa ta tashi
da sauri tayi dan murmushi tafice zuwa falo takai wayan taba Zainabu data karba tace “mijin naki ne
Feerah?” Kin magana Safeerah tayi tajuya tawuce ta tafi abinta takoma wajen Umma mai gyaran jiki.
Tana zaune adaki Zainabu tashigo rike da wayan tabata tace “gashi nan mijinki zaiyi magana dake”
turoma Zainabu baki tayi, Zainabu ta dungure mata kai tajuya tafice wayan takai kunnenta tace “hello”
dan shiru yayi chan yace “can you drive?” Zaro idanu tayi tace “a’a” shiru yadanyi chan yace “zan aiko
miki da mota da driver for shirye shiye dazaku yi, your Aunt tace zakuyi sayayya dake, I told her you can’t
go out ban zan tura mota taje ita” baki tasaki yanda yake magana kaman irin shine me ita din nan, wai
shi baida kunya yanzu Ummi yagayama bazataje ko’ina ba, jin shiru batace komiba yasa yace “anything
else dakikeso”? Kaman bazatai magana ba tace “babu komi” asanyaye tace “thank you” shiruuuu
yadanyi zuciyansa yamai dadi sosai, ahankali yace “Ameen, my regards to Waleed” ya katse wayan.
EPISODE
4️⃣
1️⃣ 4️⃣1️⃣
Yau da sassafe ta tashi arayuwanta tanason Yasmeen dudda sau biyu kawai ta taba haduwa da ita, itada
Yasmeen are age mate itama she’s 20 but bata zama da Zainabu a katsina sabida tarabu da Babanta,
Yasmeen kuma a hannunsa take saidai idan tasami hutun school ko yaga dama yakan barta tazo wajen
Mamanta agidan, da suna Abuja Ummi tkawota gidansu suka hadu itama tanason Safeerah sosai sukanyi
waya but ba sosai ba, Zainabu tace zatazo yau, girki tashigayi tun kafin kowa yatashi Mama ta shigo
kitchen din tace “yau fa Yasmeen zatazo” murmushi tayi tace “Mama Allah sa Babansu ya bari tadade
this time” Mama tace “sabida tazauna har bikin ki”? Dawani irin sauri ta kalli Mama dan kwata kwata ba
wannan ne aranta ba kawai tai missing cousin nata ne simple hararanta Mama tayi tace “maza zo ga
magungunan ki” Mama ta bata cup data hada dan bata fuska tayi ta karba zata ijiye Mama ta harareta
hakan yasa ta shanye, hannu Mama tasamata suka karasa girkin Zainabu na gidan Momma amman zata
kwaso kayanta tadawo nan abunta, tawuce sama tashiga dakinta tana kallon Waleed dake bacci tai
wajen gadon kawai ta rungumeshi tace “wai bazai tashi ba eh yaron nan” tamai chakulkuli murmushi
Waleed yayi yana mika tadago tamai kiss a kumatu tace “helloooo Waleely Baby” bude idanunshi yayi
ashagwabe looking so cute yace “Ummyyyyy” kankamesa tayi tace “oyoyoooo Waleed, wlh inason yaron
nan sosai sosai my fine boy” Waleed yawani washe baki ya kankameta yakai hannu zai taba boobs
takama tace “bana hanasa ba” dariyan rashin gaskiya yayi yace “Ummyyyyy” Safeerah tace “ko kaine
kadai mai sunan nan sai haka kaman kai kadaine me Ummy, baraka fara magana da kyau ba saura
3months kayi 3yrs fa” daukansa tayi tana mikewa tsaye tace “muje muyi wanka” yahau kokarin guduwa
normal drama wanka tarikesa gam tace “kazami kawai baraka gudu ba” bayi suka shiga tamai brush da
kyar ya yarda da wanka suka fito ta shafamai mai batasamai pampers ba yahuta ta shiryashi tafito dashi
takaima Mama tace “Mama Alhaji Waleed yatashi natafi wanka kafin Umma mai gyara tazo” Mama ta
karbeshi tace “zo mijina”.
Wanka ta shiga tana cikin wankan taji muryoyi akasa da sauri tashiga wankan da sauri chan taji muryan
wata yar budurwa na. “Feerah wannene dakinki”? Ko fuska bata tsaya ta wanke da kyau ba taja towel
tadaura tabude bayin tafito da gudu tabude kofanta tafito wata yar budurwa ce wacce kansu daya
yanayin hasken fatansu daya ma dan Safeerah hasken Baba ta dauko Yasmeen hasken Ummi ta dauko
tana sanye da abaya hannunta rike da handbag tana ganin Safeerah ta jefar da handbag din tace
“Safeerah” Safeerah tace “Yasmeeen” suka wani rungume juna towel din Safeerah na neman faduwa
dasauri Yasmeen tasake ta tana dariya tace “ni duk kin gogamin sabulu wlh baki fitaba muje ki koma
bayi” Safeerah ta kwashe da dariya ganin tasama Yasmeen kumfa ajiki, Yasmeen takoma tadauki jakanta
suka shiga dakin Safeerah tafada bayi Yasmeen tafada gado tana kallon ko’ina.
Fitowa Safeerah tayi daga bayi Yasmeen ta taso dasauri tace “ke Feerah an ina kika samo mai kudi haka?
Wannan dankareren gida daya baki as sadaki ai yafi 300millions” tabe baki Safeerah tayi tana daukan
kayan dazata sa tajuya mata baya tana rufa da zani ta shirya tasa kaya tajuyo tazo gadon tana kallon
kalaban da akama Yasmeen dayake itama tanada gashi Salma ma nada gashi but Safeerah dukta fisu
Yasmeen ta kabar da hannunta tace “kibani labari” zama da kyau Safeerah tayi tace “kin tuna wani dana
cemiki an kusan kashewa a kano dana boye a wardrobe din Mama?” Dasauri Yasmeen tace “eh ke
shine?” Ggyadamata kai Safeerah tayi, Yasmeen tace “kai to how come ya aureki”? Labarin komi tashiga
ba Yasmeen suna ahaka Mama tabude kofa dauke da Waleed dayaci yayi nak tace “toh iyayen gulma an
hadu ga Waleed mun tafi” dasauri Yasmeen tadauki Waleed tace “Kai ina zaka da ci eh, nasayo maka
mota” tabude jakanta taciro wani mota mai kyau tabude a leda taba Waleed ya karba yana tsalle
Safeerah tace “me kace Waleed” dasauri yace “ahh ampana” Yasmeen ta kyalyace da dariya tace “saifa
Ahh ampana gwari kawai” takalli Safeerah tace “yanzu kawai dan ya taimakeki ya aureki?”Gyadamata
kai Safeerah tayi, Yasmeen tace “karyane sonki yake” hararanta Safeerah tayi tace “tashi muje falo kici
abinci” tashi Yasmeen tayi tadauki Waleed tana salati tace “wai me dan nan keci haka yaro kaman na
dauki buhun doya Masha Allah” hira sosai sukahau yi Yasmeen taci abinci tai nak Safeerah told her
everything Yasmeen tace “tashi dan Allah mu zagaya wannan hadadden estate din” maganan sa data
tuna jiya yasa gabanta yadan fadi amman kuma ai ba zuwa zaiyi ba, kuma Umma mai gyara bata riga
tazo ba, gyadamata kai tayi tace “ga takalmin Waleed chan a falo samai bari na dauko gyale” sama
Safeerah tawuce zip din atampan datasa skyblue da red flowers taja da kyau doguwan riga ne A shape ya
zauna ajikinta sosai, ta kirjin shima ya kamata, most times bazaka taba gane Safeerah nada burst ba
sabida kalan kayan datake sawa saika zauna da ita but yau rigan ya nuna cikan kirjinta sosai, parking
gashinta tayi da kyau babu komi fuskanta banda wani dan makalen dankunne dake kunnenta daya
karama fuskanta kyau sosai ta dauki karaman red veil kawai tajefa aka ganin ba fita zatayi ba suna nan
cikin estate and again bata wani ganin mutane estate din kaman ba mutane ciki ai she can’t even call
this fita tunda cikin estate kawai zasuyi tafiya bata taba fita ba tun rannan data dauko kayayyakinta fa,
gyalen iya wuyanta ya tsaya shima wuyan bai rufu da kyau ba, gabaki dayan kirjinta awaje, tasaka
normal slippers na gida tana kamshi turare sosai abinta dan kullum sai an dafata da turare ba karamin
gyara ake mata ba, tasauko kasa Yasmeen dake rike da hannun Waleed takalleta tai murmushi tace “wlh
wayanda suka sanki ne kadai zasu yarda cewa kin taba aure harkin haihu cus u still look like yar
secondary school, kawai nonon nan ne kesa asan kin wuce yar secondary school” hararanta Safeerah
tayi tace “yan katsina akwai batsa haba” shewa Yasmeen tayi tabude kofa tace “zakiga batsa gun
mijinki” dasauri Safeerah tajuya Allah yasa bakowa a falo daga Baba har Mama na sama, Yasmeen tace
“muje kaji Waleed” Waleed na ganinsa awaje kawai ya fizge hannunsa daga rikon Nana yasa gudu,
Yasmeen tace “laaaa kugan mini yaro” tabisa da gudu itama Waleed najin dadi sosai estate din bakowa
while Safeerah na dariya tafito tarufo kofan ta ga Waleed na gudu Yasmeen na binsa yana dariya sosai
he’s having fun sai kawai itama kaman yar yarinya tasa gudu tabisu iska na jan gyalenta kasa gashinta ya
bayyana donut datayi ya warware yafado bayanta hakan yasa ta tsaya jin gashinta na bin bayanta na lilo
da sauri tasa hannu taja gyalen tarufe gashinta ta mance da jelar batada lokacin gyara parking awaje.
Yana wajajen gate yana jiran motan dake gabansa yawuce ya shigo estate din yaji ance Waleed da karfi
daidai motar ta wuce yaga wata na bin Waleed dake gudu yana dariya saiga Safeerah itama tafito tana
binsu tana gudu gyalenta ya sauka abayan wuyanta, wani yirrr yaji tsigan jikinsa na tashi, ransa na bala’in
tsananin baci ganin matarsa like this a titi ance ya wuce fa dan shi ba’a dubasa securities sun sansa but
baima sani ba sabida kallon Safeerah dayake, horn da akamai yasa yaja motan yashiga dawani jaraban
gudu, yana kallon sanda ta tsaya taja gyalen zatacigaba da gudu dan ta cinmusu yayi wani wawan
parking da saida tires nasa sukai screeching making scary sound da saida Safeerah ta tsaya ta bala’in
firgice dan ta dauka an kusan bigeta ne ko hatsari akayi sabida yanda tires sukai kara takai hannayenta
biyu tadaura a kirjinta tana wani irin nishi tana kallon motan da gabaki daya tinted ne batasan na waye
ba, wani irin kallonta Salim yakeyi daga cikin motan tundaga saman kanta da gyalen ya zame yayi baya
ana ganin gashinta zuwa wuyanta dayake iya ganin skin din, zuwa kirjinta da shi yake abude gabaki daya
babu mayafi awajen, jelan gashinta na lilo kawai yabude mota a zafafe yafito yamata wani kallo yana
maida kofan yabuga saida jikinta yayi motsi sabida kara kirjinta yashiga bugawa ganin yanayin sa tama
rasa mezatayi bakinta na motsi, tana tuna all abubuwan daya gayamata jiya, hannayenta suka shiga
rawa takai daya tana kokarin jawo gyalen yarufe kanta da kyau tama kasa ja cus bamataji gyalen saman
kanta ba tace “in……ina…..k….wa……n……” “get in the damn car!” Ya daka mata tsawan da saida taji
kaman cikinta ya hargitse batasan sanda tasa hannu tabude motan ta shiga ciki ba tamaida kofan tarufe
bude motan yayi yashiga ya kunna tanaso tacemai su Waleed amman takasa magana yayi wani crazy
reverse azuciye saida yabuge flower pot nawani gida yajuya zuwa kofar gidansu yayi parking yajuyo
yakalleta cikin kakkausan murya yace “wani kalan shiga ce wannan?” Yanuna kayan jikinta, kasa magana
Safeerah tayi wlh gabanta faduwa yake sosai, idanunsa looks kaman zai kasheta tsabagen fushi. “I’m
talking to you Safeerah!” Runtse idanunta tayi jikinta har zabura yake tace “a…..t…ampa da gyale” cikin
zafin zuciya Salim yace “haka matan auren gidanku ke sa kaya?” Kasa magana tayi, buga sitarin mota
yayi yasaka mata tsawa sosai yace “magana nake miki, is this how matan aure ke sa kaya gidanku? I hate
loose girls masu exposing jiki, look at your hair outside, gyalenki not covering your hair, your neck and
jikinki, kina gudu akan titi? Wat is this? So kike duk mazan duniya suga jikinki susan kinada kyau? Mena
gayamiki jiya? Kinsan ke matar aure ce”? Yanda yakema Safeerah ihu da wani zai fito zai iyajinsu, jikinta
rawa yafara na bala’i saitaga yakoma mata sak Abbati, this is yanda yake ihu yadawo gida tsakar dare
especially idan yayi shaye shaye, daganan ya zare belt yafara dukanta yamata lis sai yahau kanta ba
imani, yanda jikinta ke rawa was so intense da har kujeran datake kai yadauka takoma baya sosai ta
jingina da kofa takasa kallonsa sai lips dinta dasuka fara rawa sosai, ta mugun mugun tsorata da Salim
cus of the way he behaves, ijiyan zuciya Salim ya fuzar ransa ya mugun mugun baci kaman zai haukace
and he sees ya mugun firgitata shida yakeso tarage tsoronsa, he just needs water to calm down a bit dan
kirjinsa tafarfasa yake hakan yasa ya yunkuro dan ya mika hannu yadauki bottle water abaya wani irin
ihu Safeerah tayi. “Mamaaaaaaa!” Wlh da suna waje ba mota ba ihun datayi sai duka estate din nan
yadauka dawani irin sauri ya kalleta kunnuwansa na amsa ihu daidai tawani taho luuuuu zata buga kanta
a gear yakai hannunsa rufff tafada kan hannunsa gyalenta na faduwa jikin kujeran, bugawa kirjinsa yayi
ihun daya mata shine harya tsoratata ta sume haka or wat? Ahankali yakai dayan hannunsa yadaura
saman soft black gashinta yadago kanta daga hannunshi wani luuuu tadago muryansa ya daidaita yace
“Safeerah!” But ko gezau, faduwa gabansa yashigayi sai kawai yadan jirkito yajawota yasa kanta akirjinsa
yakai hannunsa daya yadauki bottle water abaya yazo dashi gaba yabude da sauri ya tsiyaya a hannunsa
ya ijiye goran yakai ruwan ya shafa a fuskanta, calmly yace “Safeerah!”
EPISODE
4️⃣
2️⃣ 4️⃣2️⃣
Motsi hannuwanta suka shiga yi sai kawai jikinta yahau rawa takai hannuwanta takama hannunsa dake
wajen fuskanta gam, today is the first time hannayenta ke sauka akan wani bangare na jikinsa, hannunta
is so soft and warm, ture hannunsa tayi da muryan da bata fita fa kyau tace “karka dakeni dan Allah
Abbati, kayakuri Innalillahi…” surutai tafara da at a point baya ganewa sai kawai yakai hannuwansa biyu
bayanta yasata a kirjinsa da kyau yawani matseta yana daura bakinsa saman kanta dake kamshi sosai
yace “shiiiiii it’s okay babu wanda zai dakeki! Shiiiiiii” ahankali tasoma rage surutan datakeyi saitai shiru
tareda manna kanta ajikinsa shima sai yayi shiru having wani kalan feeling of peace da natsuwa da bai
taba jin kalansa ba tunda Allah ya halitto sa a duniya, motsin datayi yasa ya zare hannyensa daga
bayanta yana zare fuskansa daga saman kanta, bude idanunta rass Safeerah tayi jinta a kirji mai bala’in
taushi da kanshi yasa adaburce tafito daga jikinsa tana komawa baya tama kasa kallonsa sai hannayenta
data daura saman kanta ganin bataji gyalenta ba yasa tajuya mai baya tana neman gyalen, gashinta yabi
da kallo kasa daurewa yayi yamika hannu yataba jelan gashinta dasauri tajuyo hakan yasa yacire
hannunsa jin gashinta ne, tadaura gyalen saman kanta, ahankali tace “I’m sorry bazan kara ba” cikeda isa
yace “good! The next time kika sabama dokata you will be punished” dan kallonsa tayi aranta tace “wani
irin miji kaddara yasa naje na aura? Ko tausayina baijiba na suma” a reality ta gyadamai kai batai magana
ba, dan sassauta murya yayi yace “wacece ke tare da Waleed?” Anatse tace “my cousin Yasmeen
yarinyar Ummi dakai magana da ita” baisake cewa komi ba yace “kawomin credentials dinki” gyadamai
kai tayi tabude kofa ahankali tafito ta maida kofan tarufe duk yanda yaso yadaure kasawa yayi hakan
yasa yabita da kallo sai yaji abun nakara bata masa rai yanda tafito ahaka yadena kallonta, files na
credentials dinta tadauka har tafito daga dakin nata sai ta sami kanta da komawa tadauki maroon hijab
dake kan sallaya ta warware tasaka tafito, yana zaune cikin mota yaga tabude kofa ganinta sanye da
hijab saiya sami kansa da tsareta da wasu mayun idanu hakanan zuciyansa tamai dadi sosai kusan ta
goge duk wani haushi dayaji earlier dawowa tayi tabude motan da sallama tashigo tamikamai karba yayi
yace “okay zaki iya tafiya” gyadamai kai tayi sai chan da murya chan kasa tace “naje na nemo su
Waleed?” Jin yamata shiru yasa tadan kalleshi ahankali tace “Yasmeen batasan ko’ina ba a Katsina take
zama tazo hutu ne maybe bata gane gidan bane saisa basu dawo ba har yanzu” batare daya kalleta ba
yace “koma ciki i will look for them” gyadamai kai tayi tafito ahankali tamaida kofan tarufe tawuce
tashiga ciki yatada motan yayi kasan layin hanyar dayaga sunbi yabi hango playground na yara yasa
kawai yayi wajen Yasmeen yagani tsaye Waleed na wasa sosai tana mai clapping, murmushi yayi kadan
yana kallon Waleed wlh he loves the boy har ransa, parking yayi yabude mota yafito yazagayo Waleed
na cikin wasa kaman ance yadago kansa yaga Salim dawani irin sauri yataho da gudu bai damu da kasan
dake jikinsa ba Salim yabude masa hannu Waleed yazo da gudu kawai yadaga sa sama yace “Assalamu
Alaykum Champion Waleed” Waleed yace “w’kumu salam” murmushi yamai Yasmeen takallesu ganin
Waleed ya sansa yasa tace “ina yini” gyadamata kai yayi batare daya bata second look ba yace “muje
gida” bude gaba yayi yasa Waleed yarufe kofa yazagayo ya shiga mazaunin driver hakan yasa Yasmeen
tadan taho tabude baya cikeda fargaba tashiga ta zauna, Salim yaja motan Waleed na wasa a kujeran har
gidan parking yayi Yasmeen tace “muje gida Waleed” make mata kafada yayi, batare daya kalli Yasmeen
ba Salim yace “shiga ciki zan dawo dashi” batai musu ba tace toh tasauka yatada motan yabar wajen,
shopping yayoma Waleed sosai harda kayan wasa sannan yadawo dashi yakira Safeerah awaya yace
“fito” fitowa tayi shima yafito dauke da Waleed yace “Waleed go to Mom” dasauri Waleed yamikamata
ball dinsa yace “Ummyyy see” murmushi Safeerah tayi tace “laaaa Abee yasai maka”? Dan kallon
Safeerah Salim yayi itama saida tai maganan taji wani irin kunya saitaga kaman tana chusa masa yaron
da ba nasaba, Salim kuma har cikin ransa yaji dadin sunan datake koyama danta yakirasa dashi, karban
Waleed tayi batare data bari sun hada ido ba tace “angode” tajuya tawuce ciki baya yabude yaciro ledan
yazo wajen kofa ya ijiye yawuce mota yamata text akwai kaya gaban kofa sannan yatada motansa yabar
wajen, saida sukaji tafiyansa Yasmeen tace “ke wannan hadadden mutumin ne mijinki? Kinga yanda
yakeson Waleed kuwa kai amman wlh baida kirki, baiso na shiga gaba yasa Waleed awajen ya aikani
baya” maganan ba karamin dariya yaba Safeerah ba tace “Alhamdulillah na dauka ni kadai na ke ganin
baida mutunci kema kin gani Yasmeen, saisa bana sonsa kawai sabida su Baba ne Allah ma yasani,
amman ni I hate men, I hate aure!” daidai text dinsa na shigowa, ahankali tamike Yasmeen tace “ina
zaki”? Batai magana ba tabude kofa taga katuwan leda saitai gmmm hakan yasa Yasmeen tazo wajen
tasa hannu tadauka tace “Waleed zokaga toys naka” da sauri Waleed yazo wajenta suka zauna anan falo
suna fito da komi Safeerah tamaida kofa ahankali tarufe tadawo kawai ta zauna tai shiru tana kallonsu
barinma yanda Waleed ke murna toh he has not been getting toys ga snacks dayawa daban daban na
yara, Parking mota sukaji anyi dasauri Yasmeen ta tashi tai window ganin su Mamanta da Momma harda
Salma yasa tajuyo cikin whispering tace “ke harda matar nan da yarta” daidai nan Baba yayi sallama
yashigo Mama biye da shi sai Mom, sai Momma da Salma dasukabi ko’ina na gidan da kallo idanun
Salma na sauka kan iPhone 16 data gani a hannun Safeerah taji wani abu a wuyanta, yaushe su Baba da
Mama suka fita daga gidan nan? Tasan suna nan fa dazu, suna hada idanu da Momma Safeerah ta sauke
kanta kasa tajuya ahankali tace “ina yini Momma” “lafiya kalau” murmushi Zainabu tayi duk aka
zazzauna Safeerah ta wuce zatai hanyar stairs Baba yace “zo Mamana” juyowa Safeerah tayi ta kalli Baba
ita suke boyema abu, Salma takalli Waleed tace “zo Waleed dina” makemata kafada Waleed yayi ya
manne jikin Mama yadena wasan ma dan sarai yaganesu, Momma dake kallonsa tace “harka manta mu
rigimamme” fitowa Yasmeen tayi da drinks da snacks, Baba yakalli Safeerah yace “badake nake magana
ba Mamana”Zainabu tace “zauna Safeerah” zuwa Safeerah tayi ta zauna ahankali kanta akasa.
Anatse Zainabu Mom tace “nasan abubuwa da dama sun faru but yanzu ba lokacin maimaita kace nace
bane, mu ukun nan iyayen mu suka haifa, zumunci yawuce wasa, komunaso ko bamuso duk jini daya
muke anan, komi yariga yawuce, Momma mahaifiyarki ce Safeerah ke kuma diyarta ce, an samu sabani
ada kwarai but yafiya yazama dole dan haka inaso kibata hakuri sabida arufe chapter gabaki daya abude
sabuwa afara shirye shiryen biki” Zainabu tai shiru duk ana kallon Safeerah data haderai sosai takalli
Zainabu tace “ni bazan bata hakuri ba sai yarta Salma tabama Babana da Mamana hakuri! Ai iyaye basufi
iyayeba, bakuma daraja tafini ko iko ba dazatai tunanin zata zagi iyayena ta gayamusu maganan banza
bazata bada hakuri ba sabida sunada kudi mu bamuda shi dan haka ni nabayar, I am never going to live
wannan rayuwan again, I am sorry Ummi but zumunci ba dole bane, and idan kunaso ayita daga yarta
har ita Momma saisun bama iyayena hakuri ko sutashi su bar gidan nan!” Kowa na dakin kallon Safeerah
yake Safeerah ta bala’in burge Yasmeen, Baba yace “Mamana kinkosan Momma Adda na ce?” Ran
Safeerah abace tace “Baba nikuma yarka ce!” Mama ko kadan bataji zafin maganganun Safeerah ba,
Ummi takalli Salma data batarai tace “sauka kasa ki duka kiba Baba da Mama hakuri dan kin musu ba
daidaiba” saukowa Salma tayi Safeerah na kallonta sosai tai murmushi tace “Baba and Mama nayi
kuskuren abubuwan dana muku kuyakuri kuyafemin, bazan karaba, I am very sorry about everything”
saikuma tajuyo takalli Safeerah ahankali tace “I am very sorry cousin forgive me okay” kasa yarda
Safeerah tayi Salma Salma dai data sani ke bada hakuri haka, Baba yace “mun yafe miki Salma, Allah ya
yafe mana gabaki daya” yakalli Safeerah yace “Adda na don’t have to tell me sorry agabanki, tana gaba
dani kuma daga gidanta muke now kibata hakuri Safeerah ko zan sabamiki” hawaye cikowa idanunta
sukayi ahankali tace “kiyakuri Momma kiyafemin” murmushi Momma tayi wanda iya lebe ya tsaya tace
“bakomi yawuce Allah ya yafemu gabaki daya, ga yar uwanki nan Salma sai ayi komi tareda ita, ga
Yasmeen itama tazo kuhada kanku kunji, let us all close the old chapter” gyadamata kai sukayi, Momma
ta kalli Salma tace “Feerah batace tayafe miki ba sake bata hakuri” ga mamakin Safeerah sai Salma ta
taso tana murmushi tazo gabanta sai kawai ta rungumeta tace “I’m sorry Feerah! And I love you so very
much, sorryyyy pleaseeeeee, I am ur big Sis fada dake is norms but baran karaba kiyakuri kinji, I love u
alot”wani sanyi Safeerah taji idanunta suka cicciko da hawaye tana tuna abubuwa da dama da Salma
tamata takai hannu ta goge hawayen dasauri Salma ta taso takalli fuskanta takai hannunta ta share mata
a fuska tace “I made my sister cry kiyakuri Kinji forgive me pls” muryan Safeerah nadan rawa tace
“yawuce nima kiyakuri duk abinda namiki” Salma tace “yawuce har raina” takara hugging Safeerah tana
shakan kamshin datake da ita kanta mace tanaji kaman ta hadiye Safeerah balle kuma namiji sannan
tasaketa tace “Yasmeen kutashi muje sama dakinmu mubar iyaye suyi magana” Salma tasa hannu
tawani kama Safeerah tana dagota sukai sama while su Baba suka cigaba da tattaunawa.
Sosai Salma tadinga hira dasu tun Safeerah bata sakin jiki harta saki jikinta suna hira dan gaskiya batada
riko ko bakin zuciya, idan ta yafe ta yafe.
Sai yamma Momma tace tazo sutafi Salma tace ita anan zata kwana, Yasmeen daman tana nan haka ma
Mom ga mai gyaran Safeerah, Salma so kawai tasan wanene me kudin daya chanza rayuwan mutanen
nan haka? Who is he?.
EPISODE
4️⃣
3️⃣ 4️⃣3️⃣
Around 6 na yamma ya sauka a lagos jirgin yan airforce yabi, wani gidansa dake Ikoyi yaje, shifa daman
yanada yawan tafiye tafiye but wannan is work related, kawai he just wants to rest from all the bacinrai
na this past few days sannan yayi prepping kansa for this walima and tarewan matarsa. Gidansu yacika
dayawa ga gidansa na barrack ana aiki, duka duka yau is just 3days left a daura auren Auwal da Nanah,
he just pray kanninsa enjoy this marriage and he wish them the best, May Allah bless union nasu, bazaije
daurin auren ba cus baimaso yahadu da family ta at all yariga yabarta yabarta baiso kananun magana.
While tarewan Safeerah saura 10days yau, sai ana 3days to tarewanta zai koma Abuja.
Wanka yayi yaci abinci cus yanada chef yakirasa kafin yazo daman yayi shiru he’s just remembering the
hug he shared da Safeerah, how he felt in his body baitaba jin hakaba, yakasa mancewa cus it’s such a
great moment for him, this days kuma bacci na gagaransa all because of the hug, what is happening to
him? What is wrong with him? Shi yasan har cikin ransa, harga Allah sabida ya taimaki Safeerah ya
aureta, he deeply cares for her sabida she deeply cared for him then, she was crying for him sosai seeing
him in pain mutamun dabata saniba just because tagansa in pain, is that the reason yake jinta haka in his
mind har bayaso yahadata da wata? He knows this Safeerah is one big reason dayasa he couldn’t go on
da auren Nanah, he just wanna see her smile, and happy, idan yaga she is sad he feels sad, yanzu he
thinks he feels something else especially when she hugged him, and he keeps feeling the urge to go back
for the hug maybe yamayi advancing, kiss, also love making, sake lumshe idanu yayi tsigan jikinsa
natashi abun is too much kaman zai haukace sabida ita, kaman yakira yasa akawomai ita Lagos right
now, sai kawai yakai hannunsa yadauki wayansa yayi dialing number ta, Yasmeen tafita ta zubo musu
abinci, Safeerah na bayi, while Salma na kan gado har yanzu batai isha’i ba su duk sunyi ganin wayan
Safeerah na ringing taga Major Salim dasauri tadauka takai wayan kunnenta tawani kashe murya kaman
yar mage tace “Hi Major Salim” danzare wayan yayi daga kunnensa ya kalli screen sannan yamaida
wayan kunnensa kawai ransa yahau baci da kyar kaman ana begging dinsa yayi magana yace “where’s
my wife”? Yayi maganan cikeda iko, sounding brutally rude cikeda rashin mutunci fa, wani iri Salma taji
jin baida kirki irin he’s not even interested in knowing waye ita data dauki wayan ko? Matarsa yake
tambaya baida ma interest na sannin wacece ita ta dai daure cike da duniyan ci ta sake kashe murya tace
“I am Salma Feerah’s Cousin, she’s using the restr……” dip ya katse wayan daidai Safeerah nafitowa daga
bayi dasauri Salma taji gyara fuskanta tajuyo tana murmushi tamika mata wayan tace “wai wannan miji
naki kaman mai anger issue baima jira na gama gaya masa kina restroom ba, wai Allah sa dai ba mai
dirkanki kika kwaso ba, dan masu kudin nan sai ahankali barinma sojoji Allah sa ba yayan Abbati bane
wannan ba” daidai Yasmeen na shigowa dakin tace “Allah yarabata da mutane irin su Abbati kekuwa
Salma kidinga fadin alkhairi, not all men are bad” dasauri Salma dataji kaman ta make Yasmeen tace “ke
kinsan waye Soja kuwa? Me kika sani game da Soja? Lemme tell you kadan, kinga Sojoji akwai su da son
mata, ga iya dukan matan kuma, ga hanasu fita wlh, ga bala’in neman mata, mace daya bata isarsu that
is masu tsoron Allah kenan da basabin na waje, ga uban kulle, basa barin matansu da kawaye, ga kishi
maida matayensu ustazai suke wasu har nikabi sukesa matansu sawa, sannan basu da kirki ga bakin
mugunta” wucewa abinta Safeerah tayi tai kaman bata jinsu but gabaki daya duk maganan na kunnenta,
somehow she’s believes Salma cus zancen kulle da all those rules tagani, da sauransu, gabanta se
faduwa yake, anytime zatai tunanin wani abu she remembers she’s doing it for iyayenta da ba auren nan
ba da yanzu suna gidan Momma an cigaba da wulakanta su inama ace zata sami wani aiki ko kwangila da
zata sami kudi tasayama iyayenta gida dataji dadi wlh, kayan bacci tasaka tadawo ta zauna cikinsu zatai
magana wayanta yafara kuka Yasmeen tace “yana kira again kai wannan miji naki na sonki Feerah”
daukan wayan tayi ahankali saita tashi daga wajen tazauna kan gado takai wayan kunnenta tana dan
satan kallon su Yasmeen da Salma daba ita suke kallo ba tace “hello” batare daya amsaba yace “next
time tell those people su dena daga miki kira” ahankali tace “tom” sukai shiru kirjinta nadan bugawa
gently tace “ina yini” ahankali yace “how are you? Ya Waleed?” Batasan mesa ba anytime ya tambayi
Waleed wani irin sanyi takeji aranta mara misultuwa tanason aso Waleed, duk maison Waleed
automatically yake stealing heart nata, ahankali tace “Alhamdulillah we’re fine, Waleed na wajen Baba
akasa” gyadamata kai yayi chan yace “nayi tafiya ina Lagos” shiru tayi batasan mezatace ba, ahankali
yace “ana biki agidan mu, Auwal is getting married rannan asabar” asanyaye tace “Allah sanya Alkhairi,
Allah yabasu zaman lpy”shiru yayi yana sauraron addu’anta harta gama zuciyansa namai dadi sosai,
murmushin yayi kadan da saida taji karan murmushi hakan ya mugun bata mamaki dan bata taba gani
ko ji yayi murmushi ba sai yau, ahankali yace “Ameen nagode, kina bukatan wani abu”? dan shiru tayi
kafin tace “a’ah” takasa sakin jiki dashi batamasan tayaya zatayi ba, even though ta taimakesa da to ko
aranan ai duka duka awa nawa sukai tare and she was small then ga yarinta, batasan ya ake mu’amala
da maza ba, yanaso yajata da hira taga he is not that strict or wicked datake tunani but he noticed bata
iyaba, hakanan even though bawai wani maganan kirki takemai ba tana dari dari dashi but he’s enjoying
dan maganan dasukayi, kaman karya mata sallama but baisan mezai kara cewa ba jin shirun yayi yawa
yasa yace “saida safe” “Allah tashemu lpy” Safeerah tafada dasauri ta katse wayan ta ijiye wayan ta
sauko kasa suka cigaba da hira.
Yana gama wayan Sister sa yakira Layla cus bayason yana damun Anty Asbae ringing daya ta daga tace
“ina yini Yaya” batare daya amsa ba yace “kungama hada akwatin?” Dasauri tace “laaaa Yaya jiya fa
kabamu kudin”..
Waleed adakin Mama ya kwana sabida baida wuri adakin Safeerah, kasa bacci Salma tayi kaman an
samata dutse a kirjinta sai juye juye take, how can this stupid poor girl be this lucky? Tashi tayi zaune
ahankali daman Yasmeen na minshari itakuma Safeerah ko da chan tanada bacci dawuri and tanada
nauyin bacci ko motsi bataji, around 2:30 ta tabbatar bacci ya shigesu sosai ta tashi zaune takai hannu
saman cupboard tadauki wayanta tareda wayan Safeerah data lura tun dazu kaman ba password, call log
nata tashiga tadauki number Major Salim tasaka a wayanta tai saving da Xoxo sannan ta shiga neman
WhatsApp a wayan taga babu Safeerah batai installing wani app a wayan ba, basuyi sharing text
messages ba kawai waya suke taso tadan karanta chats nasu takara fahimtan waye Salim but batasami
komiba, tsaki tayi ta maida wayoyyin ta ijiye ta koma ta kwanta, tayaya ita ko saurayi guda tsayaye
batada shi sai talakan yarinyar nan eh? Tana diyar governor amman diyar makaho tafita zama lucky
arayuwa is not possible! She will plan something big da saiya saketa wallahi kuwa kuma she will steal
Salim from Safeerah alkawarin Allah.
EPISODE
4️⃣
4️⃣ 4️⃣4️⃣
Wasa wasa agidansu Nana sai event ake daban daban, Mommy is very angry with Nanah da Abba cus
takirasa ta masa maganan but shima idanunsa yarufe wai a ina yarsa zata taba samin family that loves
her haka, karta karamai maganan, kawai ta zubamusu ido, Nanah ta warware kaman ba ita ba she is so
happy kuma Maman sai kallonta take taking pity on the girl. Nana is smart duk wani abu na bikin is
sunanta da Salim, da gangan tasaka friends nata sukai snapping komi aka watsa a duniya harda biyan
blogs su dauka sabida tanason koma wacece matar nan daya aura inhar she is on the internet taji labarin
bikin Major Salim da Nana.
Yau Salma na gidansu, one thing about Salma tanada all those rich girls as friends, tana WhatsApp dube
duben status taga wata friend nata dasuke kira da Maska tasaka status da hoton Nana saikuma hoton
Major Salim da uniform na sojoji even though kana ganin hoton kasan photo shop ne but dawani irin
sauri Salma ta tashi zaune this is mutumin datake suspecting shine mijin Safeerah ta gansa rannan
yadauki Baba, kuma mijin Safeerah name is Major Salim, wani shewa tayi. “Ahayyeee menake gani
haka? Maska ba wannan ne Major Salim na Safeerah ba did I see he is getting married tommorow
asabar” jikinta har rawa yake tama kawarta voice note tace “Maska suwaye this cute couples?” But
Maska bata online Instagram ta shiga haba saiga vlog sun dauki komi, harda backdrop na wajen event
dake dauke da hotunan Salim da Nana da akayi, dudda Salma na son Salim but wani dadi dataji batasan
sanda tahau rawa ba tace “Safeerah kenan jibi buzuwan dayake aure, budurwa, yar controller general,
ajebota girl tayi school a UK wayyooo Momma” tawuce dakin Momma tabata labari tasss kunga yanda
sukajin dadi Momma tace “shirya jeki nuna mata mijin dasuka samu aketa mana tunkaho, sorry for her
batasan waye yaran masu kudi ba” tashi Nana tayi ko wanka batayiba sai gidansu Safeerah, parking tayi
awaje tashigo su Baba ta gaida ta wuce sama Safeerah na daki tana shigowa takama kirji tace “Safeerah
daman aure mijin naki zaiyi budurwa zai aura buzuwa yar controller, kinga yanda bikinsu ke trending a
social media?” Dan kallonta Safeerah tayi batama gane kan maganan ba, dasauri Salma ta zauna tashiga
nuna musu komi da komi ita da Yasmeen na kallo, Salma tace “bikin na trending a social media sosai
yaron richest man finally is getting married” harga Allah tasan bata sonsa tasan ba auren soyayya suke
ba but dataga matarsa Nanah saitaji ta raina kanta yarinya kaman balarabiya sabida haske, ga kyau gashi
taga suna son juna hotunan su yawanci suna kallon juna, wani abu taji ya tsayamata a wuya, Salma tace
“budurwa kuma ce bata taba aure ba, bana gayamuku sojoji nada aure aure ba” daurewa Safeerah tayi
tace “Allah basu zaman lpy, bari naje nadauko Waleed namai wanka” tawuce fuuu tafita Yasmeen ta kalli
Salma tace “mesa kika nuna mata this?” Hararanta Salma tayi tace “I know bai fada mata zaiyi aure ba
akanme na gani ina yar uwanta bazan gayamata ba” tashi Yasmeen tayi kawai tafice tabita, tun lokacin
har zuwa dare Safeerah bata saki ba mai mata gyaran jiki da Mama saida suka tambaya tace kanta ke
ciwo, Salma sai wani dariyan dadi take tana gayama Yasmeen bata cemusu sojoji mayun mata bane,
suna nan zasuga ya auro wife number 3 barinma wannan da yanada kudi, yakira Safeerah sau biyu bata
dagaba kawai haushinsa takeji, sake kiran wayan yayi da daddare har saida Yasmeen dake bacci ta farka
ta tashi zaune da sauri taga Safeerah azaune but ko wayan bata kallo, takalli screen din sannan tadafata
tace “Safeerah ana kiranki” dan kallonta tayi gani tayi idanunta sunyi ja ahankali tace “bar wayan
Yasmeen nayi bacci” ta ijiye wayan zata mike Yasmeen tarike mata hannu kawai saiga hawaye dasauri
Yasmeen ta tashi tace “menene Safeerah”? Rungume Yasmeen tayi tana kuka sosai jikinta na shaking ga
hawaye tace “wlh nadaman auren sa nake, Allah kuwan Yasmeen da akwai inda zansa su Baba dana basa
takardun gidansa nace ya sakeni, I hate aure wlh, I hate maza gabaki daya, na tsani auren nan” bayanta
Yasmeen ta shiga shafawa tace “shiiiii ya isa Safeerah, it’s okay, zoki zauna, I know wat u are feeling”
zama tayi tace “I’m not feeling anything wallahi dama ba sonsa nake ba, kawai dai he looks like wanda
bai dauki y’a mace da aure a bakin komiba, he has the money toh, ni mema yakaini na yarda? Da mun
hakura da zaman gidan Momma haka nan duk bakin halina yasani in this situation” dasauri Yasmeen
tace “sabida Momma takarasa kashe Baba, ke are you not happy kiga Baba yanzu healthy yana ganin
komi da kowa” shiru Safeerah tayi sai share fuska take da bayan hannu tana shesheka ta bala’in bama
kanta tausayi, Yasmeen taji kuka yazo mata amman tadaure tarike hannuwanta tace “Safeerah I don’t
want you to loose hope, think, ko da bai aure ki ba rayuwa ahaka daman ba miji bazai yu ba, think of
Waleed, su Momma were not ready su cigaba da ciyar dashi daya zakiyi toh eh? Even if not for anything
for the sake of mutumin nan nason Waleed and he’s taking care of the boy ai ya chanchanci aurenki, kiyi
zaman auren nan for Waleed sabida yasami kulawa ya girma yazama wani abu, kinji forget Salim din da
matarsa and live your truth, kina gidansa sabida you want iyayenki and danki well kept kuma ai bai miki
komi ba as long as I know” gyadamata kai Safeerah tayi takai hannu ta share fuskanta tace “naji Allah
baya bacci bakomi I will not cry again” Ganin yana sake kira yasa Yasmeen tace “ki dauka” bayan hannu
takai ta share fuskanta tass sannan tasa hannu tadauki wayan takai kunnenta ahankali tace “hello” shiru
yayi na kusan 5secs kafin ahankali yace “meya sameki kike kuka”? Ita tambayan ma tsoro yabata to
some extend hakan yasa murya ciki ciki tace “kuka kuma? A’a ni ba kuka nak…..” “why did you cry
Safeerah?” Yayi tambayan kai tsaye da dan zafi sai taji kaman tambayan ya soso mata kuka again tai
shiru tana hana kanta kuka dan tana bude baki kukan zai fito, Yasmeen na girgiza mata kai alamun
kartayi, runtse idanu tayi takasa magana, daga ta dayan bangaren asanyaye yace “Safeerah!” Har kasan
zuciyanta taji yanda yakirata hakan yasa calmly tana nokewa tace “kaina ke ciwo” alamun motsi taji yace
“bari nazo na kaiki hospital” dasauri tace “nasha magani basai ka zo ba kaida ke Lagos, bacci nakeji
sosai” dan dakatawa yayi ya tsaya yayi shiru hamma tayi tace “bari nai bacci” bata jira amsan sa ba ta
katse wayan dasauri tana kashe wayan gabaki daya switch off ta ijiye wayan a gefen gado ta kwanta
Yasmeen ta hayo gadon kawai ta rungumeta tabaya tace “everything will be fine Safeerah kinji rayuwa
yagaji haka, gwara dabaki fadamai komiba hankalinsa yatashi gobe aurensa” kankame hannayen
Yasmeen Safeerah tayi tace “I just wanna do well on my own wlh banson auren, I hate marraige, I hate
aurensa shima I hate him sosai, wlh kaman nace na fasa kawai banda inda zansa su Mama ne, Yasmeen
na tsani komi nakeji” kanta Yasmeen ta daura gefen fuskanta tace “stop saying all of this sabida ba
solution bane, bakiga yanda Momma ke girmama Baba yanzu ba sabida yayi gidan kansa, no condition
will ever make you go back to gidan nan da izinin Allah, please calm down”
Baki Yasmeen tadinga bata ahaka bacci yayi awon gaba da ita Yasmeen tai shiru tana kallonta kafin
takoma ta kwanta taja bargo itama tai bacci.
Da asuba suka tashi Alhamdulillah ta tashi lpy duk wannan zafin zuciyan da damuwan yafita aranta
gabaki daya she woke up happy ma, kitchen tawuce dan yima kowa breakfast kafin mai gyara tazo,
Yasmeen itama bata tashi ba, su Mama tasan sun tashi amman basu fito ba, kitchen tawuce tafara sa
abinci a wuta takoma tana yanka dankali ba dankwali akanta gabaki daya batai parking gashinta ba
kwana nan haka take barinsa a sake sabida turarata da akeyi, wata simple gown ne ajikinta irin na Egypt
gowns dinnan masu manyan mayafi but bata sa mayafin ba, ba bra ajikinta, boobs dinta are standing
suna wani dangling zaka rantse yaro bai sha ba dan gaskiya Waleed bai sha sosai ba dayake tayi ciwon
nono bayan ta haifesa daganan yaki nono, yaki sha daga jikinta saidai ta matse a bottle shima daga baya
yadena saidai yasha su madara, saisa yataso dasu son abincin turawa.
Daidai tazuba Irish a wuta taji an danna doorbell nasu fitowa tayi ahankali daga kitchen din wutan falon
su ko kunnawa ba’ayi ba cus is very early around 6 waye haka ko Zainabu ce? Ko Umma mai gyara but ai
around 8 take zuwa not around 6 haka? Bawai sunada wani Neigbour masu zuwa wajensu bane waye
this early morning, kai tsaye ta murza key tajawo kofan tabude atare gabansu yawani mahaukacin fadi
dummmm! Salim tagani yana sanye da jean blue da faran t-shirt kafansa sanye da trainers yayi zufa a
goshi ga zufa a rigansa kaman he ran here dan ba mota awaje kawai ya tsareta da ido, tundaga kan
kafarta dake cikin farinslippers yake kallo, kumbunanta farare fess dogaye, zuwa jikinta, da gashinta
dayake a sake bakin kirin har wajen waist nata, idanunta sunyi fari kal but sundan tasa alamun tai kuka,
ga lips nata so pinkish sun bushe, wani kalan racing zuciyansa yashigayi ganinta baisan meya samesa ba
samun kansa yayi da dawo da idanunsa daga fuskanta dayake kallo zuwa kirjinta kaman anyi fixing
idanunsa awajen abun was so crazy and new for him yanasa kansa yacire idanu daga wajen yakasa har
saida Safeerah ta lura awani irin rude tajuyamai baya dasauri tuna babu komi ajikinta zata wuce dawani
irin sauri yayi one step yashigo falon yakai hannunsa yawani fizgota tajuyo kaman paper jikake kum
tafado cikin kirjinsa yanajin saukan boobs yakai hannu daya yana tura kofan yarufe, boobs dinta kan
kirjinsa da bala’in sauri Safeerah tai baya zata fita daga jikinsa hannunsa yakai bayanta yaturata back
cikin kirjinsa boobs nata gabaki daya na mannuwa da kirjinsa yana matso da fuskansa dab da nata yana
shakan kamshin datakeyi da yahau kwance masa lissafi yana kallon lips nata dake rawa sosai yace “did
you know abinda kika min jiya” batare data dago idanu takalli fuskanshi ba feeling very uncomfortable
gabanta kaman zai tsage tace “Ba…..Baba da Mama zasu fito, dan Allah ka sakeni” yana kallonta sosai
yace “anki, saikin fadi dalilin dayasa kika kashemin waya, did you know what i went through to come to
Abuja this early morning sabida ke? Speak Safeerah” kasa dago kanta tayi gabanta na faduwa wani bala’i
ta tsokano gashi wani irin riko yamata ko motsi bata iyayi Innalillahi kaman machine ne yariketa, yamata
mugun mahaukacin kwarjini bamata iya kallonsa tana gab data fashe da kuka, strictly yace “bakiji nace ki
magana ba” gabanta na faduwa sosai muryanta na breaking tana kallon side danta kasa kallonsa tace
“wa……wa…yan mutuwa yayi na mance bansa cha…..ji ba” yana kallon fuskanta da facial expression
nata da yanda take magana bayako kyafta idanu yana shakan scent na breath nata dudda safiya ne ba
wari ko kadan she has wani irin calm children breath smell that he loves just like that, is kind of sexy for
him, and she smells incredibly magical, sake matso da fuskansa yayi dab da nata hakan yasa tashiga
komar da fuskanta baya hannunsa daya yazare daga bayanta yakai keyanta yatare yawani turo fuskanta
back har saida yahada fuskansa da nata wani irin nishi Safeerah tafara kaman zata shire sabida tsoro
kawai ta kulle idanunta gam hawaye suna gangarowa suna fitowa ahaka, ahankali yace “yaushe kika fara
karya?” Lips dinta motsi suka shigayi suna rawa tama kasa magana takasa bude idanu fuskansa na dab
da nata fa, rage murya yayi sosai yace “why did you cry yesterday”? Wlh birkicewa tayi gashi yariketa
gam gar yanzu kirjinta manne da nasa, hannunsa abayan keyanta he’s in control of every part of jikinta,
fashewa da kuka tayi but ba kara sosai kar ajiyosu tace “dan Allah ka barni nasa Irish a wuta” yana mata
wani mayen kallo muryansa sounding really sweet and charming yace “fadi gaskiya toh Pretty girl”
dasauri tabude manyan idanunta dake jike da hawaye for the first time ta kallesa, hada idanu sukayi
saitaga idanunsa sundan kankance sunyi ja kaman zaiyi bacci yasaki fuskansa sosai ga signs na alamun
kaman murmushi zaiyi yana kallonta bata taba ganin fuskansa so close haka ba and so asake haka, yana
kallonta still sounding very sweet kaman yana lalashinta yace “do you want a kiss before ki gayamin
meya samin ke kuka jiya”? Tsabagen tsoro da yanda gabanta yafadi batasan sanda ta damke bakinta ba
ta harde lips nata gam, dan murmushi Salim yayi Safeerah tazaro idanu sosai tana kallonsa ganin
murmushi kan fuskansa, calmly yace “speak Madam Salim” jin ana bude kofa a sama yasa ta birkice tai
raurau da idanu ta kallesa hade fuska yayi ko ajikinsa baima da niyyan sakinta, rasa yanda zatayi yasa
cikin yar kankanuwan murya tace “I felt bad na shiga tsakanin ka da Matar ka, I’m regretting aurenka
wlh, dama banyi ba, naga yaune bikinku, toh shine abinda yasani kuka” tunda take magana yake kallonta
somehow he sensed taga hotunan bikin cus an gayamai bikinsu is trending a social media, calmly yace
“mena gayamiki about social media?” Dasauri tace “Salma ta nunamin a wayanta” tsayawa yayi shiru
yana kallonta dasauri ta runtse idanunta ko kadai batai tsammani ba kawai hugging nata taji yayi
tsamtsam ajikinsa ya manna hancinsa cikin gashinsa a gefen wuyanta yayi lamo ajikinta yana shafa
bayanta kaman karamin yaro jikinta yadauki rawa sosai tanaso ta tureshi takasa sai kallon bene take
tama kasa magana, cikin wata murya kaman batasa ba yace “auren dakike regretting kinriga kinyishi and
its forever and ever, you’re stock with Major Salim Pretty!” Wani sanyi taji jikinta yadauka, murya chan
kasa ahankali kuma yace “hawayenki saidai su kare nothing is going to change that! Bye”
EPISODE
4️⃣
5️⃣ 4️⃣5️⃣
Kawai Salim yasaketa yajuya da sauri yabude kofa yafice, sulalewa Safeerah tayi tazauna anan kasa
jikinta yawani irin mutu, somehow she feels kaman hug daya mata na lallashi ne amman kuma bakar
magana yagayamata a hug din ya maida mata da martanin tai nadaman aurensa data fadi, baice mata
anything about bikinsa yauba, abu taji yatokare mata wuya, jikinta duk ya mutu gabaki daya kamshinsa
takeyi, duk tai sanyi batasan mesa ba takai 2mins awajen sannan ta tashi da kyar tawuce kitchen nipples
dinta sun fito sosai bana wasa ba, dankalin ya konema, kwashewa tayi tasa wani.
Koda yafita ya rufo kofa kasa wucewa yayi saidai ya zauna anan bakin kofa Allah yasama safiya ne babu
wanda yafito cus just hugging her and feeling her messed with jikinsa sha’awansa yatashi sosai dudda
akwai tight boxer ajikinsa wanda yawanci yan gym da yan kwallo ke sawa sabida yakama gabansu kafin
su saka wando but dudda haka yatashi, harde kafafuwansa yayi yana tsaki kadan he hates embarrassing
moments haka, wats even wrong with him? As far as yasan kansa is not like he loves Safeerah kawai he
deeply cares for her and wants the best for her but mesa zaiji sha’awa takamasa cus he sees her in
morning time, muryanta jiya da yanda ya kashe waya ya damesa da he couldn’t sleep, he called wani
good colleague a airforce shima major ne haka akasa wani pilot nasa yatukosa as early as 5 na asuba
daga lagos to Abuja, waya yakira akazo aka daukesa kawai yatafi barrack dan duba progress na gidansa
daganan zai kara komawa Lagos.
Wuraren 2 na rana aka daura Auren Auwal Ibrahim Maradi da Nanah Khadijah Maidula akan sadaki
Miliyan Goma dudda mutane nata mamaki sunan ya chanza wasu didn’t give meaning, wasu feels ina
ruwansu, Auwal was feeling somehow, few friends nasa akace ashiga dashi cikin gida for Halal hug,
tunda aka fara abubuwan nan bai hadu da Nanah ba itama haka.
Cikin gida aka kaisa zuwa falon Abba inda Nanah ke azaune tana sanye dawasu fararen clothes tayi kyau
sosai an mata lullubi, tsayar da Auwal akayi gabanta yarasa mezaiyi kawayenta sukace hug her,
hannunsa har rawa yake yakai hannu ya yaye gyalen dago kanta Nanah tayi ta kallesa she wish Salim
nata ne abu taji a wuyanta amman ta daure tai murmushi kadan, aka fara ihu kama hannuwanta yayi
yadagota ta taso gently yayi hugging nata batasa hannayenta abayansa ba anata ihu ana hotuna
daganan dai suka tafi.
Wuraren 6 akazo aka tafi da Amarya za’ayi event na welcoming Amarya sai sunday zata tare a gidanta,
Nanah taga soyayya, tasaki ranta, dudda eyes nata keeps scanning for Salim cikin all the men but basa,
washe gari sunday aka kaita gidanta.
**
Yau duka duka tarewan Safeerah saura kwana hudu, gabanta sai faduwa yake she keeps regretting uban
abinda yasa tai aure but kuma saita tuna how good Baba is looking now, Salim ya aikama da both Baba
and Mama manya manyan akwatina na dinkakkun kaya masu mahaukatan kyau, ya chanzama iyayenta
wardrobe, ya ijiye musu 2cars da standard soja cus Baba baigama iya tuki ba dudda yafara koya, kuma
Baba ya fara neman koyarwa ma gobe wani school sunce yazo kuma yasoma murmurewa sabida cin
abinci mai kyau da gina jiki, Mama ma haka sai kyau take gasu da abinci agida da komi, Salim babu
abinda baya kawowa sojojinsa kawai yake turowa dan tun rannan dayazo da safe rabonsa dayazo, jiya
yamata text kan su shirya gobe za’a kawo akwati gabanta sai faduwa yake ganin everything is serious,
data gayama Mama cewa tayi daman anama bazawara akwati haka takira Ummi da Momma ta sanar
dasu itada Yasmeen sukahau aiki sunada komi snack suka kwana that night sunayi, Mama tasa hannu,
wuraren 1 suka gama washe gari Mama takira makotanta dasuke dan shiri nan aka hadu ana girki
Safeerah da Yasmeen suka fice suka shiga gidan wata Amarya me yaro daya dasuke shiri sanda, Momma
da Salma sukazo gayama Salma inda suke akayi tazo tasamesu.
Layla, Anty Asabe da fews kawayenta guda biyu sai Mama Kulu Matar Baffa da Bathoul ne suka kawo
akwatunan, wani abu Momma taji ya tsayamata a wuya sanda aketa shigo da akwatunan cus ana
expecting akwati yan guda biyu ko daya ma tunda haka akema zaurawa amman saitaga akwati set set
guda biyar kowani set nada 7pcs na box, saiga wasu basket na yan gayu suma kayane anyi wrapping anyi
decorating aka fara ayiyiriri ana zazzaunawa, kasa hakuri Momma tayi dan gani tayi anya sunsan yarinyar
nan bazawara ce kuwa cikeda bakin ciki tai yake tace “bazawara ce diyarmu fa wannan kaya har ina
yarinyar harda d’a dan saurayi guda daya Waleed” sauke kanta kasa Mama tayi batace komiba amman
maganan yamata wani iri, Ummi tace “mace ko takai shekaru dari mace ce” Umma tace “mu baruwan
mu da al’adun nan, munga diya munaso munyi abinda yakamata” makota suka keta guda, aka fara bude
akwatina ba su Ummi ba hatta makota dasu Layla saida kowa yaga yanda fuskan Momma ya chanza
kunga kayan da akama Safeerah kuwa, Momma ta kirga set set na zinare masu faska faskan sarka guda
biyar wanda kudinsu duka zai iyakai 500million ga atampopi babu ta kasa da 200k abaya kusan guda 20
yan millions ne bayan 100k ba, ubanme yakai Shamsu kai Safeerah kampanin nan data sani da Salma aka
kai, Innalillahi jibi arziki this people are rich rich crazy rich, abubuwan aka shiga shigowa dasu sukaci
sukai kat sannan suka tafi Mama takawo 300k shima cikin kudin da Salim yaba Safeera tabayar da
abubuwan da akayi suka karba sukai godiya sosai da nuna jin dadi babu rainuwa suka tafi for the first
time sai Mama taji zuciyanta ya natsu da aure cus sunada mutunci ga karamci kudinsu baisa musu
girman kai ba, jibi yanda sukai godiya da kudin mutanen da sunsan sunfi karfin ta.
Neigbours sukama Mama addu’a, Ummi tahada musu komi ta babbasu suka tafi, kaman jira Momma
take tace “aikin banza yarinya zatai aure amman har yau kun kasa sa yaro yazo gida ya gaidani ina head
of family dinmu” kallonta Ummi tayi ta tabe baki tace “maida wukan Hajiya Kubra Head of Family Salim
zaizo ya gaidaki zan sanar da Safeerah ta gayamasa” wani kallo Momma tamata kaman ta maketa tace
“wai nazama tsaran wasanki ko kudi yasa kika tarama matarnan biyayya” tanuna Mama data juya abinta
Ummi tace “wai me matsala ki eh? Adda me haka? An zauna agidan ki kin addabesu sun barmiki,
yarinyar dakika kora tasamo miji sai bata rai kike” cikin fushi Momma tace “eh mijin da d’ana Shamsu
yayi sanadi ba, da bai kaita ba da zata iya zuwa kampanin ne ita tama isa tashiga kalan wajajen nan, ni
din ce dai sanadin duk wani good abu dasuke dashi a duniya” shiru Ummi tayi ta tsaya tana kallonta
ganin bakin ciki karara bataso tabiyemata ayi fada gwara a lallabata ayi auren lpy tace “to ki yakuri” tashi
tayi tace “Salma tadawo ni natafi gida” tawuce tafita abinta Ummi tace “baki dauki komi a akwatin ba
yakamata kisa albarka fa Adda” “Allah ya kyauta” tabude kofa tafice”.
Wuraren 2 Safeerah suka dawo me gyara ta takirata daki tana rike da Waleed, Yasmeen da Salma tara da
ita akwatinan falo suka kalla, kallo daya Safeerah tama kayan ta wuce, mesa yamata akwatina dayawa
haka tawuce wajen me gyara tana ijiye Waleed gefenta dahar yatashi tace “ina zaka zauna kaga bari
nabaka wayana” ta kunna mai cartoon a YouTube yana kallo aka bata maganin sha, Ummi tashigo dakin
tace “Momma na so Salim yaje ya gaidata agida? Ki kira ki gayamasa” kallon Safeerah tayi saikuma tace
“Ummi gaskiya ki gayamasa kedai”dakuwa Ummi tamata tace “kinci gidanku dakike cewa ni nakira, maza
kirasa banson damuwan Adda please” tai maganan tana wucewa tafita, dan shiru tayi saita kalli Waleed
tace “Waly bani wayan nayi kira kaji” cikeda rigima yace “uhn’uhhh” murmushi tayi tace “yakuri dan
Allah, arama Ummy zan baka cheese” dasauri ya sakan mata wayan yace “cheezee” gyadamai kai tayi
tace “eh” takai wayan kunnenta harya katse bai daga ba sai gashi yakirata back ahankali ta daga tace
“ina yini” muryansa kasa kasa yace “yakuke how is Waleed?” Ahankali tace “gashinan kusa da ni”
murmushi yayi yace “basa wayan” zare wayan tayi daga kunnenta tasa a speaker tace “Waleed gashi
za’ayi magana dakai” karban wayan Waleed yayi yasa a kunne a juye da karfi yace “aloooooo” dariya
Umma mai gyara tayi, itama Safeerah tai murmushi tana kalllon Waleed kaman zata cinyesa tana mugun
son danta, daga ta dayan bangaren cikeda so Salim yadan daga murya a sigan yarinta yace
“Waleeeeddddd” zaro idanu Waleeed yyi saiya juyo yakalli Safeerah yaron yanada mugun wayau ga
brain cikin voice nasa na yara yace “Ummyyyy Abeeeeee!” Wani kunya Safeerah taji sau daya ta gayama
yaron Abee by mistake but harya rike gyadamai kai tayi alamun eh shi ne, Waleed yasake juyawa yace
“Abeee!” Wani piercing zuciyansa yanda yaron genuinely call him father yayi saiyaji yakara sonsa, cike
da sincere love yace “na’am my Son, how are you”? Dasauri yace “fine Abee” Salim yace “yesss good
boy, how is Ummy”? Dan kunya Safeerah taji jin ya tambayeta, juyawa Waleed yayi yakalli Safeerah dake
kallonsa ta batarai sosai yace “Ummy fine Abee” sai yacire wayan yasa a kunnen Safeerah yace “Ummy
Abeeee, talk” kaman Salim yagane me Waleed yayi saiyace “Hello Ummy!” Wani irin sanyi Safeerah taji a
kunyace tawani sunnar dakai murya kasa kasa tace “ni sunana Safeerah” dasauri Waleed yace “Ummy!”
Salim yayi murmushi mai sauti kadan yace “kinji ko Ummy, why did you call?” Cus yasan bata kira saida
wani abu, ahankali tace “ahmmm daman Momma Yayar Baba keson ganinka ta wannan gidan” shiru
yadanyi he knows akwai yaro awajen ahankali yace “okay” yace “Waleeeeed” dasauri Waleed yacire
wayan daga kunnenta yasa anashi yace “Abeee Ball” dasauri Salim yace “meya sami ball dinka”? Dasauri
Waleed yakalli Safeerah cus jiya ta karbe ball din ta boye cus ya buga a tv, raurau yayi da idanu kaman
zai fashe da kuka yace “Ummyyyyyy”idanu Safeerah ta zaro yanzu Waleed har ya iyakai karanta, ahankali
Salim yace “don’t cry zansa Ummy ta baka ball dinka bata wayan” sama Safeerah wayan yayi a kunne
anatse yace “ina ball dinsa?” Ahankali tace “na karba na boye” “mesa?” Ya tambaya ba wasa, Waleed ta
kalla tace “tv yake bugama kwallon” strictly yace “and so? Maza kibasa ball dinsa, seizing the ball is not a
solution, he’s a small boy he needs to play, correct him gently then kibasa his own space na ball, maybe
back yard ko wani room is okay” sosai taji kalaman sa hakan yasa tace “okay” dasauri Waleed yamaida
wayan kunnensa yace “Abeee” murmushi Salim yayi yace “Ummy zata baka but karka buga a tv is not
good okay” gyadamai kai Waleed yayi yace “okay Abeee” dan ijiyan zuciya Salim yasauke like is this how
sweet kids are wallahi he loves the boy, ahankali yace “bye bye Waleed” raurau Waleed yayi da fuska da
Umma mai gyara da Safeerah sukahau kallon yaro kaga yaro, sai kawai yafashe da kuka sosai kafin Salim
yayi magana Safeerah tasa hannu ta karbe wayan ta katse ta harari Waleed dake kuka tace “daga
mutum yayi magana dakai saikahau mai kuka bazaije yayi aikin gabansa ba? Idan kana irin halin nan
bazan kara baka wayana kayi magana dash……” Ringing wayanta yahauyi Umma mai gyaran tace
“wallahi shima yana bala’in son Waleed gashinan yakira, ki barsa mana yarone jibi yanda kika sakashi
kuka yanzu” cikin kuka Waleed yamikamata hannu irin tabasa wayan nan daukan wayan tayi tamika
masa ya karba yakai kunne dayake ta manta batasa a speaker ba but gani tayi yadena kukan yakai hannu
yana share fuskansa saiyahau murmushi saikuma yahau dariya sosai, Safeerah sai kallonsa take batasan
meyake gayama yaron haka ba dayake dariya, hawaye taji ya cicciko mata a idanu dasauri tadena
kallonsa she’s just feeing bad for Waleed, mahaifinsa ya tsanesa baitaba ganinsa ba rannan dayasan
tanada ciki yakirata shi bayason ciki, data haihu an kirasa but still bayaso ko pure water mahaifinsa
Waleed baitaba sha ba, look at yanda yakeson wani a matsayin uba wanin da bamatasan ko zai barta
taje da Waleed gidansa ba, dudda yataba fada but batasan ko parmanent bane, taki maganan sabida ita
duk inda zatasa kafa danta na wajen idan bai yarda ba yasaketa, maybe duk hiran na yanzu ne suna zuwa
gida yafara wulakanta Waleed ko ta haihu ya banbance nasa yaran da Waleed it happens ai she’s just
feeling bad for the boy, kusan 20min yayi yana magana da Waleed sannan ya katse Waleed yabata
wayan da kansa yana tsalle yana clapping.
EPISODE
4️⃣
6️⃣ 4️⃣6️⃣
Wuraren 8 sukai parking agaban gidan Auwal Ango ke tuki, baiso yadauki KB cus he knows the people
are not that nice sune sukai making life na matarsa miserable, wayansa Auwal yadaga yakira Shamsu
nan da nan aka bude musu gate suka shiga ciki sukai parking, Shamsu yafito yana sanye da jean da riga,
jean din yasauka kasan bombom dinsa yayi ass down kana ganin boxer sa kallo daya Salim yamai
yadauke kai he sees why kaninsa baiyi keeping Shamsu as close friend ba, fitowa yayi a nutse Shamsu
yace “Inlaw Inlaw” bayabo ba fallasa Salim yamikamai hannu batare dayace komiba shima Shamsu
yadansha jinin jikinsa yamaida jeans nasa waist yace “kumuje Momma na jiranku” yana gaba suna
biyeda shi abaya suka shiga falon Momma na zaune taci uban gayu tasha gwal ta tsare Salim din da kallo
tana salati da sallallami ina Safeerah tasamo hadadden classic namiji irin wannan jama’a, dan bata taba
ganin Salim dinba sai yau, maza like this da Salma sukafi dacewa not wata Safeerah, murmushi tayi tace
“bismillah ku kuzauna” akasa kan carpet Auwal ya zauna while Salim yayi zamansa kan kujera ganin haka
Auwal yadawo kujera shima zauna Momma tace “laaaa ga kujera da zaka zauna akasa Auwal” anatse
Salim don baison bata lokaci yace “ina yini” murmushi tayi tace “lpy lau bari akawo lemu, Salmaaa” daga
ciki cikeda fi’ili da kakale akace “na’am Momma” fitowa Salma tayi taci gayu anmata wani professional
makeup tasaka wani mahaukacin lace hadadde sky blue batasa gyale ba kayan sun kamata tana wani irin
kamshi na ban mamaki takalli Momma ashagwabe tace “gani Momma” murmushi Momma tayi ganin
yanda tai kyau tace “kawo ma bakin mu su lemu kizo ku gaisa” murmushi tayi tace “toh” tawuce kitchen
bata jimaba tafito da tray da lemu ke kai da dakbun nama yar aiki biye da ita da tray na small chops tazo
wajen dukawa dab da Salim tayi tace “Yaya ga ruwa” dasauri Auwal ya kalleta ganin yanda ta duka kusa
da Salim like wat is this? Momma tai murmushi tace “ga Autana Ummu Salama kenan muna kiranta da
Salma, she’s 22, final year student din Accounting a Nile in few months zatai graduating, tayi saukan Al,
Qur’ani tun marigayi mahaifinta tsohon gwamnan Jigawa na raye”
Momma tace “budurwa ce bata taba aure ba, Salma is simple girl that has a pure innocent heart,
kaganta dudda ta girmi Safeerah amman Safeerah kullum dukanta take tana sata kuka sabida batada
karfi da wayau, bata taso cikin rayuwan talauci ba, or all this ghetto life kalan na su Safeerah saisa
sukeda banbanci upbringing” baki Salim yatabe now he sees what the whole meeting is about, anatse
Momma tace “Salim dago kai ka kalleni” dago kansa yayi yadaura kan Momma bayako kyaftawa ba tsoro
ko shakka or wani abu, Momma ta dafe kirjinsa tace “kaganni I am a mother! Bazan taba ganin abinda
zai cutar da d’ana nayi shiru ba, before Safeerah kanninka Auwal has been friends with d’ana Shamsu
tun zamanin university so that makes u kaima d’ana, why will I see abinda zai cutar dakai nai shiru eh
Salim? Koba hakaba Auwal”? Gyadamata kai Auwal yayi batare dayayi magana ba, gyara zama Momma
tayi da kyau ganin yanda Salim ya tsareta da idanu, dan rage murya tayi tace “bansanka da wuri ba
danasan da Safeerah zaka aura dana hanaka, kasan dalilin dayasa nama Safeerah aure bayan sun dawo
garin nan?” Kurr Salim ke kallonta baya ko gezau, Momma ta rage murya ta nuna Shamsu tace “kagansa
nan duk abokinsa dazaizo gidan nan binsa take, yar karaman yarinya tasan maza bala’in son maza ne da
ita” Momma tace “danaga abin yayi yawa yasa na roki kawata data gayamin tana nemanwa danta aure
dayaki natsuwan mata, an gayamata akamai aure zai natsu shine na hada aurenta da Abbati amman
shima ta shiga gidansa bai isheta ba tadinga biye biye saisa haryau bai yarda Waleed dansa bane ya
koreta sabida yagano bin maza ta……” Salim bai bari takarasa maganan ba dan he’s loosing his cool
strictly babu wasa ko rahama kan fuskansa yace “what exactly are you trying to tell me now Madam?”
Ba Momma kadai ba har Shamsu da Salma saida suka kallesa gabansu duk ya fadi ganin yanda baida
wasa kuma baida mutunci yanda yakira Momma da Madam was damn rude, dan dakewa Momma tayi
irin na cikkakiyar yar duniya, tayi yar dariya kadan tace “daman labari naji kayi aure ka auri asalin
matarka saliha baiwar Allah da iyayenka suka zabama tausayinta nake banso innocent yarinya a shafa
mata wani cuta dan Safeerah bata fasa halin nan that is the same reason dayasa na korata daga gıdana
rannan dan ganinta akai da maza banso ta batamin Salma” Momma tadanyi shiru ganin yanda Salim ke
kallonta yasa taji gwara tafitomai a mutum tace “kaga Salim nasan sojoji nasan yanda kuke mata daya
daman sukan muku kadan i get that, bazan hanaka mata biyun ba but why not karabu da Safeerah tunda
ba matar arziki bace ga Salma nan gabanka, innocent yarinya, very pretty saika aureta ita taje anabiyu”
wani kallon Momma yayi, is taking a lot from him dabai daura mata mari ba he hates nonsense ko
gayamata kalamai masu zafi hakan yasa yamike tsaye yakalli kaninsa yace “let’s go there’s nothing to do
here” dasauri Auwal yamike shikuma yajuya zai wuce Momma tace “ka zabi zama da karuw……..”
“Kubura!” Salim yajuyo yakira Momma da kakkausan murya mai zafi idanunsa sun chanza launi hardly
kake gane ransa yabaci but today is was obvious! Ran Salim yabaci, da hannu yanuna Momma yace
“mind your language whenever kike magana akan iyalan gidan Salim!” Dakin har amsa deep husky voice
nasa yake, Momma na kallonsa sosai hakama Salma dashi kansa Shamsu da gabansa ke faduwa!
Sassauta murya yayi yace “be very careful! This is my warning!” Yana fadi yajuya yafice Auwal yabisa
abaya suka shiga mota Auwal yaja motan sukabar gidan, bini bini yana tuki yana satan kallon yayansa da
idanunsa ke alumshe shi yasan ransa abace yake, maida kansa kan hanya yayi ahankali yace “Yaya I am
100% sure sheri kawai sukema Safeerah, cus rannan da Shamsu yakawota office dina the little 2min
dasukayi I was able to understand they hated the girl, basason cigabanta, so kake kabar Safeerah ka auri
tata yar” baki yabude kadan yace “take me to my house”.
Gidan barrack yawuce ya shiga yana duba komi cleaners ne agidan suna kara cleaning komi the interiors
is beautiful Ya Allah, he spent money, he just wanna keep her here cus he loves yanada wife a barrack
cus he’s always here for work and other things unless basa Abuja, also those crazy family members nasu
baiso suna zuwamai gida anyhow ko kashigo barrack babu wanda ya isa yashigo this particular estate
nasu sai da izininsa, but nan gaba zatabar nan, gaidashi ma’aikatan sukayi ya amsasu yawuce sama first
dakin dake kusa da nata ya shiga dakin Waleed kaman akasan waje asalim children room anyi fenti har
POP sama na space da astronaut ga bed nasa mai kyau an gyara ga shoe rag yazubama yaron shoes na
banmamamki ga wani babban basket na toys cars Superman menene menen babu wanda babu aciki
fitowa yayi yarufe kofa yashiga dakin Safeerah it looks so feminine yayi kyau sosai maida kofan yayi
yawuce dakinsa shima yayi kyau zama yayi kafin yatashi ya chanza kaya zuwa na sojoji yatafi office.
Ahankali ta tashi zaune daga gadon takasa bacci Yasmeen dake bacci ta kalla dan hasken bayi na lekowa
dakin kaman Yasmeen ne bata rufo bayin ba, data rufe idanunta tunani ke zuwa ranta takasa natsuwa,
she’s super worried, all this while da aka daura aurenta bata damu ba yanzu ne datasan for sure gobe
zata tare gidan wani takeji gabanta na faduwa sosai, bala’in tsoron aure take, har kasan ranta bataso
takara sake aure ba, situation na iyayenta shine ya chanza mata lissafi, even though Salim seems like a
good Man, he’s taking care of parents nata, kayan kadai dayama şu Mama dazasu saka yau abin kallo ne,
danta komi shike musu yanzu that doesn’t mean tana sonshi, she don’t feel anything about him, koda
yake ko auren farko ma hakane, tana ganin yanda Yasmeen ke soyayya da saura yarinya iya baya
tabayiba, ta wahala agidan Abbati sosai what is she made the wrong choice data karbi gidan mutumin
nan iyayenta na zama aciki? Wat if yazo yanacin ubanta yana dukanta agidansa gasa soja iyayenta basu
da karfin kwatota, gashi tanada kishiya budurwa ba kaman ita bazawara ba, she feels shima kawai ya
aureta ne in form na taimako tunda ta taimakesa ada bawai dan so ba cus matarsa tafita komi ga kyau
kaman balarabiya, shiru tayi, tasauke ijiyan zuciya zata iya daukan duk wani wahalan duniya as long as
iyayenta and Waleed are fine, as long as bazai cutar da Waleed ba, bazai kori Waleed daga gidansa daga
bayaba yace shiba ubansa bane she is fine, in sha Allah zata zama wani abu zata tara kudi incase of
rannan da zai kore Waleed ko wani abu makamancim haka tasami dan kudin da zata kama gida tasa
iyayenta
Ijiyan zuciya ta sauke gabanta sai faduwa take tana tuna abunda Abbati yamata dahar tai ciki yanzu
shima wannan haka zaimata? Bata taba jin abu mai zafi kaman shi ba, anmata CS haihuwan Waleed but
CS din baimata zafi ba kaman yanda tarayya da Abbati yamata zafi duka zagi da mari babu wanda baya
mata idan yanayi dan dama abuge yake nemanta babu randa baya shaye shaye sosai gabanta ke fadi cus
that’s the only thing datamafi tsoro shi sex din is painful she hates it, how is this marraige going to be?
Bazata iya maganan nan da Mama ko Baba ba bataso tasa damuwa aransu but she is worried, sauka
daga gadon tayi ahankali tawuce bayi alwala tayo tafito tadauki hijab tahau sallan dare har asuba bata
runtsa ba addu’o’i take.
Zuwa dakinsu Mama tayi da asuba dan tadasu tana bude kofa taganta zaune saita tsareta da idanu kawai
tagane yarinyar batai bacci ba, tahowa ciki tayi ta duka gefenta tace “meke damunki?” Murmushi ta
kakalo tace “bakomi Mama” shiru Mama tayi tace “bazaki gayamin gaskiya ba”? Baki tabude zatai
magana sai maganar ta makale ta lumshe idanu da sauri tana hana kanta kuka wlh kawai tsoro takeji,
abakin gadon Mama ta zauna saita kama kanta rungumeta Safeera tayi hawaye na zubomata tace
“Mama gabana faduwa yake tsoro nakeji, wlh banson auren Mama, banso natafi nabarku, ya barni anan
na zauna daku” sosai taba Mama tausayi, Safeerah is just a small girl da all she needs is parents dinta
around this age suna kula da ita banda condition mema zaisa amata aure at 16, wani mara tarbiya ya
wulakanta mata rayuwa and dumped her da ciki, bayanta Mama ta shafa tace “shiiiii ya isa, dazaran kinji
gabanki na faduwa ki dinga kiran sunnan Allah, as long as kin rike Allah bazai tabasa kiji kunya ba
Safeerah, kin muzantu, an cuceki and wulakantaki an azabatar dake a aurenki na farko, I believe Salim
zai kasance lullubi da rahama agareki sai nan gaba zaki gane kika zauna dashi, kiyakuri I know sabida mu
kika fadawa aure haka amman Allah zai sakanya miki da alkhairi for wat you did for us kinji, stop
worrying ina raye fa, and zan biki da addu’a kema kidage da addu’a kinji” gyadama Mama kai tayi, Mama
tacirota daga jikinta ta share mata fuska tace “maza ki gama kifito amiki gyaran jiki kisha magungunan ki,
su Ummi zasu kai kayayyakin ki, da magungunan gidanki anjima ki dinga sha kullum kinji sune mutumcin
diya mace” gyadama Mama kai tayi, Mama ta mike tana tada Yasmeen da tai salla sannan tawuce tafita.
Kiri kiri Safeerah kinyin makeup tayi abun kunya yabata saikace wata budurwa amman tasa lace mai
kyau da gold awuya kunne zobe da hannu, hannayenta da kafa sunsha lalli da akamata jiya, Waleed ma
yayi kyau an samai shaddar da Salim ya dinkamai da hula da malummalum daidai jikinsa da takalmi sai
kallon Waleed take kaman zata hadiyeshi tana son Waleed sama da yanda takeson ranta, su Salma da
Momma sunzo Momma tahade rai sosai babu wasu outsiders haka, babu kuma mutane dayawa, ga
abinci da chefs sukayi makota sun shigo anata sa alkhairi babu wani hayaniya hira kawai ake while
Safeerah na sama da su Salma da Yasmeen, Safeerah duktai zuru zuru kaman auren farko, Salma taci
uban makeup ranta fess sai dadi takeji har Yasmeen na tambayanta murnan metake haka tace ina
ruwanta.
Wajajen asir makota suka watse and sun ba Mama gifts wlh some money, Baba shima yadawo gida
abunsa yarage yisu yisu suka rage sai hira ake kowa yayi kyau, dayake kofan falo abude sabida baki
nabarku shigowa falon wata hamshakiyan mata tayi tana sanye da lafiyayyen lace bayanta wani matashi
ne da akalla he will be 33yrs yana sanye da jean crazy dayake a yayyage dawata shirt da botura uku na
kasa kawai ya rufe sauran na saman a bude babu ko singlet a jikinsa yasa bakin glass a idanunsa bakinsa
da cingam yana tauna doss doss doss kaman mace, dudda akwai glasses a idanunsa but kansa na kallon
Waleed dake rike da ball a tsakiyan dakin ganin baki yasa ya tsaya yana kallonsu kaman yaga tv yana
sanye da milk gizna mai kyau ba babban rigan a jikinsa just jumper yarage.
Kaman yanda matar tagaba itama ke kallon Waleed sosai dukansu babu wanda yayi sallama, mikewa
tsaye Baba yayi, haka ma Mama tana kallonsa sai Zainabu, itakuma Momma nadaga zaune tana kallonsa
tai wani smirking tareda daura kafa daya kan daya ta kada, gabaki daya fara’a da walwalan Baba bacewa
yayi daga fuskansa kaman ba Baba ba, babu walwala akan fuskansa yace “meyakawo ku gidana? Waya
baku izinin shigowa gidana”? Taba baki matar tayi ta karaso cikin falon tazauna kan kujera tana kallon
Waleed, shikuma guy din yakai hannu yazare glass din idanunsa, idanunsa sundanyi ja kadan sun
kankance kaman wanda yayi shaye shaye yataho yana bouncing irin na niggas dinnan yazo gaban
Waleed yaduka tareda yin murmushi yace “Hey Yhoo Kiddo Wassup” Dan turo baki Waleed yayi ganin
strange faces yayi rau da fuska zai fashe da kuka Baba yasa hannu yadaga Waleed ya daukesa cikin daka
tsawa yace “nace mekazo yi agidana Abbati! Meya kawoka”? Mikewa tsaye Abbati yayi yakai hannu yana
goge fuskansa yana yatsine fuska yace “damn! Kadinga matsawa baya idan zakai magana wannan yawu
haka” ran Zainabu baci yayi takalli matan dake zaune ta daura kafa daya kan daya tace “Hadiza meya
kawoku gidan nan? Tayaya ma kukasan gidan nan? Idan da kunyi anyi hakuri not anymore talk to yaron
nan yakama kansa yasan inda yake karyace zai raina Malam agidansa” hannuwa Abbati yadaga sama
yana daurewa a kunnensa yace “enough enough enough! I hate ihu guys!” Yafadi yana yatsine fuska,
Baba yace “get out of this house!” Wani kallo yama Baba yanuna kansa yace “you think I enjoy being
here?! Common nazo na karbi wat belongs to me ne? D’ana nazo karba!” Ba Baba kadai ba hatta Mama
da Zainabu saida gabansu ya buga dim! Hadiza na daga zaune tace “before kufara this and that kome
kuka kashe akan Waleed tundaga kan cikinsa, har haihuwa, har zuwa yau arubuta mana zamu biya but
munzo karban danmu! Kuma babu uban wanda ya isa yahana tunda dai d’a na Abbati ne, shi yayi cikinsa,
shikeda hakki akan Waleed ba wani ba” wani yar dariya Mama tayi takalli Hadiza tace “did you just say
hakki?! Ku kunsan me hakki? Baku da d’a a hannunmu, Waleed dan Safeerah ne kadai not dan Abbati”
bushewa da dariya Abbati yayi sosai yana tafi yana dan tangadi yarike cikinsa yanayi kafin chan yayi shiru
yakalli Mama yace “idan kin isa yau ki hanani daukan d’ana!” Yajuya ya kalli Baba yamika hannunsa yayi
murmushi yace “zonan Kiddo? Come to Pops” Lamo Waleed yayi jikin Baba cus Abbati looks creepy and
wired a idanunsa, haushi ne yakama Abbati dan baida hakuri yanuna Waleed da yatsa yana dakamasa
tsawa da saida gidan ya amsa yace “kai zonan nace, ina wasa dakai ne! Dan Mace kawai!” Fashewa da
kuka Waleed yayi yakankame Baba atsorace Baba yace “wai mehaka Abb…..” fizge Waleed Abbati yayi
daga hannun Baba yana hankada Baba yafadi haryana bugewa da table cus ya shammacesa daidai
Safeerah na saukowa dan taji tsawan Baba dazu Salma da Yasmeen biye da ita while Mama da Mom na
daga Baba up dasauri Momma tamike tace “Abbati mehaka? Ko yaronka kazo karba we do it in a civil
way why are you being aggressive jibi yanda ka kayar da Shu’ibu” chak Safeerah ta tsaya tama kasa
motsi jikinta kawai yahau rawa tana kallon yanda Waleed ke kuka yana ihu a hannun Abbati yana turesa
yanaso ya sauka yagudu amman Abbati yarikesa gam Waleed yakasa motsi, Hadiza ta tashi tace “muje”
dasauri Mama tasaki Baba tamike kafan Waleed tarike tace “saidai kaje damu gabaki daya” ture Mama
yayi Safeerah tace “Abbati!”Chak yajuyo, hada idanu yayi da Safeerah hakanan gabansa yawani irin fadi
dummm! Tana sanye da wani black and red lace Ya Allah! Yamata kyau na bala’i, tayafa red veil babu
makeup a fuskanta but wlh ka kalleta saika kara kallo sabida yanda tai kyau da baitaba sani tanada shi
ba, sak Amarya lallenta yayi kyau na bala’i, lumshe idanu yayi yana tuna all his moments da ita, takara
girma, lokacin nan kirgan dangi ne a kirjinta but look at how sexy and cute she is now, Safeerah is the
only virgin daya taba ci arayuwan sa and he enjoy those moment yaso ya more da ita but takama tai ciki,
sosai gabansa ke faduwa daya rasa dalili amman yadaure yahade rai kaman zaki yana kallonta, tahowa
Safeerah tashigayi dudda tana tsoronsa da shakkan sa but akan danta she can do anything Wallahi a
duniyan nan, tsayawa tayi agabansa tana kallon kwayan idanunsa, idanunta sun kada sunyi jaaaa tace
“where do you think you are taking my Son toh?” Kallon Safeerah Abbati yayi yakara kallo Safeerah dake
fitsari a wando lokacin nan tsabagen tsoronsa ne ke ke kallonsa right into his eyes tana mai magana
haka, cikin wani kaskantaccen look daya mata yace “who do you think you’re dazaki questioning
Abbati?” “I am Waleed’s mother!” Tafadi azafafe, tace “ka ijiyemin d’ana ka wuce kabar gidan nan cus
you are not welcome”Waleed daya matse gam yana kuka yace “Ummyyyyy comeeee, zoooo” matso wa
tayi dab da Abbati kaman mahaukaciya dan kukan Waleed yakara haukatata tace “nace ka ijiyemin
d’ana! Bakaga kuka yake ba he is afraid of you, ka ijiyemin d’ana Malam” hannu Abbati yakai akufule zai
kaimata duka sabida yanda yaga tanamai tsiwa Baba yataso azuciye yarike hannunsa gam yana kallonsa
ransa abace yace “as long as inada rai kagama taba lafiyan y’ata! Ka ijiye mata danta” Safeerah da
hawaye na gab da zubomata ganin yanda Waleed ke kuka ya matse yaron he is hurting him tace “nace
ka ijiyesa you’re hurting him, drop my son and get out!” Wani murmushi Abbati yayi yasake matse
Waleed da gangan kaman zai kashesa yace “yaron nan d’ana ne nina miki cikinsa kika haifesa, my blood
runs in his veins, my DNA is all over him, ko a musulunci nafiki iko da Waleed! So listen very well to wat
I’m about to say to you” Cikin kakkausan murya yace “wat ever kika kashe akan Waleed give me the bill I
can even pay you here just sabida nafita daga hakkin ki, but as long as I am alife d’ana bazaije gidan wani
yayi rayuwa ba! Wani bazai tufatar da d’ana ba! Ko wani ya ciyar da d’ana ba, you have two choice kodai
kije kiyi zaman aurenki Waleed natare dani! Koki fasa auren nan muyi aure mu raini yaronmu tare”
“Allah ya kyauta! Komai kama dakai bazan taba aura ba balle kai Abbati! Banama makiyini fatan aurenka
balle ni! You’re nobody dazaka gayamin mezanyi and Waleed bazai taba zama dakai ba, baka isa
karabani da Waleed ba! Mutuwa kadai ne zata iya rabani da yaron nan not you, not your family, not
anybody aduniyan nan!” Sosai yake kallonta wani wutan so hakanan yaji yana fizgansa ta mahaukacin
masa kyau and she smells magical, gyadamata kafada yayi yace “okay then you make your decision loud
and clear” yajuya zai wuce azuciye Safeerah tarikeshi daidai kuka na zuwan mata hankalinta na tashi
sosai tace “wlh bazaka tafi da d’ana ba” shima Waleed yakara rushewa da kuka ganin mamansa na kuka
wucewa waje abinta Hadiza tayi ta kunna mota tai reverse abinta, Zainabu ta kalli Momma tace “wai
bazaki magana ba Yaya kene kikasan mutanen nan, Hadiza ba kawarki bace” Momma cikin fada tace
“nace me? Ko kotu akaje shine uban Waleed kuma Safeerah bata isa ta rabasa da dansa ba wlh, yanda
takeda iko akan Waleed haka yakeda shi they just need to find solution” cikin kuka sosai Safeerah tace
“baida iko akan Waleed da bayaso! Cikin dayaso ya hallaka! Yamin dukan bala’i just sabida cikin yafita,
ya tsani cikin ya tsani Waleed an kirasa an gayamasa na haihu yace ba nasa bane bayason yara, why is he
coming back for him all of a sudden now?, idan kaga kafita da Waleed a gidan nan yau saidai idan na
mutu!” Abbati baiyi wata wata ba bayan hannunsa yakai gefen wuyan Safeerah yamata wani
mummunan duka dayasa kowa na dakin saida yayi ihu Safeerah tai baya a sume Mama na tareta, Baba
ya chakumesa yace “Abbati!” Hankade Baba yayi da kyau Baba yafado kan Mama, Zainabu, Yasmeen da
Salma dake kan Safeerah data sume tsabagen yanda Abbati ya watsar dashi yayi kofa yafice da sauri da
Waleed dake kuka yashiga mota Hadiza tajasu sukabar estate din Baba har jiri jiri yake gani, Mom
takamasa ya zauna Yasmeen na kawo ruwa ana watsama Safeerah amman shiru bata farfado ba,
ahankali Baba yace “ku kamata kusa akan kujera” kamata sukayi suka kwantar yace “kubata iska zata
farka sumar da ita yayi da gangan” bata iska sukayi kowa yayi shiru Mama sai goge hawaye take da
bayan hannu she knows how much yarta ke son Waleed, Baba na zaune yaciro wayansa jiri jirin dayake
gani yasa ahankali yace “Yasmeen zoki ciromin number Salim”…..
Ahankali take bude idanunta dasuka mata nauyi sosai kafin takarasa bude idanun Mama tagani zaune
wajen kanta tana shafa fuskanta tana mata magana da bataji saita lumshe idanu tasake budewa ahankali
taji Mama tace “Safeerah kin tashi!” Yunkurowa tayi Mama takamata ta dagota zama tayi ahankali
tanabin kowa na falon da kallo Mama, Zainabu sai Yasmeen ke zazzaune kusa da kujeran datake,
Momma da Salma na zaune kan two sitter, Baba na zaune kan one sitter yana kallonta kafin idanunta su
sauka akan Salim data gansa zaune yana sanye da exact giznan da Waleed yasaka kusada Baba bazaka
tantance ga yanayinsa ba amman kallonta yake, sake lumshe idanu tayi ahankali tabudesu sai tawani
tashi zumbur ta mike tsaye arude tace “Waleed!” Direct tayi wajen kofa zata wuce Mama takamata tace
“Feerah tsaya wait dakata zokiji zauna” Mama tariketa wani irin kallon Mama take gabanta na faduwa
muryanta bama yafita tace “Mama ya……ya….taf….fi….” Tama kasa maganan Mama ta gyadamata kai
tace “yatafi da Waleed but I need you to calm down zamu karbo Waleed munje gidansu but basa nan
ance sun dade da saida gidan more than a year now, but anakan bincike za’a nemosu, dole za’a gansa,
yanzu abinda nakeso dake is kije gasu Yasmeen su tayaki ki shirya kibi mijinki kutafi gidanku!” Wani
kalan girgizama Mama kai take tace “Mama babu inda zani batare da Waleed ba! Ni banson auren
nafasa! Kubasa takardan gidansa Mama I am not doing again!” Tafashe da kuka sosai tana dukawa Baba
yataso yace “kefa dadina dake shirme Mamana, wat are you saying, za’aga Waleed, mijinki is on it, tashi
kuje ku shirya kutafi” cikin kuka sosai tace “ni bazani ba Baba! Waleed kawai nakeso yadawo min dashi,
idan nafasa auren nan zai bani d’ana, Baba Waleed is the most important thing in my life, I can do
anything for yarona, Mama kunsan bayason yaron azabtar da Waleed zaiyi, no wlh, ni nafasa auren
yadawomin da d’ana bazanje ko’ina ba bana sons…..” ke! Mama ta dakamata tsawa, haba ga mutum
anan Safeerah ko kunya bataji, shi karan kansa Baba ransa yabaci, calmly yace “Safeerah listen to me,
Waleed zai dawo gareki kinji kidena maganganun nan, I know what you’re feeling right now, tashi kuje”
yamata alamu da idanu kan Salim na nan tadena maganganu haka cin fuska ne, Safeerah fa bamata gane
komi girgizama Baba kai tayi tace “wlh da gaske nake nina fasa auren Baba, yakawo min Waleed zamu
koma kano, zamu sami gida me araha mu kama, bari yariga yace bazai taba bari na kaimai yaro gidan
wani ba, ni kuma Waleed kadai nakeso arayuwana, bazan iya zuwa wani wuri babu shi ba, so what is the
point of auren nan? Ni ku kyaleni nafasa auren dama banso tuntuni nafas……..” “ke dalla chan wawiya
yimin shiru!” Baba yadaka mata tsawa da take yanke maganan ta hadiye ta, yace “banda ke shashasha
ce sabida yaron nan Abbati kike cewa kin fasa aure ke bazaki taba aure ba, waye Abbati da zakiyi making
that decision sabida shi? Iyye? Mutumin dake neman kasheki? Ya hallaka ki? Ya hallaka,? Kinsan yanzun
nan awanki nawa a sume? Are you in your right senses? Kina a sumen nan kinsan adadin wajajen
damukaje ni da mijinki Salim? Idan baki tashi kinbi mijinki kunbar gidan nan ba zanyi fushin da ban tabayi
dake ba Safeerah, don’t toy with my love for you and patient wuce kibar nan kika kara maganan kin fasa
auren Salim sai ranki yabaci, stand up nace!”
EPISODE 47
Mama Safeerah ta kalla tana wani irin kuka tana mikewa, Mama da ranta itama yagama baci tace "ina
tare da Babanki dari bisa dari, da hankalinmu da tunanin mu bazamu taba bari ki bata rayuwanki sabida
Abbati dayaso karban rayuwan taki ba! Maganan banza kike yarinya, yaron da dagake har Waleed zai
hada ya hallaka kike magana haka akai, stand up and follow mijinki we will get Waleed back have faith in
Allah, bani mayafinta Maman Yasmeen" mayafinta Zainabu ta dauko takawo tazo wajen Safeerah dake
kuka itama tana warwarewa dan yafamata tarage murya tace "trust us daughter, trust mijinki, yanzu u
are not thinking straight, but Salim is your best weapon na samo Waleed uhmm" yafamata gyalen
Zainabu tayi tabata takalminta mai kyau na akwati Safeerah tasaka tana kuka sosai tana kallon Baba,
Baba yakama hannunta saiya bude kofa Salma duk taji ba dadi hakama Momma cus sunsan ayanda
Safeerah ke son Waleed babu inda zata yarda taje without yaron, but Baba ya tursasata, motan Salim
Baba yabude yasata agaba yarufe yataho gaban motan daidai Salim na fitowa daga gidan, matsawa gefe
Baba yayi yace "Bismillah Salim" tahowa wajen Salim yayi kansa akasa anatse Baba yace "Salim ina mai
baka hakuri bisa kalaman da Safeerah ta faffada acikin gida akuma gabanka, inaso kasan Safeerah
yarinya ce yar kankanuwa, she is only 20, girman jiki ne kawai dakuma kaddaran dayahau kanta harta
haihu this early, yarinyar ce data taso taga kalubale daban daban arayuwanta, don't pay attention to
abubuwan data fada bata da wayau kuma bakomi bace illa shirme" anatse Salim yace "I know Abba"
shiru Baba yayi saiyakai hannunsa yakama na Salim yarike gam sannan yadaga kai yakalli fuskan Salim
yace "Salim" dago kansa Salim yayi yakalli Baba ahankali, anatse Baba yace "harga Allah na yarda dakai
na aminta dakai, Salim ga amanar Safeera nabaka amananta, ban yarda ka dokarmim diyaba kaji" Baba
yayi maganan muryansa tayi rauni and sounding serious, girgixama Baba kai yayi, Baba yace "Safeerah
nada shirme kome tamaka ka sanar dani zan bata kashi na hukuntata, ita kadai gareni dan Allah ka
kulamin da ita, kamin haka kamin komi aduniya"gyadama Baba kai yayi, Baba ya fuzar da iska anatse
yace "nasan yanda takeson Waleed amman inaso na gayamaka ko da munci nasaran karban yaron a
musulunce yanda yafadi bai yarda yaron ya zauna gidan wani ba Waleed bazai iya zama daku ba saidai
yadawo hannunmu" dan lumshe idanu Salim yayi yabude su ahankali yace "I know Abba, I will handle
that, I want Waleed yataso karkashina da mahaifiyarsa" Baba yayi shiru yana kallon Salim wato Salim na
son Waleed matuka ahankali yace "tom shikenan Salim na yarda dakai" anatse yace "Abba Waleed d'ana
ne, please kada ka kara magana haka, everything will be fine, namaka alkawari I will bring Waleed back"
yadan juya yakalli motan sannan ya kalli Baba yace "I promise you zan maida kukan ta farin ciki!" Wani
sanyi Baba yaji azuciyansa Salim yace "Safeerah is not alone anymore, duk matsalolinta nawa ne and I
will do my best to see na kauda damuwanta, Abba bawanda zan bari yayi hurting matana da raina saidai
in bana numfashi! Just take care of yourself da Mama, Safeerah will be fine kaji Abba kaima kadena
damuwa" wani kwanciya hankalin Baba yayi ya kama hannun Salim gamgam yanajin wani kaunarsa yace
"nagode Salim je kutafi saida safen ku" sakin hannun Baba yayi yawuce yasa hannu yabude motan
yashiga batare daya kalleta ba yaja kofan yarufe saiya kunna motan yayi reverse yayi kwana yaja motar
yafita daga yayi reverse yayi kwana yaja motar yafita daga estate din yanajin kukan datakeyi har cikin
ransa but baice mata komiba cus baida abinda fada no body can understand the pain of a mother
especially yaron da tunda ta haifesa tana tareda shi sai yaune rana na farko da basa tare.
Kusan tafiyan 40min yakaisu har barrack, dudda she is crying baihanata ganin barikin sojoji ba, ga sojoji
rututu sai saramai ake, yashiga ciki anyi tafiya sosai sukakai wani hadadden estate nasu aka bude gate ya
shiga, yayi parking agaban block nasu batare daya kashe AC ba yayi shiru yana sauraronta, she's
seriously crying though bawai ihun hauka takeba but yana jiyo sautin kukan he knows she's extremely
sad, yakai kusan 10mins zaune a motan sannan yabude motan yafito yazagayo ta side din datake yakai
kusan 10mins zaune a motan sannan yabude motan yafito yazagayo ta side din datake yakai hannu
yabude kofan ko dago kanta batayiba balle ta kalleshi, calmly yace "let's go inside" kaman bada ita yayi
magana ba dudda tajishi sarai wani bata mata rai muryansa yayi duk taji she's regretting auren, dabatayi
ba da ba'a rabata da Waleed ba, mema yakaita tayi auren nan, kaddara kawai, ganin taki motsi yasa
yakai hannunsa ahankali yakama hannunta dake kan fuskanta tana goge hawaye dasu dudda yaji wani
irin shocking daya taba hannunta amman saida ya daure bai nunaba yadaure yakama hannun fizge
hannunta Safeerah tayi batare data kalleshi ba gabanta na faduwa sosai, tsayawa yayi yakalleta ganin
bala'i takeji sosai, ga tsoron tanaji but she's still doing her silly stubbornness, strictly yace "you have 3
seconds to get off this car" kirjinta harwani girgiza yake sabida voice nasa, tafito daga motan da kanta
tabi gefensa tawuce batare data kallesa ba,gently yamaida kofan yarufe yazo ya wuceta yasa wani card
yabude kofan yajuyo yakalleta, tahowa tayi ahankali ta shiga gidan da kafan dama, biyota yayi abaya ya
maida kofan yarufe yayi locking yataho ya tsaya gab da ita inda take tsaye, asanyaye yace "let's go to
your room" makemai kafada Safeerah tayi cikin kuka kasa kasa da idanunta da sukai jajir ta kallesa wih
faduwa gabansa yayi da kyar ya daure ya dake ya kalleta, kasa jure kallon tayi itama takai hannuwanta
tadaura akan fuskanta tana facing nashi gently tasaki wani irin cool serene yet piercing kuka for him,
baisan how she does it ba but he's feeling kukan ta har kasan kogon ransa, cikin kuka sosai Safeerah tace
"I know you've helped me da su Baba, because of you Baba yaji sauki idanunsa ma yabude, but ni nafasa
aurenka! Wih zan maidamaka da gidanka and I promise kome ka kashe mana zan biyaka wlh kuwa, but
dan Allah karabu dani kasakeni sabida yadawo min da Waleed!"Tacigaba da reramai kuka tana facing
nasa batare data yarda sun hada idanu ba, kai tsaye babu shakka ko sugarcoating da dan zafi kan
muryansa Salim yace "da ace na aureki ne dan nasakeki bayan kwana biyu da bazan ma aureki ba in the
first place, so l can't grant this wish Safeerah! You are stock with me forever" Jaye hannayenta kadan
tayi daga kan fuskanta tafashe da kuka tadan kallesa, hade fuska yayi sosai yace "we will talk tommorow
wuce muje dakinki" komawa baya Safeerah tayi da sauri ta makemai kafada kaman yar yarinya
muryanta na fita da kyar but bakin taurin kai yasa takasa shiru tace "ni Allah nafasa auren, ni gida zan
tafi" sosai ya kalleta da kyau for the first time today he's seeing that 15yrs old girl that helped him,
childishness nata yafito sosai da rashin wayau karara, in her tiny little brain she thinks this is the
solution, wani sanyi yaji aransa sai kawai yajuya yawuce cikeda isa yayi sama yana hawa staircase, tabisa
da kallo tana kuka tana kara sauti, instead of ya shiga dakinsa wani daki wanda nan ne study nasa
yabude yashiga, he needs to make call da boys nasa dayaba this assignment na neman Abbati, da IT
department dayasa amai tracking number sa daya karba daga hannun Baba, nobody is sleeping today sai
an nemo mutumin nan.
Wajen kofan Safeerah tayi azuciye zata fita ganin yayi sama ya barta abinta but tai juyin duniya batasan
yanda ake bude kofan ba, wani irin security doors ne da ko bullet baya iyabi or knife, or even bomb,
babu abinda bata taba a kofan ba bai budun mata ba, hakan yasa tadawo falon tabi koina har kofan
kitchen datagani wajen dinning a kulle, dawowa tayi ta zauna anan kasan falon tabude sabon shafi na
kuka, today is the saddest day of her life tayi kuka tayi kuka har kanta yafara mahaukacin ciwo but
takasa dena kukan....
Yagama wayoyin babu wani good information but ancigaba da tracking nasa, ga Layla da Anty Asabe sai
kiransa suke sabida sun shirya welcoming Safeerah but he can't take her gidansu in her condition, ya
sharesu kawai, yana zaune daga wajen kan study desk nasa yana jiyo kukanta sama sama, yana zaune
awajen har wuraren 2 nadare yana jiyo kukanta.
Fitsari ne yakamata bana wasa ba wuraren 2, tashi tayi da kyar kofan data gani a falo datakesa rai bayi
ne tayi wajen tana murza handle din taji a kulle hakan yasa tajuya maranta har rikewa yayi tawuce bene
tafara hawa da kyar sabida fitsarin harta karaso saman, kofunan daki tagani daban daban wanda tafara
gani kawai tawuce tasa hannu tabude kadan ganin babu kowa ciki yasa tashiga da sauri ta maida kofan
tarufe, ahankali tabude bathroom ta shiga dasauri bayin yahadu na balai ta wuce tai fitsari tana goge
fuska, gamawa tayi ta tashi tadaura alwala dan batai magrib da isha'i ba,tabude kofa tafito tabi
hadadden dakin da kallo bataga dadduma or anything ba, dankwalin lace na kanta tacire ta shinmfida
akasa, babban gyalenta kuma ta gyara da kyau ta kabbarta salla batare datasan gabas ba, tanayi tana
goge hawaye tana idarwa tafashe da kuka again, she can't stop thinking about Waleed, ko yaci abinci ko
baici ba oho, tamasan baiciba, an chanxamai pampers? She don't think so, tai kuka, tai kuka haryazo
batamasan sanda bacci ya dauketa ahaka azaune ba kan dadduman.
Ganin baijiyo kukanta for about one hour ba yasa yagane bacci ya saceta agogon hannunsa ya kalla 4 na
asuba, mikewa yayi yabude study yafito yataho direct zuwa dakinsa bude kofansa yayi ahankali chak ya
tsaya sabida ganinta dayayi zaune akasa tana bacci awahale ga gyalenta a gefe ya zame yafadi, tana
zaune kan dankwalinta akai tai salla, sallan da ba gabas tai facing ba, dudda tana bacci but idanunta sun
kumbura gashinta a gyare anyi parking yayi wani irin kyau yana shinning looking so silky, bugawa kirjinsa
yafara yi ahankali yashigo yamaida kofan yarufe, yakaraso wajen datake dukawa yayi agabanta yakai
hannunsa ahankali zai gayra mata wuya yana daura hannunsa gefen fuskanta kawai ta gyara fuskan ta
kwantar da kanta gabaki daya a hannunsa cikin bacci mai nauyi tana sauke ijiyan zuciya na bacci dan
tanada deep sleep, kallonta ya tsayayi yanda tai lamo da kanta a hannunsa gabansa na mugun bugawa,
fuskanta is so soft kaman na yar baby kaman fuskan Waleed, fatar fuskan so warm kaman tarufa da
bargo, batada pimples are face is so smooth, yanajin saukan numfashinta akan hannunsa shima so hot
dayasa yaji tsigan jikinsa natashi, gashin hannunsa especially ta wajen inda numfashin ke sauka suna
mikewa tsaye, yanaso ta kwanta ahankali yadan matso dab da ita, calmly yadaga tafin hannunsa da
fuskanta ke kwance akai yadago yasata a kafadansa dasauri cikin magagin bacci kawai tai hugging nasa
tana kara sauke ijiyan zuciya na kuka tarikesa sosai tana kankamesa, his heart is beating like never
before, baitaba experiencing this ba, tashige jikinsa sosai hugging him so tight as well tana sound sleep,
lumshe idanu yayi jikinsa na balain mutuwa, chan yabude idanun, mikewa kawai yayi tashi daya da ita,
she's so light weight, yashafa bayanta yawuce gado da ita kwantar da ita yayi ahankali kaman bataso
tafito daga jikinsa saikuma ta kwanta hawaye na gangarowa daga idanunta, tsareta yayi da idanu yana
kallon fuskanta kafin yasauke idanunsa kan lallen hannun nata dayamai matukar kyau especially the red
zuwa na kafafunta sannan yamaida idanunsa kan fuskanta all he sees is that kind girl mai taimako da
matukar tausayi, today she ooks so sad because of her son and he will do everything in his power to get
him back, mikewa yayi yadan jamata bargo yawuce bathroom dinsa ruwa ya watsa bayan yayi brush
yafito jallabiya kawai yasaka yafito yakalleta tana bacci har lokacin yafice zuwa masallaci dayake 5:10
ake salla lokaci ya chanza, 5:30 yashigo gidan yanaso yafita dawuri wat ever it takes he will get Waleed
today In sha Allah, closet nasa yashiga, shiryawa yashigayi cikin kayan sojoji wayansa dakenan dakin ne
yahau ringing hakan yasa Safeera afirgice tabude idanu daidai Salim na fitowa daga closet sanye da
wandon sojoji da farin singlet dan bairiga yasaka riga ba, hada ido sukayi da Safeerah data bude idanu a
firgice, balain faduwa gabanta yayi batasan sanda ta kulle idanunta gam ba gabanta na faduwa ganinsa
da farin singlet ga hannunsa daya a kone skin din while the other one is normal, dauke kai Salim yayi
yadauki wayansa yakai kunne yace "talk to me" yawuce yashiga closet room nasa.Sosai kirjin Safeerah ke
bugawa so many thought crossing her mind, yanzu ta tuna abinda
Ummi tafada mata dasu Mama, she was so blunt to the only person datasan shine zai iya taimaka mata
ya ceto Waleed, thinking back she believes su Momma ne suka sanar da Abbati zancen aurenta, suka
basa address na gidansu dan theres no way Abbati zaisan gidan nan, look at the way yayi pushing Baba
ina Baba yakeda karfi akansu, koba komi at least Salim soja ne, ana tsoron sojoji zai iya tsorata Abbati
yabata Waleed amman takama tanata gayamai maganganu kan ta fasa auren menene menene, the way
Abbati is wicked koda tafasa auren zai iya yayita wahalar da ita yana juyata da Waleed tunda yaga
tanason Waleed, tana tunane tunanen zaune kan gado Salim yabude kofa ya fito ya shirya tsaf cikin
kayan sojoji wayansa rike a hannunsa yayi wani irin kyau, gabanta na faduwa sosai adan tsorace kallo
daya tamai taji yamata kwarjini da yawa tadauke kai ganin zaiyi wajen kofa yasa gabanta na faduwa tace
"Sir!" Sarai yajita but he hates d name hakan yasa yacigaba da tafiya abinsa, sauka tayi daga gadon da
sauri ganin yamika hannu zai bude kofa yafice yasa ahankali tace "Abeee!" Chak Salim ya tsaya jin sunan
data kirasa dashi, itama batasan ya akayi ba kwai takasa kiran sunansa kai tsaye ne sai sunan da Waleed
ke kiransa yazo bakinta kawai ta furta, gently yajuyo tareda zuba hannayensa cikin aljihu wandon
uniform nasa yakalleta kanta akasa ta taho gyalenta data gani bakin gado ta dauka da sauri tadauka ta
yafa gabanta na faduwa he could see yanda jikinta ke rawa rawa ta taho zuwa gabansa but still akwai
dan tazara between them, bata kallon fuskansa but wani girma yamata agaba, yacika mata idanu,
yamata balain kwarjini hakan yasa kai tsaye tai kneeling tasa duka knees dinta akasa dasauri yakalleta
strictly yace "wat are you doing"? Abu taji ya tsayamata a wuya, baki tabude zatai magana saikuma
bakinta yafara rawa hawaye na cika idanunta, iska ta fuzar ahankali kaman yar yarinyar datasan tai laifi
dinnan batada gaskiya tace "I am sorry about all abubuwan dana fada jiya, I was so stupid for saying all
of abubuwan nan, bazan karaba Wallahi, kayakuri dan Allah" tafashe da kuka ahankali, dan dauke kai
yayi daga kallonta calmly yace "stand up! Don't ever kneel for me" wani raurau tayi da fuska cike da ban
tausayi tace "namaka laifi ne, tunda na sanka you've been helping me, you've been so good to me, but
jiya sabida an karbe Waleed inata maka rashin hankali bayan you're the only one that can help me"
saikuma tadaura dauka hannayenta a fuska tana wani irin rera kuka mai shiga zuciya tace "Abbati is very
wicked zai iya dukan Waleed, ya tsani yara, yaran yayarsa ma yana dukansu, he hates cry na yara, he
can't tolerate Waleed, I'm sure Waleed baici abinci ba, I know he has been crying, maybe ma ba'a cire
masa pampers ba, baida sabo idan mutanen waje yaga basa sonsa, I don't want anything to happen to
Waleed nasan he's missing me, yanata nemana, I know beci komiba har yanzu, I know yanata nemana
yana kiran Ummy, Ummy, banson wani abu yasami Waleed dina, karya mutu..." yanda take kuka tana
maganganu ko he knows some abubuwa ma batasan tana fadansu ba, cikin wani irin murya mai balain
rauni tace "Abee dan Allah ka karbomin Waleed dan Allah, dan Allah kataimakeni, ka karbomin Waleed,
bring my Waleed back Abee kaji dan girman Allah, karya mut...
EPISODE 48
Dayake hannayenta nakan idanunta tana kuka saukan yatsansa taji kan lips nata kafin ahankali taji
saukan dayan hannunsa kan hannunta dake kan idanun, ahankali yasauke hannunta kasa yakama dayan
ma yasauke kasa ya tsare fuskanta da idanu yana kallon long eyelash nata dasuka jike da hawaye
sharkap cikin tattausan murya yace "how can this weak girl give birth to strong Waleed?" For the first
time ta dago manyan jajayen jikakkun idanunta ta kallesa jin maganan dayayi, gyadamata kai yayi yace
"is only fair a strong boy like Waleed ace strong mace ne ta haifesa not this weak cry cry Safeerah!" Dan
rage murya kadan yayi yace
"listen thing good things don't come to the weak good things goes to the strong ones, idan you want
Waleed back you have to be strong cus you have a strong battle ahead of you okay, where is that
fearless Safeerah data boye soldier a wardrobe and put her life at stake just to save a soldier? Uhmm
tana ina"? Shiru tayi tana kallonsa kaman yanda yake kallonta dawasu cool eyes, lumshe mata idanu yayi
yabude su calmly yace "stop being weak!" Gyadamai kai Safeerah tayi kaman wata yar baby tana
kallonsa tana sauke gurbataccen ijiyan zuciya, lumshe idanu yayi yabude su ahankali ya sauke akanta
cikin wata yar kankanuwan murya yace
"I will bring our son back home today no matter what!" Wani sanyi Safeerah taji ya lullube ta gyadamai
kai, gently yasauke yatsansa dagakan lips dinta, mikewa yayi tsaye yajuya harya bude kofa ya dakata
yace "go to your room kiyi wanka, I don't want Waleed to see you this miserable it will break him kid can
sense their mothers energy" yana maganan yabude kofa yafice tabisa da kallo takasa motsi daga wajen
har saida taji karan rufe kofan falo mikewa tayi ahankali ta kalli inda ta kwanta ashe dakinsa ne nan,
gadon taje ta gyara da sauri sannan tabude kofa tafito tawuce dakin dake facing nasa tabude akwatinan
ta data gani tagane nan ne nata, dakin nata ma yamafi nasa kyau it feels like dakin mata, while simplicity
dakinsa makes it feels like dakin maza, bayi tafada taga brush sabo tayi tai alwala tafito tazo tai sallan
asuba ta zauna awajen tana tunani tunani, gabanta sai fadi yake, saikuma ta tashi da sauri bayi ta fada ta
cire duka kayan jikinta tai wanka da hadadden shower gel dake bayin tadauki towel tadaura tafito
wardrobe tabude taga duka kayan akwatin da aka dinka an jeramata plus abayoyin gabaki daya ga
section na underwear suma acike, hannunta tamika tadauki black underwear pant and bra tacire tag
tasaka kuma sun mata daidai tayi bala'in mamaki, wani black and red abaya tadauka da veil nasa mai
kyau tasaka tamaida drawer tarufe tadawo ta zauna abakin gadon dakin tai zuru zuru kalle kallen dakin
ta shiga yi wayanta takeso take takira su Mama saita tuna maybe yana gida dan tana tashi akasa ta
biyosa tasake buga tagumi saikuma tasake fashewa da kuka she just can't help it tasan waye Abbati she
knows him she's sure Waleed baici abinci ba tun jiya, veil na abayan tadauka takai fuska tana goge
hawayen tabude kofa ahankali tafito tafiya tashiga yi tana sauka kasa wajen dinning tayi tabude kofan
datake tunani na kitchen ne ahankali, jiya ta taba a kulle yanzu abude, kitchen din yahadu irin wayanda
take gani a Tv, dube dube tashigayi still crying she just wanna cook incase Waleed yadawo tunda bataga
abincin yara agidan ba, semo tagani a store tadauka, ga okra awani basket sai kawai ta debo tazo fridge
tabude babu abinda babu ciki, kawai tashiga girki bini bini tana goge hawaye idanunta sun kumbura
sosai, tuwo tayi da miyan kubewa dayaji kifi cus taga kifi a freezer neman abun kwashe tuwo take wani
drawer tabude kawai saitaga abincin yara wanda she's sure na Waleed ne daban daban a jere
sababbi,wani abu yakara taso mata arai, mutumin nan provides komi datake bukata dana danta kawai
tahau kuka, tadauka baida abincin yara saisa tamai tuwo da miyan kubewa dan yanadan karba wani
zubin but ganin abinci yasa tasake fashewa da kuka fito da abincin tayi tasa ruwa a heater incase yazo
akwai hot water akasa, ta kwashe tasa a kula masu kyau takawo dinning ta ijiye sannan tawuce tazauna
akan kujera a falo tana kallon kofa she looks bad but hakan bai boye wani glowing datakeyi na amarci
ba.
**
Zaune yake abayan mota inda wani mutumin da akalla zaiyi 45 ke zaune tare dashi yana sanye da suit
baki while wani sojan driver na tuki, magana suke but wayansa dake ringing yasa yaciro wayan yakalli
mutumin yace "hold on Barrister!" Wayan yakai kunne yace "I'm listening!" Fuzar da iska yayi yace
"follow him I'm right behind you" yazare wayan daga kunne yace "turn around Kay! We are going to
Gaskiya!" Sojan dake tuki yace "yes Sir" Barrister yace
"an gansa?" Gyadamai kai yayi yace "yes!" Bai kara magana sai karkada kafa dayake, sosai driver ke gudu
cikin 15mins suka isa Gaskiya, da yaransa yake magana awaya har ya iso inda suke wani hadadden
unguwane na yan gayu sunyi parking motars na sojoji gaban wani gida, fitowa driver shi yayi yabudemai
kofa anatse ya sauko daga mota looking damn charismatic yadaga hannunsa yana kallon agogon
hannunsa this is 11:04AM, fitowa boys nasa sukai daga mota duk suna sanye da kayan sojoji suka
saramai kai ya gyadamusu alamun ease yace "talk to me Hamza!" Hamza yace "kaman yanda ka
rarrabasu mukaje Club 808, luckily around 10:20 yafito daga club din yashiga motarsa we followed him
here yashiga this house" yanuna gidan dake facing nasu daidai Barrister nafitowa daga mota da papers a
hannunsa, cikin wani kalan strange behavior na asalin mugu mara imani Salim yace "afitomin dashi!"
Yayi maganan yana sa hannu a alfihun wandonsa yaciro kwalin taba yazaro daya zaikai baki dasauri
Barrister yakai hannunsa ya karba wani kallo yama Barrister dasauri Barrister ya yar yace "kanakai abin
nan baki ba alkhairi zaka aikataba, haba Salim! Calm down its public let's go by the rules" wani kallo
Salim yamai saiya fashe dawani mugun dariya dayasa gaban Barrister yahau fadi cus yasan Salim batun
yauba they've been friends idan Salim na dariya just cry kawai dan ka shiga uku, wani kallo yama yaransa
hakan yasa kawai suka buga gate din dayake a kulle ganin daya na kokarin hawa gate yasa arude
Barrister yace "Salim bamu da warrant fa dazamu fada gidansa, he can sue us for this mehaka?" Wani
irin bitting lips nasa Salim yayi yakalli barrister da idanunsa dasukai ja yace "daya shigo har gidana and
use his hands on my wife yayi using warrant?" Daidai soja daya ya dirka compound din Abbati na fitowa
sabida bugun dayaji anama gate, this is new house baida gateman besides ma gate din uses remote
ganin soja ya dirko yasa ya tsaya yana dan layi dan abuge yake yace "who da fuck are you"? Bude gate
din sojan yayi, sauran sojojin guda biyu suka shigo kafin su gyara suwani kame suna sarawa Salim
yashigo gidan yana wani irin tafiya yana kallon Abbati da hakanan Abbati yaji gabansa yafadi daya hada
idanu dayayi da Salim but yadaure yace
"lafiya? Kodai batan gida kukayi officer"? Tafiya Salim yacigaba da yi yakai hannunsa yaciro kwalin taba
yazaro daya yasa abaki dasauri daya daga cikin sojojin yazo da lighter ya kunnamai wani irin lumshe
idanu yayi yana huro da hayaki ta hanci sojan yadauko wani plastic chair dake compound din yazo ya
ijiye masa Salim yayi wani irin zama na basawa sannan yadaga hannu yakalli Abbati awulakance yamai
alamu da hannu da yazo, daya daga cikin sojojin yadakamai tsawa yace "come here civilian" gabansa
nadan faduwa yakalli door din entrance nasu saikuma yafara takowa yana zuwa wajen he was high
before but saiyaji abun na clearing sai tunani yake sojoji daga ina kuma an gano yana deal na cocaine
ne? Wait yanada any coke agida? No baya ijiyewa a gida ko an duba baza'a gani ba, he's clean bari
yadaije yaji dame sukazo, karasowa gaban Salim yayi yadan kallesa yace "gani offi.....
ba sabida wani irin mugun kwashewa da Salim yamasa da kafa yawani zube akasa completely zai fadi
Salim yawani kama bayan wuyansa da hannu daya da balain karfi yakawo kansa gaba while shi yanadan
dukowa yana kallon kwayan idanun Abbati dake kallonsa arude looking damn confuse, keyansa da Salim
yarike namai mahaukacin zafi yanaso ya kwace yakasa yana wani irin nishi da sauri sauri, idan kaga
fuskan Salim tsaf kaga fuskan mugu mara imani, wani murmushin keta yayi yabusomai hayakin taban a
fuskansa cikeda rashin mutunci yace "you've been making mistakes Allah baikamaka ba but you made
the wrong mistake jiya!" Ahhh! Yawani kwashe keyansa da duka dayasa Abbati yaji wani radadi amman
yadaure muryansa bata fita da kyau sabida zafi da tsoro yace "menayi Oga"? Sakin bayan wuyansa Salim
yayi yakawo hannun saitin kumatun sa wani simple yet wicked mari yamai yace "hunnn baka sani ba!
Think" Tunda Abbati yake aduniya baitaba sanin akwai simple mari but mai azaban zafi ba sai yau kaman
an zubama kumatunsa yaji idanunsa sunyi ja tsabagen yanda marin ya shigesa, Salim looking like a
wicked bully yasakemai mari adayan kumatun yana huramai hayaki yace "me da me kayi jiya list them!"
Ijiyan zuciya Barrister ya sauke he hates this part of Salim, Salim is very wicked saisa karma ka shiga
gonarsa, don yasan kan yanda ake azabtar da mutum, baisan ko soja suka koyarda shi ba muguntan nan
and he will be doing abun looking simple yana hira dakai ma sometimes but hes inflicting pain on you,
nan da nan kumatu da jikin Abbati gabaki daya har yayi ja abunka da farin fata.
Abbati yace "club kawai naje jiya Yallabai" yarda taban daya kare Salim looking pissed kaman da taban
yake fushi yayi yace "damn it I need another cigarette boys!" Yakalli Abbati yace
"how about that estate? Me kaje kayi awajen?"Dasauri Abbati yakallesa bakinsa yafara rawa jikinsa ma
daidai ana bawa Salim taba a baki ya karba aka kunna, Abbati jikinsa na zabura yace "d'ana na dauko!"
Kafa daya Salim yadaga yadaura kan kafadar Abbati da kyau yawani gyara fuskan Abbati ya kwantar
baicemai komiba yafara slapping nasa tass! Tasss! Tasss!
Tasss! Kawai kakeji, Barrister ya runtse idanu is too much for him to look, kumatun mutumin har girgidi
yake, yayi slapping nasa yakai 25 kumatun Abbati saida yayi suntum ya kumbura yayi jazur sannan Salim
yasauke kafan kasa yayi murmushi yana huramai hayaki yace "you dare touch Matana har kana sumar
da ita!" Wani irin bugawa kirjin Abbati yayi yakalli Salim da kyau zuciyansa na bugawa yakasa magana,
daidai ana kara kawomai taba kara na uku sojan yasamai abaki aka kunna zukan taban Salim ya shigayi
sannan yakalli Abbati yace "ina Waleed!" Muryansa har baya fita da kyau cus motsi da kumatu ma radadi
yake masa yace "yana ciki!" "Dawa!"? Salim yamai wani azabar ihu, gabansa na faduwa yace "da Kuku
na!" "The woman?" Bakinsa na rawa tace "tana gidanta" wani kallo yamai yace "inane gidanta"?
Ahankali yace "Oakville estate house 21" kai tsaye Salim yace "pick her up Boys" yakalli Abbati yace
"waya baka address na gidan Matata?" Yanda kirjinsa ke bugawa yama kasa karya muryansa baya fita
yace "Hajiya Kubra tabani Yayar Babanta" mikewa Salim yayi yace "we have extra candidate boys! GRA
house number 10, take them to base" atare sojojin sukace Yes Sir!
V ni lumshe idanu yayi yace "kazo har gida ka raja yaro da mahaifiyarsa for you to just bring him here left
him with Kulu kayi tafiya ka club tun jiya sai yanzu kake dawowa" ahankali Abbati yace "amini afuwa
yallabai" dariya Salim yafara dayasa Abbati yaji kaman yanajin fitsari, yace
"I've not even started with you yet! Common Boy kabani 24hiyrs dakai kafin kafara neman afuwa" rawa
jikin Abbati yafara cus all he sees a idanun Salim is tsantsan mugunta, kashemai idanu Salim yayi yace
"we need to catch up and walk down memory lane koba hakaba"girgiza kai Abbati yayi hawaye na fita
daga idanunsa, Salim yace "idan hawayen nan suka zubo sai ka ciro eye balls dinka kabani!" Abbati
yarike kukan, dan ijiyan zuciya Salim yasauke yadaga hannu yace "give me the damn papers Barrister!"
Dasauri Barrister yataho da papers a hannunsa karba Salim yayi yabude yana dubawa page by page yace
"Matar daka saka and abandon bayan kamata ciki kace bakason ciki, spent most of her time a hospital,
aka haifi yaro aka kiraka you refuse to acknowledge yaronka kace bakaso, ko suna su suka sama yaron,
you didn't contribute anything for danka, rana daya kace zaka rabasa da mahaifiyarsa which did
everything for him and dedicate her life for him kayi kadan! You're nobody arayuwan su!" Jefar da
papers din yayi akasa yace "we filled for child custody! Let's meet in court! For now Waleed needs his
mother! Waleed's mother needs her son, tashi ka daukoshi!"Salim yafada cikeda authority kokarin
mikewa Abbati yayi but yama kasa kafafunsa sunyi sanyi ganin yakasa tashi yasa yatabe baki ya mike
tsaye karan tabar ya yar akasa ya share hannunsa jikin wandonsa yadan kakkabe jikinsa sannan yawuce
abinsa flat din, yace "take the useless boy to base Boys" sukace yes Sir akai sama da Abbati daya fara
¡hu ina za'a kaisa? Inane base? Yace "I need my lawyer" wani bushewa da dariya sojojin sukayi sukai
waje dashi.
Hannu yasa yabude kofa yashiga Kuku yagani yana fitowa daga ciki, hade fuska Salim yayi yace "where's
the boy"? Atsorace kaman mara gaskiya ganin wani huge mutum da kayan sojoji ya nuna sama yace
"upstairs second room" sama Salim yayi direct second room din yayi yasa hannu yabude kofa zaune yaga
Waleed akasa yana sanye da tun shaddar jiya datai datti, ga majina da hawaye sun bushe a fuskansa,
yana zaune akasan dakin hancinsa yayi jaa, idanunsa sun kumbura sabida kuka, ga abinci plates daban
daban babu wanda yataba, chips, egg, rice, biscuits, juice, water duk yakici, fuskansa yayi red idanunsa
sunyi red sun kumbura sai ijiyan zuciya yake saukewa yana haki sosai na kuka he looks pathetic, dudda
yaji an bude kofa but bai kalli kofan ba, bala'in tausayin yaron Salim yaji ahankali yace
"Waleed!" Dawani irin sauri Waleed yajuyo jin muryan Abee dinshi, ganin Abee baisan sanda yashiga
kokarin tashi daga zaune ba yafashe da kuka mai hawaye agalabaice yace
"Abeeeeeeeeeeeee" hannu Salim yabude masa yana murmushi farincikin ganinsa yace "come Son! Abee
is here" dawani irin sauri baida ma karfi sabida yunwa pampers nasa namasa nauyi bama ya iya tafiyan
da kyau da sauri yaje ya rungume Salim yana sake sabon kuka sosai harda tari sabon majina na fitowa
duk ya gogamai ariga ko damuwa Salim baiyiba cikeda so yadagasa yana shafa bayansa yace
"it's okay! It's okay! I promise nobody will ever carry you away from us again kaji, stop crying now, stop
crying" sake kankamesa yayi sosai cikin kuka da muryansa looking very weak and sad yace "Abeeee
Um.....Um....Umyyyyyy" shafa bayansa sosai Salim yayi cike da kaunar yaron yace "Ummy is at home
waiting for Waleed, let's go to Waleed Ummy, muje."
EPISODE 49
Juyawa yayi yafito daga dakin yasauka kasa kofa yabude yafito compound an fita da Abbati waje yayi
waje yafito Abbati da ansa a mota yajuyo yakalli yanda Waleed ya kankame Salim gamgam yayi lamo
ajikinsa sai ijiyan zuciya yake saukewa wani abu yaji ya tokaremai wuya da karfi, daya rike Waleed the
boy was crying profusely amman jibi yanda ya rungume wanda ba mahaifinsa ba, wucesa Salim yayi cus
he's carrying Waleed baiso yayi any improper abu gaban yaron yawuce zaiyi mota Abbati daya kasa
daurewa yace "I will hire the best lawyers in town dan bazan taba barmaka d'ana ba!
Nine mahaifin Waleed nothing can change the fact that I am his father! Nine mahaifesa!" Chak Salim ya
tsaya saiya juyo ya kallesa tare da murmushi only sabida Waleed na wajen yace
"Lemme share some words of wisdom with you, Haihuwa doesn't makes mutum a father!
Sometimes wanda bashi ya haifi d'a ba can even father a child much morethan the child biological
parents! You are nothing but a sperm donor! Kaje ka tambayi mahaifinka what it means to be a father!
And how to be a father!
See you in Base!" Yana maganan ya shiga motar da soja yabudemai ya yakalli barrister yace "my boys
will drop you off, I need to drop my son at home we will talk" yamaida glass na mota sama driver yajasu,
aka wuce da Abbati ma.
Pampers din yaron is so wet baijin an chanzamai ba dan ruwa sai jikasa yake, yanda Waleed ya
kankamesa zaka dauka za'azo asake kwaces ne, ahankali ya manna mai kiss a saman kai hakan yasa
Waleed yadago kansa ya kallesa da sauri dan kunya Salim yaji baimasan ya akayi ba yama yaron kiss,
cikin muryansa da ba karfi Waleed yace "Abee anan" yakai hannunsa yana nunamai goshinsa irin anan
ake kiss ba'a kai ba, murmushi sosai Salim yayi yace
"I am glad my son is back ummm" washemai baki Waleed yayi yace "Abee ni ma, me too nan" yataba
goshin Salim, dan dariya kadan Salim yayi yace "okay" yaduko da kansa, mannamai kiss mai karfi Waleed
yayi yace "muuuahhhh Abeeee" dariya Salim yayi kaman bashi ba wlh he loves Waleed yaron is so
adorable, har suka shigo estate nasu.
Safeerah na zaune akan kujera a falon wuraren 12 idanun nan jajir sunyi suntum taji alamun parking
mota dasauri tamike tsaye gabanta na faduwa sosai tai wajen window soja tagani yabude mota yafito
yazo baya yabude kofan,Salim taga yafito dauke da Waleed kaman mahaukaciya da gudu tasaki labulen
tayi wajen kofa tashiga kokarin bude kofan but bai budun mata ba jin alamun yana budewa daga waje
yasa tadan koma baya tanajan gyalen abayanta tana dawo dashi gaba dan rufe gashinta, bude kofan yayi
ahankali dasauri ta kallesu Waleed yace "Ummyyyyy!" Dasauri tayi wajen kasa matsawa dab dasu tayi
Salim yamata mugun kwarjini, sauke kanta kasa tayi hawaye na cika idanunta, lura da hakan yayi hakan
yasa yasauke Waleed akasa yace "Ummyyyyy has been crying tun jiya go and hug her!" Juyowa tayi
takalli Waleed saita duka tabudemai hannu da gudu Waleed yazo yawani rungumeta duk yanda taso ya
daure takasa tafashe da kuka sosai ta kankame Waleed kaman tayi shekara babu shi tace "I thought
bazan kara ganinka ba Waleed uhnnn, I am happy you are back, Alhamdulillah, nayi kewanka Walyly"
Waleed na rungume da ita kaman kaman wani babba yace "Ummyyy ci dena kuka, ba kyau" kara
kankameshi tayi saita dago ta manna mai kiss a goshi shima manna mata kiss din yayi agoshi tasake
rungumesa kaman zata cinyesa ta runtse idanu tana kuka, Salim tsayawa yayi yana kallonsu feeling wani
fulfillment a zuciyan sa just looking at the two of them, a mother and Son, the love a mother has for her
son is unquantifiable, dago da kanta Safeerah tayi tadan kallesa hada ido dasukayi hakan yasa yadauke
kansa dasauri yajuya zai fita dasauri Waleed yasaki Safeerah yace
"Abeee" tsayawa Salim yayi yace "yes Son" dasauri Safeerah ta kallesa jin sunan dayakira Waleed dashi,
wajensa Waleed yayi kaman zai fashe da kuka yace "ina daka?" Kumatunsa Salim ya shafa yace "zan
sallami sojan dake waje ne, je wajen Ummi amaka wanka kaci abinci, l'm coming" batare daya kalli
Safeerah ba yace "his room is next to yours" yama Waleed murmushi yace "go to Ummy" baiyi musu ba
yawuce wajen Mamansa Safeerah ta daukesa shikuma Salim yabude kofa yafita, sama suka wuce dakin
next to nata ko tabude wow shima Waleed rudewa yayi ganin dakin yawuce wajen toys nasa, did he do
this room for Waleed ko daman yanada d'ane shima? Wardrobe tabude sababbin kayan Waleed ga shoe
rag takalma daban daban nasa, ga pampers wow da kyar ta natsu takama Waleed suka shiga bayi brush
tamai ga shower cream da komi tamai wanka tafito dashi a towel shiryasa tayi tsaf tasamai simple kaya
short wando dawata simple t-shirt blue yayi kyau he looks like rich boys dinnan, suka fito kitchen ta
kaisa, hadamai abinci tayi suka fito zaunar dashi tayi a dinning ta ijiye mai ya iyacin abinci da kansa idan
yaga dama, batamai godiya ba, taga rigansa kuma duk yabaci atleast ta karba ta wankemai tunda zata
wanke kayan Waleed shima, baici abinci ba kuma shima yafita, atleast tace yazo yaci tunda taji motsinsa
a sama, Waleed ta kalla tace "cigaba da ci karka bata wani abu ina xuwa" gyadamata kai Waleed yana
cin abinci ba wasa yasha yunwa, wucewa tayi stairs tai sama zuwa agaban dakinsa, knocking tayi
ahankali kanta akasa kusan 5secinds tabata sannan taji ance "shigo" hannunta rawa yafara amman
tadaure tabude kofan tsaye tagansa cikin dakin yacire rigan dagashi sai wandon aiki dayadan sauka kasa
she could even see white boxer dake jikinsa na CK, ko riga babu jikinsa, faduwa gabanta yayi sosai tajuya
da sauri zata fita yace "ina zaki? I thought you come to say something"? Bakinta na rawa dan bata taba
ganin jiki irin nasa ba kaman na yan wrestling tace "eh amman zan iya jira kagama" hannu ya mika
yadauki white t-shirt daya dauko ya warware yasaka mai V-neck yace "nagama you can turn around"
wani wawan ijiyan zuciya tasauke da shi kansa saida yaji tajuyo but takasa kallonsa, kanta na kasa
tashiga wasa da fingers nata saikuma ta dakata takai hannunta taja gyalenta tana rufe kanta da kyau
tana kara gyara wa tana rufe wuyanta da kirjinta da kyau she's just so restless idanunshi kur akanta,
ahankali tace "nagode, Allah saka da Alkhairi, thank you for bringing Waleed back to me" baice komiba
yakai hannunsa yadauki rigan daya cire zai wuce, ahankali tadan kallesa jin shiru ganin rigan daya rike
yasa ta maida kanta kasa calmly tace "kawo rigan na wanke daman zanyi wanki" rigan ya kalla yace
"thanks but no" yawuce yabude closet nasa ya ijiye rigan yafito ganin still tana a tsaye yasa yayi dan
gyaran murya dan kallonsa tayi murya chan ciki kaman mai tsoron magana tace "nadafa tuwo
uhmmmm..." hakanan maganan ya makale takasa cewa takawomai, ahankali yace "I could use that zan
sauko naci, can you make tea please"? Yayi maganan so politely, gyadamai kai tayi dasauri tajuya zata
fita saikuma ta tsaya batare data juyoba tace "dan Allah ka aramin wayanka nakira Mama nabar tawa
agida" wayan dake gefensa ya kalla yace "zoki dauka" juyowa tayi ahankali tadan kalli gadon wayan na
dab da shi dan kallonsa tayi bama ya kallonta agogon hannunsa yake kallo, dan takowa tayi zuwa gefen
gadon ahankali tasa hannu tadauka saita juya da sauri tafita daga dakin.
EPISODE 50
Kasa tasauka tana taba wayan nasa taga babu password, call logs nasa tashiga taga miss calls na Layla
yafi a kirga saikuma Aunt, number Mama tasaka kafin tagama sakawa ma taga Mom2 yafito jimmm tayi
saitai dialing number Mama ta taho dinning, har lokacin Waleed abincin sa yake ci, tabude kofa tashiga
kitchen, tariga taga komi na kitchen din dazu tashiga hada shayi, daukan wayan Mama tayi tareda
sallama ahankali tace "Mama nice" dasauri Mama tace "Safeerah yaya kun tashi Ipy" dan murmushi tayi
tace "Mama Waleed yadawo" dasauri Mama tace "Salim ya karbosa?" Murya chan kasa tace "eh ya
karbomin shi" Mama tace "Alhamdulillah, Alhamdulilah hope bai masa komiba"? Ahankali tace "gashi
chan dai yanacin abinci" Mama tace "kin gani ko amman kika dinga shirme jiya kin masa godiya yanzu?"
Ahankali tace "eh, nama basa hakuri" dan murmushi Mama tayi tace "good girl, kinga inda su Ummi ki
suka jera miki kayayyaki?" Ahankali tace "eh" Mama tace "tom Alhamdulillah daman nace su dakata da
kawo miki ragowan kayayyakin ki especially magungunan da Umma mai gyara ta kawo miki yau da safe
wai gudun mawarta kifara sha yau, zansa driver yakawo su" ahankali tace "Mama azo da Yasmeen dan
Allah da wayoyina" Mama tace "tom" murya chan kasa tace "ina Baba"? Bata wani daga murya take
magana da Mama, Mama tace
"wani makaranta sun kirasa kaman za'a basa matsayi na principal yatafi" murmushi tace
"Alhamdulillah" Mama tace "tom koma wajen Mijinki sai anjima Allah muku albarka, Allah yacigaba da
kareku ya tsare" ahankali tace
"tom" katse wayan tayi ta ijiye a gefe tea na tafarfasa sosai tajuya tadauko wani flask mai balain kyau tai
tacce tahada komi a tray mai bala'in kyau tasa mug mai kyau da karamin tea spoon da honey tabude
kofan kitchen din tafito, zaune tagansa a dinning kusada Waleed, ya karbi bowl din yana ba Waleed dan
ragowan abincin daya rage a baki da kansa, bai kalleta ba itama dasauri ta dauke kai, tazo dinning ta ijiye
tadan kallesa kaman mai tsoron magana tanaso ta tambaya kota saka masa amman takasa sai kawai
tadauki mug ta tsiyaya masa tea dayakejin kamshinsa daga wajen tasa horny bada wani yawa ba ta sa a
tea plate ta matsar dashi gabansa gently, saita matsomai da horny da lemon datai slicing sannan ta
matsa tadauki plate mai kyau tadauki tuwo ta bude daga leda tasamai a plate, tadauki bowl tazubamai
soup dake kamshi, da manya manyan kifi aciki tadan kallesa tanaso ta tambayesa ko tabasa yaji da man
shanu, kitchen tawuce ita batamasan yaushe Mama tamata su yaji da manshanu ba datana girki ne
tagansu dazu, daukowa tayi zata juyo daidai yana bude kofan kitchen din yashigo rike da bowl na abincin
Waleed da spoon din, sauke kanta tayi kasa, ahankali yawuce wajen sink itakuma tafito hadamai abincin
tayi tsaf takalli Waleed dake wajen yana kallon abincin data hadama Salim tace "zomuje kai bacci"make
mata kafada yayi daidai Salim na fitowa Waleed ya kallesa tareda washe baki Salim yazo ya zauna kusa
dashi yadauki tea yakai baki ya kurba kadan yamai bala'in dadi tea, jiya yasayo kayan shayi da kansa ya
ijiye a one of the drawers na kitchen baisan ta iya dafawa hakaba, juyawa tayi zata wuce ya sauke tea kai
tsaye yace "come back and eat" dan juyowa tayi saikuma batai gardama ba tazo dan bataci abincin ba
ina taga kwanciyan hankalin ci, plate tadauka tasaka tuwo guda daya normally she can finish two but
kukan datasha yasa batada karfin cin biyu, miyanta aciki tazuba tamike zata tashi Waleed yace "Ummy
sit"dasauri ta kalli Waleed hararansa tayi ashagwabe yace
"Abeee Ummyyy" maida kanta kasa tayi da sauri ganin iskancin da Waleed yamata kuma harda kai
karanta, anatse Salim yace "eat with us Ummy" washe baki Waleed yayi yace "yes Ummy"faracin abincin
sa Salim yayi he's not a fan of any miya mai yauki hardly yakeci but this particular one yanada dadi,
debowa Salim yayi a spoon yakai bakin Waleed amsa Waleed yayi Safeerah takalli Waleed da bala'in
mamaki saita maida kanta kasa tasa hannu dan ita bazata iyacin tuwo da spoon kaman yanda taga Salim
nayi ba, she's not comfortable so bata iya taci ba, kusan 5spoon Waleed yayi na tuwon yace "Abeee
water" ruwa Salim yadauka yabasa duk Safeerah tahau jin wani iri Waleed bai barsa yaci abinci yanda
yakeso ba, batawani ci abincin ba tamike tawuce takai kitchen taga ya dauraye bowl na Waleed ya ijiye a
gefen sink din looking dirty, maza ba abinda suka iya, wanke bowl tayi da plate nata da kyau ta gyara
wajen sannan tafito bata gansu a dinning ba but taga babu mug na tea Salim, tuwon yaci yabar kadan
but ya cinye miyan yaci fish tass, batasan mesa ba hakan yamata dadi komi ta kwashe tawuce dashi
kitchen she washed everything ta maida komi right place nasa saita fito daga kitchen din ta goge dinning
da towel dake hannunta ta koma ta ijiye tasake fitowa bataji muryan Waleed ba, sama tawuce tana
tafiya ahankali ringing wayansa taji a kasa sai alokacin ta tuna ta karbi wayansa ta barsa a kitchen da
sauri tashiga sauka kasa kitchen ta shiga tadauka taga Aunt ke kiransa tahowa tayi saman daidai ta
karaso taga yabude kofa yafito daga dakin Waleed ya kalleta, sauke kanta kasa tayi ahankali gabanta
nadan faduwa takaraso wajen tabasa wayan, karba yayi ya kalli screen din sai yayi picking while Safeerah
na satan kallon dakin, Waleed taga yayi bacci abinsa comfortably kan gado ga iPad a kan side drawer na
yara, iPad din babban gaske and it looks new, juyawa tayi zata wuce hannunta taji Salim yarike afirgice
tajuyo ta kallesa waya na kunnensa yace "Aunt" kokarin fizge hannunta Safeerah tayi sabida shocking
datakeji amman takasa sabida yanda yarike, yakai dayan hannun yajawo kofan dakin Waleed da kyau
sannan yafara tafiya yana rike da ita gaban Safeerah na faduwa sosai yabude dakinsa ya shiga ya maida
kofan yarufe sai alokacin yayi magana awayan yace "I am sorry Aunt, something come up, but gatanan"
yakalli Safeerah yana bata wayan, hannunta dabai rikeba tasa ta karbi wayan takai wayan kunnenta
while Salim na kallonta kaman zai hadiyeta da idanu, awani irin kunyace tace "ina yini" ran Anty Asabe a
bace yake but jin cool voice na Safeerah yasa tace "Safeerah Masha Allah Amaryan mu, jiya mun hada
karaman waleema to welcome you amman bamu ganku ba" abalain kunyace cikeda jin nauyi tace "dan
Allah kiyakuri laifi n..." hannunsa Salim yasa ya karbi wayan yamaida kunnensa yace "Aunt zan kawota
gobe" yayi shiru kaman magana takemai yace "you will talk to her gobe Aunt she has guest now" yayi
maganan yana kallon Safeerah da kanta ke kasa dukta kosa yasakin mata hannu ta tafi, jikinta har rawa
rawa yake yanda yake rikeda hannunta har lokacin, yacire wayan daga kunnensa yatura a aljihun
wandonsa kai tsaye yakai hannunsa saman yalen data yafa da kyau saman kanta dawani irin sauri tadago
kanta ta kalleshi takai hannunta ta daura saman gyalen ta wajen kirjinta gabanta na bala'in faduwa,
mezai mata?
Meyake shirin mata? Shine all abubuwan dake ranta take tambayan kanta, wani mugun kallon daya
mata yasa ta maida kanta kasa, hannunsa daya yasa yakama hannunta data rike gyalen dashi a wajen
kirjinta yasauke kasa yashiga zare gyalen, runtse idanu Safeerah tayi gamgam yana shakan wani kamshi
da wuyanta da gashinta da jikinta gabaki daya keyi, gyalen dayake zarewa yanasa yana kara jin kamshin
ta sosai.
Ya tsare gashinta da kallo kafin ahankali yakai hannunsa yadaura kan ribbon dake wajen datai donut
dashi kawai yakama yaja gashinta yawani zubo kasa va barbaje harta wajen fuskanta damn! She looks
hot! Juyawa Safeerah tayl dadan sauri more like gudu zata bude kofan tafice kawai Salim yafizgota
tadawo jikinsa kirjinta na buguwa da tasa, kasa daurewa tayi kawai tafashe da kuka sosai tana kokarin
dukawa hanata yayi ta hanyar kamata yana sata a kirjinsa, cikin kuka tace "dan Allah karkamin komi,
kace fa you don't want anything from me, please Abee" hannunsa yakai yadebo silk hair nata yakai
hancinsa yana shakan kamshin da gashin keyi dake kwance masa lissaft, cikin wani irin murya kaman
batasa ba yace "I've changed my mind!" Yayi maganan yana daura hannunsa kasan habanta yadago da
fuskanta ta yanda tai facing nasa idanunta a runtse, murya chan kasa yace "open your eyes" kasa masa
gardama tayi tabude idanunta kadan ta kalleshi, hada ido dashi kadai tayi takara firgicewa tabude baki
sosai zata fashe da kuka yakai hannunsa yadaura saman bakinta yace "so kike ki tashi Waleed?" Hadiye
kukan tayi kirjinta na bugawa ba kakkautawa anya akwai wanda zai kalli Salim da bazai mai kwarjini haka
a ido ba kuwa, he's so scary, lumshe idanu yayi yabude su yadaura akanta, cikin tattausan murya dake
melting zuciya yace "I want everything from you. mean everything harda abinda kike tunani, and I want
it soon!" Kulle idanu Safeerah tayi tsigan jikinta har tashi yake yir jin abinda yake gayamata maganan
iskanci fa yake mata bayako kunya babba dashi, ahankali Salim sounding serious yace "anytime nake
gida stop covering your body, I hate this kind outfits agidana ki kiyaye!" Yayi maganan ahankali yawani
jawota jikinsa yace "you haven't slept all night come and sleep" girgizamai tayi wih kaman zata sheka
tace "d.dan.Allah kabari, banajin bacci, Mama tace Yasmeen da Ummi zasuzo su kawomin wasu kaya"
calmly yace "I will ask the boys su karba a gate" wani abu taji a wuya tace "dan Allah kabari ashigo dasu
inaso naga Yasmeen" dan shiru yayi kaman mai tunani yace "mezakimin in return"? Ahankali batare data
kawo komi aranta ba tace "me kakeso?" Gently yayi hugging nata yakai fuskansa wajen kunnenta, cikin
whispering yace "I want us to be sharing dsame room, afterall ke kika fara zuwa dakina kika kwana, so
dagayau anan zaki dinga kwana, that ur room is just for changing clothes but this is our room deal"?
Yanda tsigan jikinta ke tashi takejin tafiye tafiye kaman na tsutsan shocking ajikinta batasan sanda ta
gyadamai kai da sauri ba, burinta kawai yasaketa yadena hada jikinsa da ita, calmly yace "okay, lemme
call the gate nasa abari su shigo, you can stay with my phone incase, ni bacci nakeji" gyadamai kai tayi
dasauri numfashinta duka ya lalace and duk yanaji sarai, wayan yadauka yakira gate agabanta yabada
number driver sojan dake tukosu dan ko sojoji ba kowa ke shigowa this side ba, sannan yabata wayan
yace "take" karba tayi dasauri tafita daga jikinsa tafara tafiya yabi ass nata da kallo takai hannu zata
bude kofa kawai ya fizgota tajuyo tafado jikinsa kawai
yawani wurgasu gado kawai yahada bakinsa da nata da mahaukacin sauri hannunsa na sauka
EPISODE 51
Gabaki daya shammatarta Salim yayi ya fizgota azafafe kaman wata yar tsana haka tafado saman jikinsa
gabanta ya yanke yafadi tana datse bakinta aguje, yanda take saman jikinsa, da yanda yahada bakinsa da
nata, da yanda yakai hannunsa saman bombom dinta ya matsa baitaba yima wata mace arayuwansa
haka ba, wani irin shock yaji mara misultuwa da baisan sanda jikinsa yafara bari ba yana vibrating kaman
shine Safeerah, yana kokari yatura bakinsa cikin nata yakasa sabida yanda Safeerah ta datse bakinta gam
bamata iya kukan danta kulle baki sai wani kalan nishi datakeyi kaman na mai asthma hawaye na fitowa
daga idanunta jikinta yadauki shocking bata tabaji ana tabamata bombom hakaba sai yau, tana turesa da
duka van hannaventa tanaso ta tashi tafita daga jikinsa takasa, shi kansa Salim saiyaji ma yana tausayinta
yanda zuciyanta ke bugawa kaman wacce keda heart problem, mezai mata dazata dena tsoronsa
hakane? Dazata dena shakkarsa? He wants her to be free with him, da kyar ya dakatar da kiss din danta
hade baki ba amfani, yadan sassauta rikon daya mata hakan yasa ta tureshi da duka karfinta ta yunkuro
ta tashi daga gadon tasauka sai kawai tai baya zata fadi tsabagen rashin karfi kaman kamata dayayi zuwa
jikinsa ya hadiye mata dan karfin jiki da sauri Salim yataso yatareta kawai ta fado jikinsa kawai Safeerah
tafashe da kuka ganin yasake riketa hankalinta yagama tashi, zata fizge kanta strictly Salim yace "shiiiii"
shiru tayi tai lamo kaman marainiya amman abala'in furgice take hannayenta na rawa, adaburce cikin
dan marayan voice tace "k....ka sakeni d....an Allah" lumshe idanu Salim yayi yana shakan kamshin
datake kafin gently yasaketa tafita dagajikinsa tawuce da sauri tana layi tabude dakin tafito yabita da
kallo ganin the way just body contact dashi yayi draining energy nata, kafın yakoma ya kwanta ahankali
yana ruf da ciki ya fuzar da wata wahalalliyan iska shima what is wrong with him? Why is his body
system changing all of a sudden? He thought yanada self control akan mace? Maransa da gabansa kawai
ciwo suke masa, from the day akace an daura masa aure da ita in that parlor body system nasa kawai ya
chanza, so many dreams, thoughts, imaginations babu wanda baya having, kaman ba soja ba, babu wani
pain da bazai iya tolerating a duniya ba amman dan ciwon cikin nan sai yaji yana neman hallakasa, is he
that bad da Safeerah ta kasa accepting nasa? Tashi zaune yayi yanaso yama tashi kozai iya zuwa kasa
yadauko tea daga flask yasha ko zai rage masa jaraba yakasa, da kyar yatashi daga gadon yana dan
duddukwwa bayi yafada yayafito daure da towel still having the boner kawai yaji zazzabi na neman
rufesa yahau gadon yana fama.
Dakin Waleed Safeerah tashiga tamaida kofa tarufe da gudu ta tafi gadon wajen Waleed dudda gadon
yarane but ya isheta tahau kawai tai hugging yaron gabanta na faduwa ta runtse idanunta da karfi tana
tuna abinda just happened in few seconds dinnan a dakinsa, mesa jikinta ya mutu haka? She hates aure
bataso takara yin wani aure ba, she is not ready for wani namiji yakara wannan abun mai azaban zafi da
wahala da ita, daga tarewanta jiya mesa zai fara nemanta tun yanzu bazai ijiye alkwarinsa ba yace shi ba
dan wannan ya aureta ba mesa yake nema? Wih wlh she is scared, she hates abun sosai baida dadi,
babu komi cikinsa sai pain, sanda Abbati yasaketa the first thing da she was grateful for was dena abun
cus wani zubin abun yamafi dana mata hankali kan dukandaga mata hankali kan dukan dazai mata,
banda haka mema yake nema awajenta? Batada wannan confidence din yaganta ita data taba haihuwa,
yaro duk yasha nonon ta menene menene, kawai kara rainata załyi bayan yanada budurwan mata
kyakkyawa, meyake nema awajenta bazawara? Mai da? With no so flat tummy, CS scar, saggy boobs
masu manyan head da yaro yafito dasu waje? He will just use her ne darajanta yarage a idanunsa dan
she has nothing to offer, jikinta na shaking har lokacin bata dawo daidai ba taji an danna door bell
dawani irin sauri ta tashi zaune? Inama ta zubar da wayan sa daya bata? Kaman yana dakinsa, tashi tayi
gabaki dayama ta mance gashinta abude kuma a sukurkuce tai staircase ta sauka kasa tana tunanin
yanda zata bude kofan da bata iyaba amman dazu bayan yabata Waleed zai juya yafita wani botun taga
yataba hakan yasa tazo ta window ta leka taga Yasmeen da Ummi dasauri ta danna botur din can ciki
aiko saiga kofa yabudu Yasmeen na ganinta tai wani ihu ta rungumeta tace "ke kinga wani mahaukacin
glowing da kyau dakika kara kuwa wai? From jiya zuwa yau, kinga yanda kikai kyau kuwa"? Dan tureta
Safeerah tayi akunyace takalli Ummi takai hannunta ta karbi some abubuwa na hannunta tace "sannu da
zuwa Ummi" "bani ruwa kishi nakeji wlh" rufo kofan tayi suna ijiye kaya suka zauna, Safeerah tawuce
kitchen Yasmeen na binta while Zainabu tabisu da kallo fridge tabude tadauki tray tanasa ruwa da drinks
ciki Yasmeen tace "kinga yanda gashinki yayi kyau dakika sakeshi kuwa kaman yar India"dasauri Safeerah
ta taba kanta kunya yakamata tajuyo tafito Yasmeen tabiyota takawo ma Zainabu ruwan da lemu tace
"Ummi akwai tuwo na zuba miki" girgixamata kai tayi tanashan ruwa tass ta shanye sannan tace "ke
rabani muda ma muka kawo miki abinci akoshe nake, Yasmeen tashi ki tayata jejera abubuwan nan,
amman wannan ciccibin rebanUmma mai gyara tace ki raba kashi biyar, kidinga cin kashi daya idan
period yazo ki dakatar da ci.....
"juyawa Safeerah tayi ta kalli sama hakan yasa Zainabu takama baki kuma hakane fa taga motarsa saita
tashi tace "kumuje kitchen mu jera miki muma daman yanzu zamu tafi" dasauri tace "dan Allah karku
tafi yanzu wlh bacci yake, ku jira Waleed yatashi ku gansa" dasauri Zainabu tace "kinga ki barni maza su
kaini ba mata ba" gwadamata yanda zatasha komi tayi tama hada mata wanda akace asha da milk taga
sunada dano milk a fridge tabata tace "tamace karkiji komi ko al'ada yazo ita magungunan ta tsoka
sukebi su zauna su ginu ba jini ba" Safeerah tasha tana sauke kai kasa sannan ta zauna kan daya daga
cikin kujerun dake island tace "daman inaso namiki sallama gobe zamu koma katsina ni da Yasmeen"
kallonta Safearah taui shankali lemmi Safeerah tayi ahankali, Ummi tace "Safeerah kinyi aure kinyi aure
duk munasaran wannan gidanki ne na har abada, aure yariga ya dauru ina miki addu'a Allah yasa albarka
a auren, Safeerah just because u are a victim of bad aure before baya nufin this is also a bad aure, you
said alot jiya da banso nama tuna miki but dan adam always speak abinda ke zuciyansa a moment of
tashin hankali, dan haka kinga zancen bakison auren nan, sabida su Baba kikayi kima zubar dashi and
look at your husband kiga kyautan da Allah yamiki na sakayya, ki gode masa ba kiyi butulci ba, ki kiyaye
hankinsa, sannan ina mai tuna miki da hakkokan mijinki dake kanki, dole kibi umarninsa, ya nemeki ga
shimfidar sa dole ki amsa, mutane sukace MATAR SOJA soja ce! Dole ki zama jaruma" dakatar da
maganan Mama tayi takalli Yasmeen tace "ke dalla bani wuri tafi falo" turo baki Yasmeen tayi tana
murmushi tawuce falo, Mama ta tashi da kanta ta rufo kofan kitchendin tazo gaban Safeerah da kanta ke
kasa tace "listen to me Safeerah sabida nasan mahaifiyarki bazata taba gayamiki this ba, aure ba wasan
yara ake ba, duk wanda ya aureka ya aureka ne dan ya raya sunnar ma'aiki, mijinki ba yaro bane mutum
ne dake neman shekaru arba'in, auren kalansu saika jure, Alhamdulillah shi kwanciya da miji da bakon
abu ne awajenki, I believe komi zaizo miki da sauki kijure ki kama mijinki dan yamiki komi, bakisan
yammata nawa ke addu'a Allah yasa ya kallesuba ya aura amman keya zaba wacce ta taba aure harda da
dan haka Safeerah open your heart and eyes see Salim for Salim ki rungume mijinki take care of him and
be the best wife, gay,u ado iya kirsa, magana mai dadi shagwaba da menene menene ki kashesa dazu
haka ake zama da sojoji dam sunada taurin zuciya ina gayamiki so use your feminine energy kinajina"
Gyadamata kai Safeerah tayi ahankali, calmly Ummi tace "nasan bazaki yardaba amman da zanso
kibama Mahaifiyarki da Mahaifinki Waleed Safeerah!" Dasauri Safeerah tadago kanta ta kalli Ummi.
EPISODE 52
Ahankali Ummi tace "kinyi aure, yanzu gidan zai kasance su kadai, ke kadai Allah yabasu,
Baba zai fara fita teaching, Maman ki will be all alone ke koma Baba yadawo gidan duk bazai musu dadi
ba, I know ke da Salim kunason
Waleed but just think about it, basu Waleed baya nufin zaki rabu da Waleed of course zai dinga zuwa
miki weekend duk sanda kikeso, zaki iya aikawa a daukosa duk sanda kikeso, yayi hutun school ma haka
he can come, akwai another thing kuma dayasa nai maganan nan, kinga a musulunci idan uba wato
mahaifin yaro yabude baki ya furta bai yarda kikai masa d'a gidan wani ba wih haramun ne kakai, koda
babu kwandalan Abbati ajikin Waleed amman mahaifinsa ne so the right thing to do is kiba mahaifiyarki
shi, they're lonely, Waleed na son su Baba sosai. bazai wani damu ba wih he is a big boy, just think about
it kinji" gyadama Ummi kai tayi ahankali, Ummi ta mike tace
"bari naraba miki abun dakaina" deban 1/5 of ciccibin tayi tamata microwaving tabata tace
"cinye agabana" cinyewa Safeerah tayi dan bata wani ci abinci ba dama, tasha tsumin da Mama tabata,
ragowan sukasa a freezer sannan suka fito, Yasmeen tace "Mama wayoyinta" Ummi tace "laaa nako
manta suna jakana bari nakawo" bude handbag nata tayi tabata ta amsa Ummi tace "toh bari muje"
wani kunya Safeerah taji hakan yasa tace "bari naje nagaya masa Ummi" Ummi tace "barsa ba bacci
yakeba" sama tawuce abinta ai badadi bai gaidasu ba, dakinta tafara shiga tadauki wani sabon maroon
hijab a wardrobe dayake nan har kasa tasaka sannan tafito wajen dakinsa tayi ahankali tai knocking
murya ciki ciki yace
"come in" bude kofan tayi kadan amman koda wasa bata kallesa ba da fingers nata tashiga wasa cikin
yar karaman murya tace "zasu tafi gobe zasu koma Katsina" tsareta da idanu yayi yadan sauke ijiyan
zuciya kadan yace "ina zuwa" gyadamai kai tayi tajya takoma dakinta
wani slippers tasaka sannan tasauka kasa tace "gashinan zuwa Ummi" tazauna kusada Yasmeen suna
kuskus abinsu, Ummi tace "aikin kenan" kusan 7min yabata dan saida ya shirya sannan yafito yana sanye
dawata shadda mai kyau fara sai kamshi yake babu hula kansa but akwai takalmi kafansa na Hermes
hannunsa rike da yar bag, he looks damn charismatic, dan daga idanu kadan Safeerah tayi ta kallesa da
sauri ta maida kanta kasa, even in dreams akacemata zata auri this kind man bazata yarda ba, yahadu
wih dan haduwa ga kyau, ga tsayi, ga kwarjini ga natsuwa ga rashin sake fuska, yanda yakeyi wih
bazakace ya matseta daki dazun nan ba adaki yana kokarin mata kiss, saukowa falon yayi Ummi tace
"yanzu saida ta tasoka Salim, cemata nayi fa ta barka kai bacci jiki da gajiya" dan murmushi yayi kadan
yasami waje ya zauna amutunce yace "bakomi, ina yini Mom" dasauri tace "Alhamdulillah Salim, mun
wuni Ipy, sannu da kokari fa, mungode Allah saka da Alkhairi" dan kallonsa Yasmeen tayi cike da
shakkansa tace "Yaya Salim ina yini" duba daya yamata bawai akwai walwala kan fuskansa bane amman
muryansa asake yace
"Alhamdulillah l'm fine" Ummi tace "to Salim ga Safeerah nan zaman aure zo mu saba ne zo mu shirya
sai ankai zuciya nesa zama ke dadi, mun yarda dakai sabida kai babba ne ga hankali da hikima Safeerah
akwai shirme karka biyamata tayi ba daidai ba ka kirani, daga Katsina zanzo na lallasata namaka alkwarin
nan" dan sauke kai yayi kasa, Ummi tace "Allah ubangiji ya albarkaci aurenku, Allah yakawo kazantan
daki to saduwan allhairi Waleed yatashi agaishemin dashi" mikewa duk sukayi Safeerah ta rungume
Yasmeen da sauri idanunta na cicciko da hawaye, Salim yadan kalleta kadan feeling wani iri aransa shi ko
mace baiso yaga ta rungume kawai yawuce wajen kofa yabude yafice rike da yar jakan dake hannunsa,
sakin Yasmeen Safeerah tayi ta rungume Ummi hawaye na saukowa Ummi tace "wai kuka dai kike toh
Safeerah lamarinki sai Allah saikace wata yarinya"? Sakinta Safeerah tayi takoma wajen Yasmeen, Ummi
tai gaba while Safeerah da Yasmeen biye da ita abaya Salim na tsaye wajen motan yana magana da soja
driver duk suka fito sai yanzu Safeerah ke kara ganin estate din wai daman haka barrack keda kyau ko
dau ba barrack bane suke dan wih wajen kaman kasan waje, juyowa Salim yayi yakalleta baiji kunyan
Ummi ko wani awajen ba strictly yace "go back inside" wani abu Safeerah taji ya tsayamata a wuya, sai
kawai tasaki hannun Yasmeen tadaure tahana kanta kuka dudda hawaye na ciko mata a idanu taima
Yasmeen waving bye, takalli Ummi tamata bye duk suka mata bye sume tajuya da sauri takoma
ciki,Ummi murmushi kawai tayi the first day taji muryan Salim daya gayamata no bazata bisu shirye
shirye ba tagane mutum ne shi mai ra'ayi da dokoki tagane dan kulle ne, funny enough abin ya burgeta
barina yanzu kaman kishi ne dashi na bala'i dan akwai few maza sojoji haka a street din, gakuma driver
daya kawosu, Safeerah kam zatasha fama dashi, da kansa Salim yabude musu baya Yasmeen tafara shiga
sai Ummi sannan yasaka hannu ya ijiye mata bag dake hannunsa yace "Mama ki kama jari kika koma
katsina, In sha Allah za'a kiraki akaiki gidan ki achan, this driver zai maidaku har katsina no need for
public transport" Mama zata fara godiya da idanu yama sojan alamu su wuce aiko suka wuce few soja
dake wajen suka tattaho suna mai congratulations na aurensa ya amsasu yayi godiya yakoma ciki.Anan
bayin falo yayi alwala yasake fita dan zuwa sallan asir.
Dakin Waleed Safeerah tawuce bayan ta kwashe wayoyinta a falo wannan wani irin takura ne ko sallama
batama yan uwanta ba haka rayuwa zai kasance mata ko waje bazata dinga zuwa ba? Wai dama akwai
maza haka? Hawaye ta goge daidai Waleed na bude idanunsa ahankali dasauri takarasa share fuskanta
tazo wajen gadon tana murmushi tace "Waleed Ayoyooo, Assalamu Alaykum yaron Ummy yatashi daga
bacci" washe mata baki Waleed yayi yana tashi zaune yana kallon iPad nasa dake gefen gadon yace
"Ummy IPad Abee" murmushi tamai tace "Abee yasaya maka kace Allah amfana" gyadamata kai yayi
yace
"cartoon Ummy" dasauri tace "no muje bayl kayi fitsari" turo baki yayi sai kawai ta daukesa tamai
chakulkuli tace "fushi zakai dani daga tashi daga bacci" dariya yayi suka wuce bayi basu wani dade ba
tafito dashi yanuna ipad din again tace "no zomuje muyi salla" kuka yafara na banza tabude kofa tafito
dashi suka shiga dakinta hijab tacire suka shiga bayi ta dauro alwala tafito ta shimfida dadduma tahau
kai yahau shima amman sai yayi zaman sa yafara kukan banza wai shi fushi idar da salla tayi bata cire
hijabin ba takama hannunsa tace "muje kaci abinci" make mata kafada yayi yace "babuu" girgiza kai
kawai tayi ta tsugunna hawa yayi da sauri tamike suka fito bene tashiga sauka suka wuce kitchen tana
goye dashi ahaka ta tsaya gaban heater tana dannawa dan yayi zafi aka bude kofan Salim ne dasauri
daga ita har Waleed suka juyo Waleed na ganinshi yayi ihu.
"Abeeee" shigowa kitchen din Salim yayi yazo dab da Safeerah calmly yace "Waleed zaka karya mana
Ummy ne? U are too big for this weak matar tawa" da dan sauri ta Safeerah ta kallesa jin abinda yakirata
dashi saita maida kanta kasa asanyaye qabanta nadan faduwa,shikuma yadauki Waleed daga bayanta
yace
"let's go and wait for Ummy takawo mana food ko" gyadamai kai Waleed yayi yace "yesssss Abeeee"
dan dagokai tayi ta kallesu harya bude kofa zai fita murya chan kasa tace "an kawo abinci daga gida
nasamaka?" Gently yace "yes" yafice, abincin Waleed tahada tasa a tray sannan tafito tazubamai jellof
rice da pepper chicken da lafiyayyen salad da aka dafa komi tadaura a tray ta taho falo inda tagansu ya
kunna ma Waleed a cartoon a big tv coffee table tajawo gabansa ta ijiye tray zata mike yace
"thank you" wucewa tayi takoma kitchen taga fruits kawai saitadauki water melon ta yanka tamai juicing
a juicer data gani tasa a jug ta debi ice tahada a tray tafito ga mamakinta a kan carpet tagansu shi da
Waleed, Waleed nacin rice tare da shi baima taba abincinsa dake gabansa ga katon chicken a hannunsa
karasowa wajen tayi ta ijiye tajuya sai kawai ta zauna a dinning taduki plate tasama kanta rice din tasa
salad tafara ci bini bini taba kallonsu wlh Waleed is eating rice sosai sai kallon Salim take dake basa
though sunyi messing falon up fa, juyo da kansa yayi dawani kalan sauri ta dauke kai ta sauke kanta kasa
tanacin abincin ahankali.
Tass suka gama ya cinye salad tass da nama but yarage rice, watermelon juice dinma sun shanye Waleed
still yaci abincinsa amman yarage, daukan Waleed yayi yace "zakabi Abee zuwa gym?" Gyadamai kai yayi
yace "yes Abee" daukansa yayi ya tsallake dattin yadan kalli Safeerah da kanta ke kasa yace "Ummy sorry
for the mess" anytime yamata simple magana sai gabanta yafadi, tadan kallesa but yawuce stairs abinsa
da Waleed, saita kalli carpet, carpet din kam duk shinkafa mikewa tayi tafara kai plate nata kitchen
sannan tafito tazo tahada all plates nasu tamike takai kitchen tadawo hijabin na hanata aiki sai kawai ta
duka ta zare hijab din ta ijiye kan kujera ta duka ta hada glass cup da jug tamike tawuce kitchen ta ijiye
dudda ga vacuum cleaner tsintsiya tadauko da Parker tafito daidai yana fitowa shi da Waleed sanye da
kayan gym Waleed na sanye cikin exact kayan yana rike da karamin towel dinshi ga sneakers nasa a
kafansa dan kallonsu tayi Waleed yamata kyau but takasa kallonsa wajen kofa sukayi Waleed yace
"Ummy byeeeee" dan dagokai tayi karaf sukayi hada ido da Salim yace "mun tafi gym, do you need
anything?" Girgixamai kai tayi hakan yasa yabude kofa, ahankali tace "mezakaci da daddare?" Calmly
yace "I take only tea, abincin dake kasa pack them a takeaway nazo zan fita dasu" gyadamai kai yayi
yawuce yafita yarufo
kofa hakanan kawai samin kanta tayi da zuwa wajen window tasa hannu tadan daga labule wlh wasa
taga yanama Waleed yana gudu kaman yaro yana cewa Waleed let's go soldier shima Waleed na gudu
rabon dataga Waleed this happy harta manta kinga yanda Waleed ke murna sundanyi gudu kadan kawai
taga yadaga Waleed kaman paper yadaurasa awuya yacigaba da jogging abinsa hakanan kawai taji
zuciyanta yayi melting, abin yamata balain dadi, zuciyanta yayi taushi kuma yayi sanyi, batasan mesa ba
kodan tunda ta haifi Waleed bata taba ganin wani namiji dayaso danta haka bane oho, Baba kadai ke
son Waleed kuma Baba baitaba kalan wasannin nan da Waleed ba, baima da idanun kalan wasan,
Shamsu hates Waleed shidama, to yanzu da Salim kemai kalolin abubuwa haka yaron is so happy, what
is surprising her ma is the thoughtfulness behind every details, yaushe duk yasaya ma Waleed abubuwan
nan, jibi kayan gym na yara, iPad, toys, kids room, abinci babu abinda Waleed yarasa he is ready to
becomes mahaifin yaron ga maganan da Ummi tamata deep down bayason rabuwabda Waleed but idan
iyayanwta are lonely zata iya basu amman kuma saitaji bazata iya kallon Salim tagaya masa zata maida
yarin wajen su Baba ba after everything he did kaman tacimai fuska ne da kunya batasan ya zatayi ba,
dawowa tayi ta share falon tass ta goge ko'ina burner ta dauka da turaren wutan da aka mata ta kunna
koina a falon tawuce kitchen ta gyara taje sama dakinsa ta shiga gadonsa yadan baci abun dazu ta tuna
ta danne saita gyara dakin ta kwashe kayayyakinsa data gani a kasa ta linke tasa a basket data gani a
closet nasa na laundry tashiga bayi ta wanke masa ta kunna turare dakin ta kashe wuta tafito taje dakin
Waleed ta gyara shima duk sun bata kaya ta maida komi ta ijiye sannan ta kunna turare tawuce dakinta,
kayanta dana Waleed tasa a washing ta kwanta akan gadonta tadauki wayanta dudda gabanta na
faduwa but hakanan ta kunna data a tsohon wayanta ta shiga tiktok abinta tana dubawa tanajin dadi
abinta saida taji ana taba kofa ta ijiye wayan da sauri tamike kawai tafada bayi wanka takeso tayi,
abayanta tacire tai wanka.
EPISODE 53
Bayan magrib tasauko tamasa tea mai rai da lafiya, tama Waleed abinci tasa a flask tai arranging komi a
dinning, gidan nawani irin kamshi tawuce ta tafi sama bayi ta shiga tasake wanka ta lafiyayen shower gel
dake bayin tafito daure da towel gabanta na faduwa tunawa da yace adakinsa zata kwana yau, bazata
kwana ba Insha Allah, wardrobe tabude taje wajen kayan bacci tarasa mezata saka that is decent da kyar
ta iya samin wani short pink da yar rigansa pink da bata rufe navel ba sune masu mutunci, ta kalli
madubi sannan ta dauki tutaruka da aka jera awajen masu balain kyau da tsada ta feffesa sannan ta
dauki ribbon tai parking gashinta ta kalli kanta, dasauri tasa hijabi ita kanta kunyan kallon kanta takeji,
sallan isha'i tayi, tanakan dadduma taji shigowansu, faduwa gabanta yayi kawai saitaki fitowa, karan
plates dataji yasa tagane suna dinning tea yasha while Waleed nacin abincin sa tass ya cinye sukakai
komi dinning, Waleed na hamma dan yagaji yayi wasan banza cus yahadu da friend yaron KB shima mate
na Waleed ne sunyi guje guje yau, ganin yanda yake hamma yasa Salim yace "bacci"gyadamai kai
Waleed yayi ahankali da dan shagwaba yace "Ummyyy" murmushi yamasa yace "let's go to Ummy"
sama sukayi direct dakinta yabude wani kamshi ne yadaki hancinsa saida gabansa yafadi, mikewa tayi
daga kan daduma yana sauke Waleed dayayi wajenta yace "Ayoyooo Ummy" murmushi tayi tace "an
dawo" batare data kalli Salim ba tace "sannu da zuwa" calmly Salim yace "yanajin bacci but he needs
shower first" gyadamai kai tayi takamasa tace "muje daki" juyawa Salim yayi yafice da sauri kamshin da
dakinta keyi na messing da jikinsa, itama ta fito dauke da Waleed suka shiga dakinsa Salim na shiga nasa
maida kofa tayi tarufe sannan ta cirema Waleed kaya ta zare hijab nata ta ijiye ta daukesa sukaje bayi
brush tamai tamai wanka tafito tabude wardrobe pajamas tadauko ta shafamai mai tasamai tasamai
pampers kaman ta daukesa suje dakinta su kwana, Waleed baitaba kwanan shi daya ba ganin yanda
yake hamma kawai saita kwantar dashi ta kwanta itama a gadon taja bargo dan AC a kunne ta rungume
Waleed dake gyangyadi tace "Waleely na najin bacci, kace Bismika Allahumma amutu wa ahya" ko
maimaitawa bai iyaba ya lapke, rungumeshi tayi gabanta kawai faduwa tace "I love you so much
Waleed" tasake kankamesa yadan tureta dan yafiso ya baje idan zaiyi bacci yayi kwanciyarsa, tai shiru
tana tunane tunane sai fargaba take tana addu'a Allah sa kar yazo nemanta, harma bacci yasoma
fizganta tai shiru kafin baccin yayi nasaran kamata itama.
Wuraren 11 Salim yagama komi har shafai da wuturi, fitowa yayi daga dakinsa ya sauka kasa komi
yakashe sannan yahayo sama, dakin Waleed yabude ahankali daga ita har Waleed sunyi bacci wutan
dakin a kunne, kofan yabari abude yataho gaban gadon ya tsaya ya tsareta da idanu daga kafafu zuwa
just waist nata ne bargo yarufe, rigan crop ce pink he could see flat tummy nata, Waleed ya kalla data
matsa kusa dashi sosai yaron yadan zame hannunsa na saman kirjinta, tsare boobs din yayi da ido da
hannun Waleed ke kai tsigan jikinsa ya shiga tashi dasauri yacire kansa, ahankali yasauke kansa kan
fuskanta she looks so pretty tana bacci, dukowa yayi gently yasa hannunsa yakama na Waleed yacire
dagakirjin, yakai hannu ya yaye bargon data rufa dashi dan gajeren pink wandon daya gani ajikinta
gawani waist bead guda daya dake waist nata saida yaji zuciyansa ya buga kawai ya duko hugging a nata
yayi ahankali yahada jikinsa da nata sannan yadagata, kwata kwata bata firgitaba sabida body contact
daya bata ya manna hancinsa jikinta yana shakan kanshin datakeyi yafita da ita daga dakinsa ya kwantar
da ita kan gadonsa ahankali dawowa dakin Waleed yayi ya gyara masa kwanciya yasa wani pillow mai
taushi gefensa dake ba yara comfort na Mama daga amazon ya siya masa sannan yaduka yamai addu'a
yakashe wutan dakin ya rufa masa bargo yasake rage
AC yafito, dakinsa yakoma ya maida kofa yarufe yadauki wani iPad ya kunna tsaf kana ganin Waleed
dake bacci dudda a duhu yake but u can see anything incase idan yatashi, kashe wutan dakinsa yayi
yacire pajamas na jikinsa yabar just boxer yahayo gadon yaja bargo yarufa musu, ijiyan zuciya yasauke
he just wants her, gently yajuyo yana facing nata numfashinta na sauka kan fuskansa dake wani irin
kunnasa, jikinsa har wani rawa rawa yakeyi, awani kalan hankali yadaura fuskansa saman nata yana goge
fuskansa a soft face nata kafin gently yasauke bakinsa saman nata, ahankali yabude bakinsa yaja lips
nata biyun yakama zuwa bakinsa wani irin bugawa kansa yayi,her lips are so damn soft, sakin lips din
yayi completely kafin yakara kama lips din gently for the second time yana sakin wani ijiyan zuciya daya
kasa controlling. "Ahhhhhhhhh!" Yasaki kara yakama lips din yadankai hannunsa kasan habanta yaja
kadan zuwa kasa hakan yasa bakinta yadan bude dawani irin bala'in sauri Salim yatura harshensa cikin
bakinta yana wani janta da karfi zuwa jikinsa yakai hannunsa bombom nata yana matsawa sosai yana
wani irin nishi mai kara. "Urrrrg!" Dan firgita Safeerah tayi cikin bacci takai duka hannayenta bayansa ta
kankamesa kafin tashiga bude idanunta kadan kadan sabida bakinta dataji anasha tako ina ga kamshinsa
daya cikata jikinsa a manne da nata tanajin yanda zuciyansa ke bugawa, dayake jikinsa da nata a manne
tanajin yanda gabansa duka yamike yana yakushin cikinta it feels like yam sabida wani irin kiba da abin
keda shi, kuttubin bala'i ga tsayi kaman bana mutane ba, na Abbati ma bahaka bane, mafarki takeyi ne,
bude idanunta tayi tarrrr dayake akwai dan hasken iPad na camera dakin Waleed daya ijiye anan side
drawer hasken ya taimaka mata wajen ganin fuskansa, fuskansa na manne da nata ya lumshe idanu yana
mata wani azababben kisses yana tsotse bakinta ko ina, yana tsotse harshenta yana sauke ijiyan zuciya
masu karfin gaske akan fuskanta kaman zai cinyeta, jitayi kaman zuciyanta zai dare biyu, ahaukace
Safeerah tawani turesa, bude idanunsa Salim yayi da basu buduwa da kyau sun balain kankance
tsabagen jaraba, wani irin fashewa tayi da kuka kaman taga dodo tawani juya zata dira daga gadon
dasauri Salim yariketa gam zai maidata jikinsa kawai ta shiga turesa tana girgixamai kai jikinta na rawa
tace "Abee.....da...n....dan....Allah kar...kamin komi....wih ban...naso" kokarin sata ajikinsa yake kaman
taga wani dodo tace "banso....this is not why I marry u.....ba dole sai munyi ba ni banso...kaje wajen
dayan matar ka na barta duka kwanaki ba wlh, wih ni na barmata kwanakinna har abada, na
barmata"Salim kaman zai fashe da kuka muryansa har baya fita yace "I don't have wata mata, you are
my one and only wife, please Safeerah" ya roketa sounding so genuine and honest kaman ba Salim ba,
he doesn't wanna force her, shida ke kokari yaga tadena tsoronsa saisa ma bai samata karfi ya fizgota
tazo jikinsa sosai ba ganin tana wani irin nishi saiya sassauta murya, cikeda wani irin muryan lalalshi yace
"okay toh stop crying and calm down toh let's talk" gyadamai kai tayi tana wani irin nishi tace
"to...sa....ci...ka.min han...nuna" she looks so scared just like irin tsoratan datayi rannan harta sumemai a
mota hakan yasa calmly ya saketa dasauri taje chan karshen gado tazauna abakin tana sauke kafafunta
kasa jikinta na rawa har lokacin, tace "uhnn in..ina..j..." lumshe idanu Salim yayi yataho dagudu Safeerah
ta tashi ta fashe da kuka, hannuwansa Salim yadaga yace
"ba abinda zan miki dawo ki zauna i just wanna talk ko kinaso nayi forcing naki"? Girgizamai kai tayi
tadawo tazauna bakin gadon, saukowa daga gadon yayi, Ya Allah! Gabansa is soo fat and long dashi
kansa sai yaji zai tsoratata tagansa ahaka, ya duka yadauki wandon pajamas a nasa yasaka but still gaban
wandon yatashi, tahowa yayi to her biggest suprise kawai saiya duka agabanta agaban gadon, zata mike
yadaure da kyar yace "please sit!" Zama tayi jikinta na rawa ta maida kanta tana kallon gefe tana wasa
da hannuwanta, kallonta Salim yayi sosai sai goge hawaye take tana wasa da yatsu, lumshe idanu yayi
wlh kaman ba Salim ba muryansa is sounding like abin tausayi ma yace
"why are you refusing me Safeerah? Bakisan ke matata bace ta sunna"? Yayi shiru murya chan kasa yace
"I married you sabida nayi settling down and build a family with you, Safeerah ni ba yaro bane I just
want natsuwa and comfort daga gareki, this is not your first, it won't hurt at all, bazanyi hurting naki ba,
mesa kikeso ki hanani haqqina?" Nails nata tashiga wasa dasu kaman ba da ita yake magana ba, she's so
afraid of sex da zafi normally normally kuma gani take kaman Salim zaima iya kasheta cus giant ne gasa
so huge kawai tsoro takeji, kuma jikinta again, bazai ji kaman na budurwa ba, ganin taki magana yasa
ahankali yakai hannunsa yakama hannunta datake wasa dasu cikin yar karaman murya yace "please
wife" fizge hannunta Safeerah tayi tama kasa magana da kyar tace "ni......ba wan...nan yasa na aure ka
ba, kawai banso ne, I am sorry, give me some time when I am ready zan gayamaka" tamike zata wuce
fizgota Salim yayi yadan zuciya afitgice tadawo baki tabude zatai ihu yahada bakinsu kawai yadauketa
chak yakai gado ya kwantar hannayenta datake kokawa dasu yakama yahada yarike ya mayar baya
kawai yakai hannu yadaga mata riga sama fizge bakinta Safeerah tayi a haukace tace "Mamaaaa
Innalillahi!
Salim are you trying to rape me? Mehaka you are invading my privacy" tashiga dambe dashi yahanata
motsi yana kallon kirjinta, strictly yace "is this abinda bakiso nagani?" Runtse idanunta tayi sosai tana
wani irin kuka kaman zatai hauka zuciyanta namata zafi tanaso ta rufe kirjinta takasa, saukar da
idanunsa Salim yayi ahankali yadaura su kan kirjinta Ya Allah!
Chak breath nasa ya tsaya she has the most beautiful big breast farare, areola ta bakake kirin, tanada
manya manyan nipples all this nipples da kana gani kasan yaro yataba sha cus sun fito sosai and he finds
that so f*cking sexy kaman zai zare, dudda yaro yasha nonon but they looks so perky, the way take
moving tana kokawan kwace kanta makes booby to be so bouncy shi he even loves her more yanzu daya
gani take all this abubuwan na karya ganta, dago fuskansa yayi yakalleta yace "are you shy naganki
sabida kin taba shayarwa?" Wani iri Safeerah taji kaman kasa ya tsage ta shige ciki, sauko da kansa Salim
yayi ahankali yadaura fuskansa saman boobs din Safeerah tai ihu. "Dan darajan Allah kabari! Wih
banaso! Kabari" kaman badashi take magana ba, manna ma boobs din kiss yayi. "Muah! Muah!" Wani
yirrrrr Safeerah taji ta runtse idanunta tana sakin wani irin kukan takaici da bakinciki, bakinsa yakai saitin
kunnenta yakai dayan hannunsa yadaura kan right booby din wani motsi tayi kaman ta zare tanaso ta
kabar da hannunsa yayi murmushi yace "I f*cking love them! You have the most beautiful boobs Pretty
Feerah!
They're excellent!" Runtse idanu Safeerah tayi abu nabin cinyanta kaman fitsari, murya chan kasa cikeda
batsa Salim yace "thank you for having big nono haka, Salim is a big nono freak..." "Wayyoooo! I hate
maganan iskanci, stopppp Abee" Safeerah tafadi bama tasan tafada ba sabida yanda maganganun
iskancin dayakeyi ke kwance yake kuma daburta mata lissafin, sakin hannuwanta Salim yayi zata mike
kawai yakama rigan yacire cike da wayau da kuma nuna fin karfi ya kwantar da ita yace
"you are not leaving this room bansha nono ba kiyita jin kunyanki ke kadai, your husband love nono,
Ummyyyy Baby Salim zaisha nonoooo" yayi maganan kaman Waleed tsabagen iskanci kawai yakai kansa
saman nonon ihu Safeerah tayi amman ko ajikinsa tashiga kokarin juyawa kawai yakamata ya bankare
yahada hannayenta yakama yana rikewa yakai dayan hannunsa saman dayan nonon yana murzawa,
yadaura bakinsa kan nonon, Safeerah tama rasa inda zatasa kanta Waleed shi kadaine wanda yataba sha
mata nono haka sai yau kuma wannan sojan, ko Waleed bazai gwadamai iyashan nono ba., kunji yanda
Salim ke zukan mata kan nono yana tsotsa kuwa....
EPISODE 54
Wih tunda Allah yayota an adult baitaba shamata nono ba, ita sanda tai aure ma batama dawani nono,
lokacin kaman maruru, duka duka daga cikin Waleed zuwa yanzu ne tai nono haka, yanda taji bakin
Salim akansu was so somehow a brain nata batamasan inda zatasa kanta ba ga kunya kaman zai
halakata, harwani juyakai yake yana tsotsa kaman yanda Waleed yake mata lokacin idan nono yamai
dadi, yana sauke numfashi ba kakkautawa akan booby din, ganin wannan sojan Salim din na neman
ciremata kan nonon yasa kaman marainiya dan yarike dan hannayen datake tsiwa dasu tace
"Ab....Abeeee" bakinsa nakan nono yana wani zukowa pipipiii yace "uhmmmm" agalabaice Safeerah
tace "Abeee nagaji, kayakuri bazan karaba, zafi" ko alamun bari baiyiba hasalima muryanta sake kunnasa
yake, yasauke wani kalan ijiyan zuciya yasaki wanda yakesha kaman wani dan yaro yakama dayan yakai
baki ya fizga yafara tsotso yace "uhhmmmm" yana wani jan kan nipple din kaman zaikai throat nasa,
brain na Safeerah nawani kalan amsawa, cikin wani irin kuka kaman zata mutu getting extremely wet
tace "Abeee ciwo sukemin wlh, kabari kaifa ba yaro bane, mesa kake haka" sake kankameta yayi yana
hawa jikinta dasauri kaman yana rige rige dawani, hannayenta yasaki yakai hannunsa yana sauke
wandonsa kasa yaciro dick dinsa, he don't want to forcefully sex her he will give her a little time, a very
little time, hakan yasa yakai dick din gaban wandonta yanda yaji gabaki dayan wajen a jike saida jikinsa
yahau rawa da ita kanta taji yace "hmmmmm" ya manna dick din awajen yawani mahaukacin kankameta
yana shan nononta kaman zai canye, yafara dukan gabanta ta saman wando, Safeerah na kuka ba
kakkautawa kaman yana kasheta jikinta na wani irin rawa tana mugun mahaukacin tsoron abinda zaisa
yaja wandon nan kasa yashigeta dan yafi karfinta. "Uhhhhhhmmm..... arrhhhhh......
พนนนนนนน....Mmmmmmmm"
banzayen sounds dayake saki kaman ba Salim ba kaman baimasan yanayi ba wih, while bakinsa nakan
nippi yana sha yana damalmala dayan yana squeezing yana playing so hard with the nipple, jikin
Safeerah kawai tsuma yake, in as much as she's dead scared but yanda yake dukan gabanta ta saman
wando ba karamin dadi yake mata ba, especially yataba clits kafafuwanta na ciwo, zufa Salim yafara
sosai banawasa ba, ciwo gabansa ma yafara masa da ciki hannu yakai yajaye gabansa yana wani irin nishi
yakama nonuwanta kaman zai cire tana tura kansa da kyar ya saki boobs din kawai yawani hugging nata
ya kankameta jikinsa na mahaukacin rawa, batamasan meke faruwa ba nishi kawai yake da kyar
maganan sa bata fita sosai yace "cikina na ciwo Feerah" kasa magana tayi jikinta kawai rawa yake saiya
kara maidata yakama nono kana gani kasan yarasa yanda zaiyi da kansa kaman yayta kurma ihu, jaraba
da wutan son Safeerah kaman zai halakasa ahaka aka shiga kiran salla dagashi har ita awahale tana
kokari ta tashi yakamata and forcefully hugged muryansa baya fita yace "just stay put ko baki gaji da
wahalar dani ba"? Lamo tayi ya kankameta sosai yana jin saukan ijiyan zuciyanta, ahaka bacci yayi awon
gaba da ita shikuma idanunsa sunyi jazur kaman wuta sun kankance, saida aka fara kiran salla yasaketa
yana tashi yakalli fuskanta if he wants he can bang her yanzu but he will give her a little time cus he
noticed tanada weak little body dake reacting easily murmushi kawai yayi aransa yace "you will see a
different Salim" yamike yafada bayi wanka yayi yafito ya shirya kawai ya wuce masallaci.Kamshin
turarensa daya zagaye dakin yasa tabude idanunta ahankali dan short baccin datayi bakaramin dadi
yamata ba, tashi tayi zaune da kyar, jikinta namata ciwo yanda ya rirriketa ya bankareta, nonuwanta
namata ciwo bana wasa ba, wandon jikinta ya jike sharkap hannunta takai wajen duk precum nasa ne
awajen dasauri ta cire hannunta tana wani irin jin kunya, kalle kalle tashigayi bamata ga rigan daya cire
mataba, hannuwanta tadaura akan boobs din kawai ta karesu tamike tsaye da kyar, Ya Allah wih nipples
dinta sun tsotsu a hannun Salim, sun zuku tun farkon dare har asuba yana kansu bai bari tai bacci ba,
ahankali tabude kofa tafito daga dakin jikinta ba karfi tawuce dakinta, bayi tafada ta sakinma kanta
shower tana kuka shikenan ya ganta, shikenan ya gane mata jiki, mutumin that made very clear
statement cewa babu abinda zanyi da foolish stubborn girl, sabida yaga yafi karfinta shine ya matseta
adaki ya tattabata yagan mata jiki son ransa, batamasan wani wanka zatayi ba wih, dudda akwai shamaki
amman daga ta wajen yayi wasa da gabanta da gabansa, karshe dai haka taina tsarki, tagama komi tafito
tai brush, tafito daure da towel ga towel daya saman kanta, tagaji bana wasaba zama tayi abakin gado
jin maranta na kullewa da ciwo, magungunan matan da akabata ne halan? Saida ya lafa tamike tabude
wardrobe tana neman kayan dazata saka wani simple gown kawai taciro na yan kanta maroon tasaka
tasa hijab ta kabbarta sallan tana cikin salla taji ana shigowa gidan, daidai yana bude kofan dakinta tana
saliame salla da sauri ta maida kanta kasa tama kasa magana tai kaman bata idarba, dan karamin
murmushi Salim yayi yace "ba magana Amarya" faduwa gabanta yayi tama kasa karyan sallan bakinta
yashiga rawa tace "i...ina kwana" shigowa dakin yayi yamaida kofan yarufe yazare jallabiya yace "zomu
koma bacci" dasauri Safeerah ta mike dagakan dadduman zatai kofa tace "kitchen zani" hartasa hannu
kan kofan strictly yace "come back here" dakatawa tayi gabanta na faduwa kawai takai hannaye kan
fuskanta tafashe da kukan bakin ciki abun ya isheta, cikin kakkausan muryan Salim yace "cire hijabin
kizo" gyadamai kai tayi hopelessly, ahankali tasa hannu ta cire hijabin ta ijiye yabita da kallo rigan data
saka ya bala'in burgesa yana ganin shape na boobs nata da kyau nipples nata sunki komawa tana
waswasin zuwa tana kuka, ganin taki zuwa gadon da kansa kawai yataho gabanta Safeerah takara
fashemai da kuka tana bubbuga kafa akasa kaman yar 2yrs, wani melting zuciyan Salim yayi gabaki daya
tadaukemai hankali yace "kin iya kukan banza ko da shagwaba,bantaba ganin adult Baby like you ba,
come tell me meke saki kuka to na lallasheki" hannu yadaura kan switch ya kashe wutan kawai yayi
hugging nata sai kawai tashige jikinsa willingly tai clinging to him sosai tana reramai kuka mai kama
zuciya gabaki daya Salim ya mance menene 1 plus 1, awani kalan siga na lallashi yace "nine na sha miki
nono" dawani irin sauri takai hannayenta baya ta kankamesa maganan na bata kunya tana rage sautin
kukan kadan kadan, kaman yahadiyeta haka yaji the way she hugged him da kanta for the first time
kaman zai zare wih, cikin whispering voice yace "the prettiest crying princess, you mean the world to me
Safeerah, I wanna be the reason why you smile not cry, come here" daukanta yayi kaman baby yasata a
gado shima yahau yayai hugging nata da sauri murya chan kasa yace
"meke saki kuka?" Yayi maganan yana manna mata kiss a wuya, wani yir jikinta yayi tama kasa magana
jikinta na kara mutuwa kukan na raguwa, ahankali ya daura bakinsa kunnenta yace "kin cika shagwaba,
and its confusing me, ke shagwababbiya ce Feerah"? Makemai kafada tayi kaman yar yarinya tace
"ohh'ohh!" Ya rabbi! Safeerah naso taja yahadiyeta the way she spoke like a little child a shagwabe
kawai fizgota yayi yahada bakinsu da mahaukacin sauri yana kissing nata ya kankameta he's not saying I
love you but jikinsa is speaking I love you kaman kansa zai kwance, wani kalan mutuwa jikin Safeerah
yayi ruwa na bin kafanta tama kasa wani abu, the way yake chapko lips nata and tongue dinta yana
tsotsa is making her heart open while yana shiga ciki feeling some type of thing in her heart da bata
tabaji ba, kawai sai numfashi take saukewa, kaman yazare mata duk wani energy na bakinta, this is the
first time yake samin bakinta haka, the way he's kissing her kaman he wants to swallow her entirely,
hannunsa yakai zai taba boobs dasauri tadaura hannayenta wajen takare sakin bakinta yayi yakai
hannunsa yana bude hannayenta da karfi dudda bata da karfi but tafara kokawa kawai yaja riganta kasa
dasauri ya manna bakinsa, ihu Safeerah tayi wayyoooo Allah na kaman zai cire mata su kokawa tafara ya
saki kaman badashi take ba kaman daga sama sukaji muryan Waleed yace "Abeeee" da karfi, dan
dakatawa da shan nonon Salim yayi batare daya zare bakinsa ba Safeerah ta turesa da gudu jin muryan
Waleed, dan ijiyan zuciya Salim yasauke yatashi yaxauna muryansa ma bata fita da kyau yace "na'am Son
katashi, Abee is coming wait for me" jallabiyansa yadauka yasaka yana gyara gabansa dake amike gabaki
daya yabude kofa yafice yashiga dakin Waleed yana kunna wuta Waleed na zaune kan gado yana
ganinsa yawani washe baki yace "Abee ayoyooooo" smile na yaron is so contagious baisan sanda yace
"Oyoyoo katashi"? Gyadamai kai yayi kawai yadaukesa yace "let's do morning exercise" kawai ya
wurgasa sama kwashewa da dariya Waleed yayi, Salim yace "mukara da stretch" Gyadamai kai Waleed
yayi yana dariya sosai wani irin bankare Waleed Salim yayi kaman yakama babba, yanda Waleed ke
dariya da farinciki ko abun zai baka dariya daman Allah ya zubamai son mugun wasa, saida duk yamai
sannan yace "muje ayi brush da wanka, zamuje gidanku kanaso kaga Ammi Abee?" Gyadamai kai
Waleed yayi dasauri sai Salim kaman wani yaro yace "lemme tell you a big secret big Dady looks scary
but don't be afraid show him u are my Son" yawani batarai irin Boss dinnan shima Waleed yabatarai
harda nunama Salim power sa abin yaba Salim dariya yahau dariya shima Waleed nayi, fitowa Safeerah
tayi ta tsaya jikin kofan duka abubuwan dasukeyi duk taji wani sanyi taji aranta sai kawai tawuce ta
sauka kasa tashiga kitchen, batasan mezata dafa ba but she remembered Layla tace he eats healthy
sabida workout taga oath agidan hakan yasa taciro da strawberry da banana dakuma almond sai dabino
ta yanyanka kanana, Irish ta fere tai air frying sannan ta yanka avocado tai omelette tasa a plate kafin
tafara hada oath shima Waleed tana mai nasa abincin, tana gama oath tajuyekai a bowl mai bala'in kyau
tasa milk daman da sugar kadan wajen badawa saita jera fruits data yanka a sama abincin looks so
appealing, tadauki tray babba tasa komi tafito dashi daidai shida Waleed na saukowa Waleed yasa kaya
masu kyau white riga da short yana ganinta yazo da gudu Ummy ijiye tray tayi a dinning tajuyo tana
murmushi kana ganinta kasan ta murzu a hannun maza last night,muryanta ma bata kuzari sosai tace
"katashi how are u" yace "fine Ummy good morning" murmushi tasakeyi tamike taja kujeran dinning ta
daurasa kai tadauki bowl na abincinsa tana ijiyemai agaba kawaii Salim ya rungumeta ta baya adan
firgice tajuyo bakaramin kunya yabata ba wih gashi Waleed na kallonsu, Waleed shima yajuyo yawani
washe baki ganin Abee dinshi yayi hugging Ummy, akunyace Safeerah tadan tureshi, kin sakinta yayi
yana kallon fuskanta yana mamakin randa yayi sex yakenan just boobs ta susuce haka batada karfi,
ahankali yace "thanks for the breakfast Lazy Ummy, my food looks yum just like this two" yanuna boobs
nata da idanu, dan fizge kanta tayi batare data iya hada idanu dashi ba tajuya da sauri takoma kitchen
shikuma yazo yazauna kusa da Waleed kaman yaro yace "don't tell anybody Abee hugs Ummy kaji"
gyadamai kai Waleed yayi yana dariya yace "Abee me too" dan dariya abin yabasa sai kawai yayi hugging
nasa Waleed ya kankamesa. Kitchen takoma ta zuba ragowan chips din tazauna tafara ci, kaman ba
Safeerah dakeson abinci ba, kadan kadan takeci bata dama karfin, jikinta yayi laushi, yana zaune a
dinning wayansa yafara ringing dasauri yadauka ya kalla Ammi yagani hakan yasa ya dakatar da cin
abincin yadauki wayan yakai kunnensa ahankali yace "ina kwana Ammi" bata amsa gaisuwan sa ba tace
"muyafe ka da kai da matar ka?" Ahankali yace "Ammi kiyakur..." Dasauri tace "I know baka bukatan mu
daman kaje kayi everything on your own, the least dazakayi shine tunda Aunt naka da kanwarka sun
tsaya tsayin daka sai sunyi mata Waleema sunyi inviting mutane ai sai ka kawota ba kabasu kunya ba,
kace sai yau this is 8:10 na safe you are nowhere to be found, idan najiraka zuwa 10 baku zoba I am
shutting down the gate to my family for you and matarka forever" calmly yace "yanzu zamuzo Ammi"
katse wayan tayi ranta abace.
EPISODE 55
Tunda aka kawota gidan Auwal babu wani abu dake shiga tsakaninta dashi, basu taba magana da yakai
na 20 seconds ba, kullum gidanma baki take kawayenta na zuwa su sha hira har yamma dan akwai aukin
kawaye, da mai aiki aka kawota gidanta is always neat zatai aiki ta tafi by 6 bayan ta dafa dinner, Nana
looks so happy babu wani abu dake damunta tai fresh abinta looking like kowacce Amarya dudda bawai
ta taba amarei bane, Dady ya aiko mata da manyan motoci sababbi guda uku sai dadi takeji, yace mata
anytime she wants to come home tazo, har yau bata kara haduwa da Salim ba ko sau daya sai mamaki
take haka iyayensa ba ko sau daya sai mamaki take haka iyayensa ke zama suna gari daya basa ganin
dansu bama sa maganan sa dan bataji wani yayi magana ko hiran Salim ba kaman ba dan gidan ba.
Jiya itama tazo gidan sai shirye shirye taga Layla da Anty Asabe na yi na tarban matar Salim wani abu taji
ya tsayamata a wuya but bata nunaba daga baya kuma taji ance bazaizo ba wai sai yau aka cigaba da
planing the want to make the event big today.
Yau tun wuraren 8 taci gayu na bala'in gaske cikin wani yellow lace an mata riga da skirt daya kamata
sosai, tayi makeup sosai kaman itace amaryan Salim din, tadauki wani karamin yellow veil tasaka hill da
yar wayanta da purse da car key tafito daga dakinta tana kamshi anan falon sama taga Auwal zaune
sanye da jallabiya hannunsa rikeda cup na tea yanasha, tunda tazo gidan ita saiyau ma take ganin abinda
yake ci ba ruwanta da cinsa da shansa, ita haryau bata kallon kanta as wata Matar Auwal, baya gabanta
ne and she no even send am, dauke kai tayi batare data gaishesa ba tace "zanje gidanku" calmly Auwal
yace "wait for me nima chanza zani nagama" bata kara magana ba tajuya zata koma dakinta yace
"Nanah Khadijah" tsayawa tayi chak saita juyo tace "na'am" ahankali yana kallon mayafin dake hannunta
yace "banson yawo da karamin mayafi" tana kallonsa sounding very rude kaman zata dakesa tace
"banda manya" zata kara juyawa yace "I'm not done talking, ni da ke haven't had chance or time to
discuss yau 8days kenan da auren mu" juyowa tayi ta kallesa kaman ta zageshi ta daure ta taho tasami
waje kan kujera ta zauna tai crossing legs tana kallonsa ijiye cup na tea Auwal yayi yakalleta ido cikin
idanu yace "I know circumstances na auren mu saisa daidai da sau daya bantaba kokarin takura miki ba
or demand anything from you ba, that being said, I want us to close old chapter forget whatever
happens mu rungume kaddara mu tunda har igiyoyin auren sunna na kanmu, sannan mu ba yara bane,
I'm 35, you're 25 Khadija, I want us to start living like normal couples, kifaramin girki, start asking me
idan zaki fita, and even consummate our marriage" dawani irin sauri ta kalleshi tace "ni ba dan wannan
na aure ka ba Auwal" Kai tsaye Auwal yace "dan me kika aureni Nanah?" Shiru tayi takasa magana
tadauke kai, ahankali Auwal yace "Nanah idan kinsan you are not here to stay ko kinada wani mission
tell me now sabida kafin ma wani abu ya shiga tsakanina dake na sauwake miki batare dana bata
rayuwanki ba otherwise I'm making you my wife cikin this week dinnan" mikewa zumbur tayi tace
"raping dina kakeso kayi? Why will you sleep with me bayan baka sona bana sonka? Raping dina
xakayi"? Batare daya kalleta ba yace "I don't want it to get to that, saisa just be honest and tell me are
you in or out? Sabida idan baki yarda mun hada shimfida ba l will tell our parents, zan kira Dad da Abba
and Ammi da Mommy and let them know you are refusing me bayan u agree to marrying me da kanki
nobody forced you" faduwa gabanta yayi batason anything dazaisa su Dady su tsaneta, and ta lura Dady
na bala'in ji da Auwal sabida auren nan, if she hurts Auwal ko yakai karanta zai iya rage mata daraja
wajen Dady, dasauri tajuya tace
"you don't have to involve parents namu ai baikai ga hakaba, kagama nidai ka kirani" takoma dakin fuuu
yabita da kallo akwai reasons nata dayasa yamata this magana sabida he knows yau zataga Yayansa da
Safeerah, she needs to forget him, maybe idan ya sadu da ita she will accept yes yanzu fa dole tahakura
da Salim babu wani magic that can happen tunda she's married to his brother.
**
eeraha
Katse wayan Ammi tayi yakarasa cin abincin yayi feeding Waleed daidai Safeerah na fitowa ya kalleta
yace "kinyi breakfast?" Gyadamai kai tayi batare data kallesa ba, ahankali yace "get ready my family
wants to welcome you, don't worry zan shirya Waieed da kaina" gyadamai kai tayi hakanan kawai taji
gabanta na faduwa banda Layla babu ko mutum daya data sani a gidansu wai sai Ya Auwal, bayi tashiga
wanka tasakeyi tafito daure da towel tazo gaban wardrobe nata tabude ta tsaya tana kallon uban
kayanta batasan wanne zatasaka ba, wani lace ta zaro mai gold and black dogon rigane fitted mai v-neck,
tsayawa tayi ga gyaluluwa amman tana tunanin maganan sa saikawai tasa hannu tazari gold hijab har
kasa ta ijiye taciro black pant and bra masu kyau saikuma ta dauki wani takalmi mai dan tsini cover na LV
black ta ijiye da hand bag black ta ijiye mai ta dauka ta shafa sai ta dauki lace din tasaka ta tsaya gaban
huge madubinta ya Allah lace din yazaunu ajikinta dudda tama kasa jan zip din gabaki daya tadai jawosa
zuwa middle back, zama tayi gaban mirror hakanan taji aranta tanaso family sa suga tamusu kyau kwalli
tamika hannu ta dauka ta zizara a idanu kawai idanunta suka rikida sukai mahaukacin kyau suna kara
haske, hoda ta dauka tashafa kadan sama sama sannan tadauki janbaki nude da lip gloss ta shafa ta
gyara giranta, sannan tadauki brush tafara taje kanta da ya hargitsesanida ruwan data samai yau da
safen nan, tana cikin brushing gashinta aka bude kofan dasauri tajuyo Salim ne yana sanye da faran
shadda gizna taci aiki yasaka hula akai, bata taba ganinsa da hula ba sai yau wani mahaukacin kwarjini
yamata batasan sanda ta sauke kanta kasa da sauri ba, maida kofan yayi yarufe yazo wajen hannunsa
yasa kawai ya karbi brush na hannunta yafara brushing gashinta dake kamshi, he loves yanda takeda
gashi, yanayi yana kallon fuskanta ta madubi, Safeerah is the most beautiful girl in the whole entire wide
world, gashi takasa raising eyes nata takallesa har yanzu, tsaf yagama brushing yace "give me the ribbon
Matar Salim" runtse idanunta tayi da sauri jikinta na tsirrrr, kafin ta bude idanun kadan tasa hannu ta
dauka ribbon din tamikamai batare data dago kanta ba duk kunya takeji after wat he did to her last night
she can't look at him, parking gashin yamata sai yazo ta wajen yajawo drawer sarkokin ta daban daban
ne, wani gold ya dauko set yakawo yadauki earring yazo ta bayan kunnenta yakai hannunsa wajen, motsi
Safeerah tayi sabida yanda taji shock cikinta nawani kalan juyawa sai kawai ta runtse idanu, samata yayi
yadauki sarkan yadan duko kiss ya manna mata a wuya dasauri tamike tsaye tana bude idanun daidai
yagama sawa ya tsaya abayanta yana kallon tabon nan na bayanta kafin yaja zip na rigan yana kallonta ta
gaban madubi, gown din ya zauna ajikinta kaman ita ta dinkama kanta, shape nata yabi gown din, ana
ganin boobs nata sosai sabida yanayin v-neck akayi akayan, gado yajuya yakalla ganin hijab a wajen saiya
share yadauki dan kwalin yabata yace "take yi dauri" karba tayi taki yarda su hada ido tajuyo takalli
madubi Ya Allah itane haka ka ganta kaga amarya tsaf lallinta yayi kyau, gashi shima Salim datadan saci
kallonsa yayi kyau, kwata kwata batason yanda gaban rigan yake boobs nata are showing sosai fa, dauri
tashigayi bayan tayi folding tail na gashinta daurin ya zauna akanta tsaf kana ganin tulin uban gashinta
daga keya turare yakai hannunsa yadauka yazo ta gabanta yashiga fesa mata tasake sauke kanta kasa
kaman zai hadiyeta he's just doing everything for her, wayanta daya gani kan gado ya dauka dayan na
karkashin filo yadauki handbag yasa wayan ciki yace "sa hijab muje" hijab tadauka tasaka kuma wih she
looks so soo good da hijab din tasaka takalmi, he's so happy she's his wife hannunta kawai yakama
dayan hannunsa rike da hand bag suka fito yakashe wutan dakin duka, suka sauka kasa Waleed tagani
zaune kan kujera shima yana sanye cikin exact kayan Sameer ga kansa da hula kunga yanda Waleed yayi
kyau kaman dan larabawa yana kallon cartoon, ganinsu yawani mike tsaye kan kujera yana clapping yace
"AbeeewUmmy" daukansa Saleem yayi yasaki hannunta ya kashe tv yace
"let's go" yabude kofa suka fice yafito yarufe kofa, the 3 of them looks so good together ka kallesu saika
kara kallo.
Wani roll Royce ne awajen fara gawani soja tsaye awajen yana ganinsa yasara masa, Salim yahade fuska
kaman baitaba dariya ba, yabude baya dakansa yakalleta shiga tayi shima yashiga bayan tare da Waleed
sojan yashiga gaba yajasu kalle kalle kawai Safeerah take tayi ganin inda take sai yau take ganin wajen da
kyau, maranta taji yadaure tadan lumshe idanu period zatayi ne ko magungunan ne ke samata ciwon
ciki? Ga gabanta sai faduwa yake......
**
Gidansu cike yake da jama'a, it takes so many baki before Dady ya yarda ayi welcoming Safeerah ciki
harda Nanah dayake bala'in so tarokesa, Ammi calm down after deep magana da Anty Asabe tai da ita,
hakan yada she invited her friends wih, makota da waye waye and they all came, anyi decorating
compound din, ga chairs ga backdrop da akayi da ballons anda SAFEERAH WEDS SALIM #SS2025,
wannan duk aikin Layla ne, Baffa na gidan da matayensa da yaransa duka, Anty Asabe, Ammi, kannensa
su Nanah, kowa na nan, ga abinci ga rago ana gasawa, abunka da masu kudi ga drinks, ice cream dasu
Mocktails station, Auwal ko ina Nana tayi yana binta da ido sabida the way she is getting involve in
everything is shocking him ga gayun dataci kaman rannan bikinta, tun family na yi kaman basuso ta shiga
sabida kartai getting hurt tanuna musu ita she is over that, Safeerah is family so she will join the
ceremony, Dady dai yayi ficewansa abinsa yace bazai bada blessing nata ba, event biyu za'ayi this
morning is presentation of gift da Waleema wata malama zatai wa'azi anjima da yamma kuma party
za'ayi rawa.
Nanah tashigo falo daukan wasu party packs taji ihun Layla tace "gasunan sun iso, the S SQAURE are
here" faduwa gabanta yayi dumm kawai taji kaman abu ya tsunguli zuciyanta, she's about to meet the
girl da Salim yarabu da ita akanta. "Nanah" taji muryan Ammi da ke fitowa daga dakinta tana saukowa
daga stairs looking damn beautiful itama cus itane zata tarbi sirikanta daga mota tamata lullubi that is
the culture, tayi ado na lace ta zuba uban gwalagwalai a wuya, dasauri Nanah tajuyo tana kakalo
murmushi tace "Ammi na kin fito"?
Ammi tace "why are you alone here?" Murmushi tasakeyi tace "party packs nazo dauka na kaima Ya
Layla" ahankali Ammi tace "toh dauko muje" dauka tayi tana murmushi ta taho itada Ammi suka jera
saikuma Ammi ta tsaya tareda bata side hug, cikeda so cus tana tausayin yarinyar after abinda Salim
yamata tace "are you sure you are fine ko zakije dakina kiyi kwanciyar ki?" Dasauri Nanah tace "ahh
Ammi na ja kwanta who will welcome sabuwar amaryan mu, muje Ammi ni wih l'm fine, Ammi bana
gayamuku komi yawuce ba, besides Ya Auwal is just the best man in this planet I'm happy shina aura mai
takuramin yanzu, muje Ammi ke ake jira" tabude musu kofa ita tafara fita Ammi biyeda ita daidai soja na
saukowa ana ayyiriri mutanen dake compound din, yazo ta inda Salim yake yabude kofa, Salim yasauko a
natse, tsayawa Nanah tayi chak tana kallonsa wani irin kallo that says alot, she missed him Wallahi
tallahi, he looks damn handsome and charismatic bata taba ganin yamata kyau kalan wanda yamata
yauba, yaci hula, exactly ango kusan kowa na family saida sukaga kyawun nan, basa ganin kowa na
motan, hannu Salim yasa yadauko wani dan karamin kyakkyawan yaro fari tuluki da bazai wuce 3yrs ba
yana sanye da exact same clothes as Salim hatta hulan ma iri daya, yaron namai murmushi yawani
rirrikesa, kana ganinsu kasan akwai bond tsakaninsu kowa kallonsa yake bayako kunya ko shakkan nuna
Waleed dudda ba dansa bane, kowa tsayawa yayi yana kallonsa har ita Ammi, saiya maida kofan
yazagayo batare dayama kalli family sa ba yabude side da Safeerah take gabanta na wani irin faduwa,
tanajin kunya, gata bazawara gashi ya dauki danta datazo dashi daba nasa ba, sunyi anko, how will his
family look at her?
How will they treat yaronta? Saitaji inama batazo dashi ha ta barsa gida wajen Mama da Baba, Salim
yakalleta itama dan kallonsa tayi for the first time yau tunda garin Allah yawaye, idanunta na cikowa da
hawaye, tsareta da idanu yayi that looks like yana gayamata kartai kukan nan datake shirin yi, sannan
yamika mata hannu alamun tazo wlh bata taba ganin mara kunya, mara tsoro kalan Salim ba agaban
danginsa yake bata hannu, kunyan da jin nauyin basa hannu taji agaban uban jama'a da yan uwansa sai
kawai tadan matso zata sauka batare data karbaba, hannunsa kawai Salim yasa cike da tsantsan kulawa
yakamata calmly tasauko daga jeep din da taimakonsa kanta akasa, kowa kallonsu yake kaman an sami
TV especially
Ammi, she thought zataga wata babban mace wannan da akace tanada d'a dan ta taba aure but to her
suprise yar karaman yarinya tagani even Autan ta Lubna tafi Safeerah ma girman jiki da tsayi maybe ma
Lubna ta girmi Safeerah wih da months, daidai lokacin kuma hawaye ke zubo ma Safeerah wani irin
fargaba da tsoro take will they accept her? Will this rich people love her? Dasauri Anty Asabe tazo wajen
Ammi tace "muje Adda, you have to be the one to welcome her, she can't take another step without
your approval" gyadamata kai Ammi tayi tadan sauke ijiyan zuciya sukai wajen kawayen
Ammi da sauran matayen su Baffa sukabi bayan Ammi suka fara wake suna tafi da hannu normal
tradition dai, Ammi takarasa har gaban Safeerah while Layla ta taho dawani tray da Alkyabba kekai mai
kyau ta tsaya Anty Asabe tace "ga mahaifiyar mijinki nan Safeerah" kasa dagokai Safeerah tayi ta kalli
Ammi kawai saita duka har kasa, ba matan kadaiba har Salim dake gefenta saida ya kalleta yanda ta duka
dan gaida mahaifiyarsa, ahankali tace "ina kwana Ammi" shiru kowa yayi ana sauraron muryanta,
muryan Safeerah akwai dadi and it shows ita yarinya ce, hakanan Ammi taji muryan yatabata har zuciya
wh, dan ijiyan zuciya tasauke, ba yanda zatayi her Son chooses her she must accept abinda danta ke so,
dukawa tayi tasa hannu biyu takama Safeerah ta dagota ahankali fuskanta asake tace "Assalamu
Alaykum Daughter Safeerah" lumshe idanu Salim yayi yabude yana kallon Ammin sa, kasa amsata
Safeerah tayi kanta na kasa har lokacin takasa kallon Ammi, Ammi ta kalli Layla tace "ku warwaremin
Alkyabban" da kanta Ammi tasa hannu ta yaye hijabin jikin Safeerah mutane na ayiriri wowwww! Ya
Allah! Zamewa kallabinta yayi gashinta ya bayyana ga kirjinta awaje lace din yamata kyau matuka Salim
ya tsare ta da idanu bayako kyaftawa, hijabin Ammi ta karba taba Anty Asabe, Salim yakasa daurewa
juyawa yayi yabi gidan kap da kallo kaman yana scanning yajuya yakalli Soja dake wajen yahade rai ba
imani kawai kai tsaye adikile yace "stay outside the gate, the guards should go with you, I don't want
men in this compound" saramai sojan yayi yawuce, Baffa da Auwal daman sunje ciki dazu, ba sauran
mutanen ba hatta Ammi saida tadan kalli Salim din ganin abinda yayi kawai ta dauke kai ta karbi kallabin
taba Anty Asabe sannan ta karbi wani dogon sarkan zinare ta matso tasama Safeerah awuya tana shakan
kamshin da Safeerah keyi dayamata dadi sosai kafin ta karbi Alkyabban ta warware tasamata aka sa
hulan akanta sannan Ammi takai hannayenta biyu tadago fuskan Safeerah daidai hawaye na kara
gangarowa hakanan kawai Ammi taji she feels the girl a zuciyanta, ita zuciyanta ma bazai bari tahau
fushi da wannan yar karaman yarinyar sa'ar autanta ba she can't, banda haka Salim dansu yamusu laifi
not this girl, calmly tace "welcome to our family Daughter Safeerah" kokarin dukawa Safeerah takarayi
Ammi tariketa tace "come here" rungumeta tayi ahankali sannan tasaketa saita kalli Waleed dayayi lamo
awajen Salim yana kallon Ammi tamai murmushi tamikamai hannu tace "ya sunanka fine boy"? Salim
Waleed yakalla yace "Abee Ammi?" Gyadamai kai Salim yayi kawai sai Waleed yataho wajenta daukansa
tayi yamata murmushi yace "Waleed" Ammi tace "Waleed aiko namaka kawa ina Binafa" da sauri Babyn
Layla that is just around age na Waleed ta taho da gudu sanye da gown mai kyau tana kallon Waleed
sauke Waleed Ammi tayi tace "Binafa ga Waleed, Waleed ga Binafa" washe baki Binafa tayi shima
Waleed haka sai kawai takama hannunsa tace "let's go and collect ice cream from Anty Lubna" kawai
Waleed yabita happily, Ammi takalli Anty Asabe tace "kuje da ita bari nai magana da shi nazo afara"
kama Safeerah Anty Asabe da Layla sukayi suka wuce aka kaita kujeran Amarya ana wake aka zaunar da
ita Layla na ijiye handbag nata da Salim yabata.
Ammi ta kalli Salim dayadan sauke kansa kasa tace "call babanka ka gayamai you guys are here, the fact
that yama barmu to welcome her means yadan soma saukowa, ka shirya da mahaifinka Salim even if it
means saying sorry, yarinyar nan needs to see mahaifinka ta gaidashi u know that right?" Gyadama
Ammi kai yayi, Ammi kawia tawuce bata kara cewa komiba, Auwal yataho wajensa daidai yana
dialing number Dady bai dagaba Auwal ya kalla yace "give me ur phone" basa Auwla yayi wayan Dady
yakira aiko yadaga yace "Auwal" ahankali yace "nine Dad, is Salim" haderai Ddady yayi yace "Ipy why are
you using wayan d'ana kana kirana dashi" dan shiru yayi kafin ahankali yacd "I am sorry for everything
Daddy" shiru Dady yayi, ahankali yace "Dad muna gida, ca you come back please" tsaki Dady yayi kawai
ya katse wayan hakan yasa Salim yamikama Auwal wayan nasa yace "bari nadan kwanta l hate this
nonsense da akayi" yawuce abinsa yana kallon Waleed dake wasa cikin yara ga sweet a hannunsa shida
Binafa tunda aka bude gate ya hango Nanah amman tun bayan kallon nan bai kara mata na biyuba
wucewa yayi ya gaida Baffa da matayensa duk suka samai albarka sannan yawuce flat nasa ko alamun
kallon inda Nanah take baiyiba dudda tanata kallonsa shima Auwal na kallonta yaji wani abu a wuyansa
yanda take kallon yayansa flat nasa yashiga yawuce sama abinsa.
EPISODE 56
Da kyar Nanah ta daure tahana kanta kuka sabida wani radadi dataji aranta ganin abinda Salim yamata,
wato ko darajan kallo batada shi a idanun Salim? Batamakai matsayin da zai daga idanu ya kallo inda
takeba? Sabida wanchan mummunan yarinyar da tulikin danta ya mata haka, ijiyan zuciya ta fuzar tana
tahowa tawuce taje tasami kujera tazauna tana kallon Safeerah da kanta ke kasa ga su Anty Asabe ana
kawo ruwan lalle za'a wanke mata kafafu hannaye da fuska tradition nasu ne wai cleansing Amarya
naman miji keyi, daganan sai kowa yabata kyauta ayi waazi anjima party ayi spraying amarya, yanda
Nanah ke kallonta haka su Ameerah da Lubna ke kallonta, zama Ameerah tayi kusada Nanah tace "she's
pretty kam yarinyar ga gashi amman wih Anty Nanah ni duk kyan yarinya bazan iya aurenta as bazawara
ba, especially ma auren farko, brain din Ya Salim is just wired differently from normal humans why will
he leave you for a single mother"? Nanah dayake suna shiri da Ameerah tace "makirci mana bakiga
yanda tawani duka tana gaida Ammi na ba ita gamai tarbiyya" Ameerah tace "munafuka kawai she ruin
our family sabida ita no more peace tsakanin Dady da Ya Salim" murmushi Nanah tayi ranta fess suna
kallon yanda Ammi tafara wanke mata kafafu da hannuwa saikuma gashinta Nanah tayi tsare kirjin
Safeerah da kallo tanajin wani irin kishi ganin tafita boobs, tass aka gama aka goge da towel sannan
akace kowa yakawo gift nasa, Anty Asabe tadauko wani kwali na wani foodflask dayakai 1M tabata tace
"I'm Anty Asabe kowa anan na kirana Aunt, nice kanwar maman mijinki Ammi" akunyace Safeerah tace
"nagode Aunt" Matayen Baffa suka bata gifts masu kyau, Baffa ma yabata takardan fili as gift ahankali
tace "nagode Baffa Allah amfana" Layla takawo wani box na mahaukatan lingerie set mai kusan 20 aciki
tace "for my Sister" akunyace Safeerah ta ijiye tace "nagode Ya Layla" ta manna mata peck a goshi,
Ammi ta kalli Nanah tace "saike" tasowa Nanah tayi tadauki wani jaka da abu keciki tazo wajen hada ido
sukayi da Safeerah tsaf Safeerah tagane ta from blog yarinyar ko akwai kyau dasauri ta sunnar da kai
kasa Nanah tace "ahh su Amarya badai kunya ba kalleni mana" takalli mutanen wajen tana dariya
saikuma tace "I'm Nana Khadijatu ur sister inlaw, nike auren kanin mijinki Auwal" sake kallonta Safeerah
tayi cike da mamaki Nanah tamika mata bag din karba Safeerah tayi ahankali tace "thank you" juyawa
Nanah tayi takoma sai Ameerah tazo bawani murmushi fuskanta ta mikamata box na kayan makeup tace
"sannu" wani iri Safeerah taji ahankali ta karba tace "thank you" Layla tace "don't mind her ita ke bina
her name is Ameerah, Lubna sai ke" tasowa Lubna tayi tana murmushi da katuwar jaka a hannunta tazo
gaban Safeerah tace "I am Auta Lubna, kinga Ya Ameerah is friends with Nanah can u be my friend too,
ya gift naki" dan murmushi Safeerah tayi ta Gyadamata kai tace to
Set na Dior dinning set tabata so expensive tace "thank u we are friends" akahau tafi nan aka fara waka,
kawayen Ammi suka bata gifts sosai, Waleed sai rawa yake da yara dasu Binafa Safeerah na satan
kallonsa bini bini, cikinta nawani irin ciwo at same time tanajin fitan abu dan faduwa gabanta yayi cus sai
yanzu tagane ashe period zatayi kaman ma yazo, abubuwa daban daban akeyi, everyone looks so happy,
kujeran datake kai is white tsoro taji kartazo tama bata gashi bakuwa ce kunya takeji ta ma any one of
them magana tace mene? Mezata gayama Layla, tace mata period nata yazo salon kowa yasani ai kunya
zataji, jakanta ta kalla dake gefenta gabanta na faduwa tana feeling kaman jinin namata rushing itada on
a normal day first day baya fitowa ma da kyau but yau datake cikin jama'a see what is happening, ko
anxiety yasa period din ke rushing haka oho, ga maranta na ciwo kuma, kanta ma yafara ciwo, hannu
tasa ahankali cike da dauriya tadauki jakanta wayan ta ciro all she could think of is just him batamasan
mesa ba, message ta shiga tama rasa abinda xatace kawai saitace
"Abee" ko 5seconds batayi da turawa ba yamata reply. "Yes Wife wat is it?" Takai one minute batasan
mezata cemai ba sabida jin nauyi ta maida wayan ta ijiye tana kallon yanda suke rawa harda Nanah,
hada ido sukai da ita wani mugun kallo tama Safeerah hakan yasa ta sauke kanta kasa, wayanta ne
yashiga ringing da sauri tadaga wayan ta kalli screen din
Salim ne rejecting call din tayi da sauri ta shiga message tace "uhn...da.ma.." Tai sending takasa gayamai
yamata replying I'm listening dama me?" Daurewa tayi da kyar kaman yana gabanta tai typing "yazo and
I don't know what to do ana event" Salim yakai sau goma yana karanta message din bai ganeba kwata
kwata, saiya kirata tasake rejecting yamata reply da "me yazo?" Takai kusan 1 min sannan kawai tai
typing "period" saikuma takashe wayan gabaki daya duk kunya yakamata gayamasa datayi, wlh ko 1min
ba'a daukaba saiga Salim yataho wajen baya kallon uhan kowa kawai wajenta yazo direct tana zaune kan
kujeran amare da akai decorating, Ammi dake magana da jama'a tadan kallosa ganinsa wajen, yana
zuwa wajen kai tsaye kawai yasa hannu yadagata ita kanta Safeerah saida taji tsoro, ga cikinta daya kulle
adan sace yakalli seat din everything is fine, sannan cikeda kulawa da shi baimasan yanayi ba yadanyi
cupping face nata da hannayensa biyu, murya chan kasa just for shi da ita yace
"cikinki na ciwo? You look sick" Girgixamai kai tayi da sauri kunya kaman zai halakata tadan ture
hannunsa daga fuskanta zata juya kawai yariketa wani dutse Nanah taji a wuyanta ya tsaya takasa
numfashi da kyau, sai kawai Salim yadan kalli Ammi yace "Ammi she's coming" ko kallonsa Ammi bataiba
sabida bakin ciki da Saleem ke bata, yaja hannun Safeerah da kaman zata fashe da kuka mehaka yake
mata duk aka bisu da kallo kunyan duniya yakama Safeerah kaman ta nutse akasa, mesama tamai
message itama tunda tasan bawai yanada kunya ko mutunci bane? Ba ruwansa da uban kowa, flat dinsa
yabude yashiga da ita yamaida kofa yarufe kawai yadauketa runtse idanu Safeerah tayi hawaye na
saukowa daga idanunta yayi sama da ita direct yabude dakinsa yashiga da ita yabude bayinsa ya ijiyeta
yasa hannu yana kwance Alkyabban dake jikinta yazare da towel din daga jikinta yace "I will get you pad
da mene kuma kikeso" batare data kalleshi ba murya chan kasa tace "shi kadai" fitowa yayi yajamata
kofan yadaga wayansa Layla yakira tana dagawa yace "check dakin yaran nan bring me pad" ahankali
tace "okay Yaya"dakinsu ta shiga amman wih taduba sama da kasa babu pad kodaya fitowa tayi wajen
taje wajen Ameerah tace "kunada pad?" Girgixamata kai tayi tace "bamuda shi few ones daya rage
bakinmu na bikin Nanah suka kwashe tass barayi" wucewa kawai Layla tayi tadaga wayan takira Ya Salim
yana dauka tace
"Yaya wih babu yan biki sun kwashe musu" ahankali yace "okay" ya katse wayan Layla ma takatse Nanah
dataji komi tayi kaman batajiba, knocking gaban bayin yayi yace "kin gama?" Muryanta chan kasa tace
"kaya zan chanza" dan shiru yayi sai yabar wajen kofan yatafi closet nasa yabude wani shirt dinsa yazare
daga hanger babba ne zai iya kaimata knee yadawo wajen bayin kai tsaye yabude kofa afirgice Safeerah
tajuyo tana daure da towel nasa fari tacire gown din dan yayi stain tadaura kan washing machine
idanunta har sunyi ja cus tayi kuka abayin, she's in their house for the first time za'ace tabar event tabi
miji gashi kayanta sun baci tayaya zata koma waje yanzu?
Rigansa yamika mata, zuwa tayi zata karba sai kawai yajawota jikinsa kaman jira take fashewa tayi da
kuka sosai jikinta yataba dan yaji zaft, jikinta haryadau zafi she's running temperature ahankali yace
"meke miki ciwo Safeerah"?
Ahankali tace "Ammi zatai fushi dani nazo nan wajenka kuma nadade ana jirana awaje" dan murmushi
yayi yace "bari na sayo miki pad yanzun nan zan dawo zaki koma, Layla will get you another clothes stop
crying" yafito da ita daga bayin yana maida kofan bayin yarufe yakama hannunta yasamata rigan yace
"saka wannan" yawuce yafita, rigan tashiga sawa dan sanyi sanyi ma taji tanaji tabar towel din a waist
nata dan she's rushing abinda baitaba faruwa da ita on first day ba in her life sai yau, sai kawai tahau
gadonsa ahankali dan da gaske zazzabi takeji harda ciwon kai, rabon datai rashin lafiya ta manta, kodan
rashin baccin shekaran jiya da jiya ne oho, ko sugar da ita da Abbati yayi ne oho, ko damben datayi da
Salma da Momma ne oho, ko damben datayi da Salma da Momma ne oho, ko stress ne oho, but kawai
mugun zazzabi ya lullubeta da lafiyayyen ciwon kai da ciki, kaman marainiya haka ta kwanta agadon.
Fitowa compund Salim yayi da kansa ana kallonsa yashiga mota abinsa yayi reverse yayi horn masu
gadon daya kora waje suka shigo tareda budemai gate yafice, pakan idanun kowa Nana tayi ganin duk
anbi gate da kallo tajuya tayi flat nasa kawai tabude kofa tashiga tamaida kofar tarufe babu kowa a falo
banda AC dake aikl ga kamshinsa koina, tunda akai bikinta takeso tashiga this flat nashi bata sami dama
ba sai yau, faduwa gabanta yakeyi amman haka tawuce sama bedroom guda ukune a saman wanda
tafara gani tawuce, har Safeerah tasoma gyangyadi dan zazzabi ya turnike ta da kyau amman karan bude
kofa yasa tadan bude idanunta ahankali ta yunkuro ta tashi zaune, bin
Safeerah Nanah tayi da kallo data ganta sanye da rigan Salim long sleeve sky blue shirt daya mata yawa
ma sosai kanta ba dankwali a zube, ga botura uku na sama bata rufe ba kana ganin boobs nata dake
cikin wani hadaden black lace bra, wani abu Nanah taji ya tsaya mata a wuya azababben kishi, she
suppose to be the one dressing like this adakinsa amman wata from nowhere overtake her, datai shiga
hakama that means har sun sadu kenan look at her kayan
Salim dinta take sawa, wani abu Nanah taji yazo mata wuya ta maida kofan tarufe takalli
Safeerah tace "tell me how do you feel bayan kin rabani da Saleem just 6days to bikin mu?
Are you happy Safeerah"? Kallonta Safeerah take kanta na sarawa dudda batada karfi but ahankali tace
"ban gane maganan ki ba" matsowa Nanah tayi dab da Safeerah zuciyanta nawani irin kumpa takama
waist nata tace "are you happy seeing me like this? is that the reason dakika kama kika saka kayansa
sabida nagani bakin ciki ya kashen eh? Yana nan nan dake agabana, are you intentionaily rubbing it on
my face? Ni zaki ciwa mutunci"? Baki Safeerah tabude zatai magana Nanah kawai ta turata gadon
Safeerah tafada gado unexpectedly tana kokarin yunkurowa ta tashi zaune cikeda rashin karfi kawai
Nanah ta hayo kanta tana daura knees nata a hannayenta tadauki pillow dake gadon kawai tadaura akan
fuskan Safeerah ta danne da mugun karfi Safeerah na wuntsila kafa fighting for her life Nanah ta danne
filon da mugun karfi tana kuka....
ТОНН FAHHH
EPISODE 57
Dayake ta shiga flat nasu tafito da some items da Ammi ta aikata tadauko daga side nata za'ayi amfani
dashi yasa tashiga saurin fitowa daidai tana kokarin fitowa daga flat din taga wucewan Nanah dake
tafiya ahankali kaman mara gaskiya tanadan waigen baya, ganin tawuce yasa dasauri tafito ganin tabude
kofan flat na Salim ta shiga yasa taci tura ta tsaya, Salim ne yakirata? No no way, suna magana ne?
Metake nema a flat na yayan mijinta Auwal? Juyawa tayi da sauri ta kalli compound din bataga motar
Salim ba hakan yasa kawai ta ijiye abubuwan hannunta cus tasan Safeerah na flat din tayi flat din itama
tana bude kofa ahankali amman babu kowa a falon sai kawai tayi sama daidai tanajin maganganun
Nana.
"How do you feel bayan kin rabani da Salim just 6days to bikinmu? Are you happy Safeerah?" Wayanta
tazaro daga aljihun gown dake jikinta tai dialing number Ammi ringing biyu Ammi tadaga tace "kinga
abubuwan suna gefen gadona?" Ahankali tace "Adda zo flat na Salim I think something is going on" tana
maganan ta katse wayan taji muryan Safeerah tace "ban gane maganan ki ba" saiga muryan Nanah tace
"are you happy seeing me like this? Is that the reason dakika kama kika saka kayan sa sabida nagani
bakin ciki ya kasheni eh? Yana nannan dake agabana, are you intentionally rubbing it on my face? Ni zaki
ciwa mutunci"? Daganan Bata sake jin wata magana ba daidai Ammi na shigowa flat din, ta taho wajenta
tace "what is going on Asabe"? Ahankali tace "I think Nanah da Safeerah na fada" wucewa Ammi tayi
confidently tayi staircase Anty Asabe biye da ita direct Ammi tasa hannu tabude kofan dakin, Nana suka
gani tahau saman Safeerah ta daura pillow kan fuskanta ta danne sosai ta danne hannun yarinyar kafafu
kawai Safeerah ke iya wuntsulawa na neman ceto kanta, salati Anty Asabe tabuga. "Innalillahi Wa
Innailaihi Rajiun" Ammi tayi wajen da gudu taja Nana tace "Khadijah Khadijah" kasa turunmuwan
ma Ammi Nanah tayi idanunta sunyi jajir tana kuka. "Wih saina kasheta saina kashet... tasssss! Ammi ta
dauketa da mahaukacin mari dayasa Nanah ta tsaya chak Ammi tawani kalan fizgeta ta dagata daga jikin
Safeerah tajuya da sauri tana zare filo akan fuskan Safeerah Anty Asabe nadago Safeerah da fuskanta
yayi ja tama kasa numfashi, Ammi tace "Innalillahi Safeerah, zata kashe diyar mutane, Safeerah,
Safeerah" Ammi ta karbi Safeerah daga hannun Anty Asabe da jikinta ke rawa tashiga bubbuga bayan
Safeerah, saikuma takai hannunta tasa cikin riganta ta daura a kirjinta tana murzawa da hannu tace
"fifitamin ita da anything Asabe" dasauri Anty Asabe tadauki pillow tana fifita Safeerah dashi, Ammi was
extremely worried tana jijiga Safeerah tana shafamata kirji tace
"Safeerah, Safeerah, kalleni, kalle, mun shiga uku Safeerah!" Wani irin nishi Safeerah tayi numfashinta
yadawo kanta haryi yake kaman yana tsagewa sabida ciwo Ammi da Anty Asabe atare sukace
Alhamdulillah, lumshe idanu Safeerah tashigayi zazzabi na rufeta fiyeda
nada tana kallon Nanah dake tsaye tana kuka da kananun idanunta, Ammi ta cire hannunta daga kirjinta
tasa a fuskanta tai cupping cikeda tsananin kulawa tace "Safeerah amsani naji" murya chan kasa dabata
da kwari kwata kwata tace "Ammi" wani irin hugging nata Ammi tayi dawani irin sauri tasa yarinyar
ajikinta tace
"Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah" saikuma takalli Asabe tace "kiramin Dr Maje, she's running
temperature batada lafiya, ga wayana" tana jikin Ammi har lokacin Ammi tasa hannu ta dauki pillows ta
jera abayanta, ta daura Safeerah tayi zaman kwanciya, Ammi tasauko daga gadon takalli Nana wani irin
mugun kallo tace "me kike kokarin yi Khadijah?" Kallon Ammi Nanah tayi zuciyanta na tafarfasa sabida
yanda taga Ammi tawani rungume yarinyar tana nan nan da ita very caring, idanunta sun rufe sabida
bacin rai da bakin kishi tace "abinda idanunki suka gani" "what!" Ábinda Anty Asabe dake kokarin
magana da Dr tace kenan dan harya dauki wayan tazo tamikama Ammi dake kallon Nanah waya ranta
yabaci tace "Adda talk to him" takalli Nanah tace "me kika fadama Adda na just now? Idan an haifeki da
kyau maimaita kalman nan kiga yanda zan baki kashi..." Kama Anty Asabe Ammi tayi dan tasanta tanada
zafi ba karamin aikinta tama Nanah tsinannen duka anan ba, tasa wayan a kunne tace "hello Doctor
Maje kazo gida dan Allah, y'ata batada Ipy" tana maganan ta katse wayan takalli Anty Asabe dake huci
sosai tana kallon Nanah da kanta ke kasa takasa magana tana kuka tace
"Asabe wat is this?" Rai a mahaukacin bace tace "Adda har yau har gobe ba'a haifi wacce ta isa tamiki
rashin kunya ba bilkahillazi, what kind of mara tarbiyan yarinya ce wannnan da batada upbringing, kina
tambayanta how dare she answer you like this ke kinsan nii kuwa?
Ask all the children of this house wacece Anty Asabe, I will discipline you nabaki tarbiyan dabaki samu
agida ba, yaranmu bahaka muka rainesu ba" kasa kallon Anty Asabe Nanah tayi ganin she's hot
tempered, calmly Ammi takalli Nanah tace "go to my room kijirani ina zuwa, and not a word of this to
anyone am I clear?" Gyadama Ammi kai tayi ahankali tana share hawaye tawuce tafita, ran Anty Asabe a
mugun bace takalli Ammi zatai magana Ammi tadaga mata hannu tace "allow me to handle this issue ko
zaki karamin wani daban ne? Jeki yomin tea ki kawomin, kuma banso naji maganan nan awani waje"
banza tayi da Ammi tajuya tafita abinta, Ammi tajuyo takalli Safeerah dake gadon ta galabaita fuskanta
kana gani kasan something happened to her hakama hannayenta, tazo bakin gadon ta zauna takama
hannayen Safeerah tana dubawa saikuma ta kalli fuskanta ta shafa, anatse Ammi tace "I am sorry about
abinda Nanah Khadijah tamiki Safeerah kinji, namiki alkwari zan mata hukunci" lumshe idanu Safeerah
tayi tabude da yar karaman murya tace "Ammi karki mata komi please, batamin komi ba" hannunta
Ammi takai tadaura saman kan Safeerah the way yarinyar ke magana kaman kanta na ciwo sosai tace
"meke miki ciwo?" Ahankali Safeerah tace
"bakomi Ammi" Wih har cikin ranta Ammi taji tana tausayin Safeerah daidai nan Anty Asabe takawo tea
ranta ahade, Ammi tamika hannu ta karba tajuya tea ta deba takai bakinta tasha jin ba zafi yada ta debo
a spoon takai bakin Safeerah dan tsayawa Safeerah tayi takasa karba tasauke kanta kasa cike da karfin
hali tace "zan iyasha Ammi"Ammi tace "bude baki maza ki amsa" bude baki tayi ahankali Ammi tasamata
tea daidai ana bude dakin dasauri daga Ammi har Anty Asabe suka juyo Salim ne yashigo rikeda Leda na
supermarket kallo daya yama Safeerah da bamata kallesa ba kawai yataho wajen gado yakalli fuskanta
da kyau sai yakai hannunsa yakamata yakalla yatsunta saiya kara kallon fuskanta yace "what happened
to you?" Faduwa gaban Ammi yayi tasan waye danta yasan what happened abinda zaiyima Nanah yau
Dady zai iya tsine masa, to her biggest suprise saitaji Safeerah tace "faduwa nayi!" Ba Ammi ba hatta
Anty Asabe saida suka kalli Safeerah, dawani irin sauri Salim yazauna kusa da ita ko kunyan Ammi
baijiba, Safeerah ta bala'in ji kunya dasauri ta yunkura zata matsa kawai yariketa yakai hannunsa yakama
habanta yadago fuskanta yana kallo da kyau wih kaman zata nutse akasa sabida kunya, agaban
mahaifiyarsa fa da kanwarta, strictly babu wasa kan fuskansa Salim yace "how did you fall?
Tayaya? A ina kika fadi"? Kin kallonsa tayi zata karbe fuskanta yahana ta murya chan kasa tace
"jiri naji dana mike" Anty Asabe ta karbe dan tasan halinsa tace "nazo kiranta event naganta kwance kife
bata nunfashi kaman ta suma shine nakira Ammi tazo maybe saisa fuskanta yayi ja" dawani irin sauri
yakai hannunsa jikin riganta zaija yaduba wuyanta abin ya ishi Safeerah kawai tafashe da kukan data
kasa rikewa tace
"dan Allah kadena" tsayawa Salim yayi yana kallonta ganin yanda take kuka sabida yana tabata, cikeda
kulawa yace "I want to make sure you are not hurt awani waje, akwai wani abu dake miki ciwo"?
Girgixamai kai tayi tanakai bayan hannu tana goge fuskanta ahankali taki kallonsa shiyama tashi kusa da
ita amman yaki she's so uncomfortable, daidai lokacin wayan Ammi yahau ringing dasauri Anty Asabe ta
dauka tace "Dr Maje yazo Adda" ahankali Ammi tace "shigo dashi yadubata" dawani irin sauri Salim
yakalli Ammi yace "waza'a duba?" Kallon Salim Ammi tayi sosai tace "baka ganin batada Ipy"? Kai tsaye
yace "Ammi namiji bazai dubamin mata ba!" Sauke kanta kasa Safeerah tayi wannan wani irin mutum
ne, ba Ammi ba ita kanta Anty Asabe baki tasaki tana kallon Salim, ran Ammi yabaci cus Salim yasan Dr
Maje sarai shine family Doctor su, duk wani mai ciwo indai ba dole sai anje hospital bane inhar Dr Maje
can manage it at home toh shike zuwa, bawai bakonsu bane so what is Salim saying, tama kasa magana,
bai kalli Ammi ba Anty Asabe ya kalla ahankali yace "Aunt please kuce yatafi I have a doctor dazata dinga
dubamin matata zan kaita once she's ready" ran Ammi yabaci dudda bataso tamai fada agaban matansa
amman saida cikeda fada tace "come with me Salim?"
EPISODE 58
Ammi tamikama Anty Asabe tea datake nama Safeerah ta karba tafice Salim yamike duk ransa ba dadi
yafito daga dakin yana jawo kofa anan falon sama Ammi ta tsaya kai tsaye tace "Dr Maje bakon ka ne?
Koko baka sansa bane? Ko shi yaro ne? What is this nonsense kakeyi Salim?
Are you trying to become those men da bazasu bar maza su duba matayen su ba"? Ahankali yadan
sassauta murya cus baya neman another fada da Ammi yace "Ammi dan Allah yatafi zan kaita hospital
dakaina, please Ammi, I don't agree wani namiji yadubamin mata regardless of age ko wani abu inhar shi
ba muharraminta bane kawai banso, Ammi please don't force me na yarda, dan Allah Ammi" Sosai Ammi
ke kallon Salim wannan wani kalan mahaukacin so yakema Safeerah haka? For the first time tasake
yarda this boy baitaba son Nanah ba kam dan he was never for once being this protective akan Nanah,
he's her husband let her just respect him cus tasan kota dage bazai yarda ba tasan wani kalan d'a Allah
yabata, ahankali tace "ok" murmushi yayi sai yayi hugging nata yace "thank you Ammi" ahankali tace
"banso afita da ita munada baki, call koma wacece Doctor tazo har gida tadubata" gyadama Ammi kai
yayi yace "okay Ammi" suka koma dakin, Anty Asabe was giving her tea tadansha gently tace "nakoshi
Aunt"anatse Ammi tace "barta haka Asabe" Ammi ta kalli Safeerah tace "I will come back nadubaki
anjima kadan kinji, just rest and sleep, we will handle the guest, Allah sawake" gyadama Ammi kai tayi
kaman yar yarinya Ammi tajuya tafice Anty Asabe tace "mezan dafa miki"? Kanta ta sunnar kasa ahankali
tace "karki aiki sabida ni Aunt banjin yunwa" hancin Safeerah taja tace "Salim baka gayama matarka ina
lallasa ku ba banso anamin gardama, I will make sweet food for you and saikinci" murmushi Salim yayi
kaman shi akema wasa he's so happy Aunt nasa and Ammi accept matarsa saura Dady suka fice, maida
kofan yayi yarufe yazo wajen gadon ahankali yakai hannu zai tabata turemai hannu Safeerah tayi uban
kukan datake rikewa tundazu tasakesa Salim yayi turus yana kallonta, cikin kuka sosai Safeerah tace
"stop touching me kanamin abubuwan nan agaban su Ammi ni banaso, is not good" tsayawa yayi yayi
shiru yana kallonta ganin kaman rashin lafiya sata rigima yake and bazai biyemata ba kawai yaduko
dauketa, chak Safeerah ta tsayar da kukan gabanta na faduwa bayi yabude yasata aciki yadauki ledan
yakai ya ijiye mata saiya fito ya tsaya wajen yace "I'm waiting for you Rigima Queen", gadon ya kalla ya
chukurkude zanin sosai kaman anyi wani abu akan gadon, one thing about Salim is he's security
conscious, he read and noticed environment dayake sosai, gadon nan was well arranged daya barta ya
fita but zanin gadon yanzu harya fita daga katifan in some places, juyawa yayi ya kalli bayin yana tunani,
her face looks reddish, idan she fell yakamata fuskan ya kumbura alamun buguwa but ba kumbura kawai
ja fuskan yayi, shiru yayi yana tunani did Ammi ko Anty Asabe dasauri yama hana kansa tunanin yace no
no no sabida yasa koda ace Ammi ta tsani Safeerah she will never hurt Safeerah wh, same with Aunt, toh
what happened on this bed? Ciwon cikin yasata tai burguma haka ko me? Ijiyan zuciya yasauke yakira Dr
ya maida wayan ya ijiye, bude kofan Safeerah tayi ahankali ta chanza towel tasa wani tasaka wanda
tacire da riganta washing machine ta kunna, zuwa yayi yadauketa ya kwantar agado yace "your Dr
zatazo soon" batacemai komiba kawai tarufe idanunta tai lamo kaman tai bacci.
Shigowa flat din Ammi tayi Anty Asabe biye da ita, babu kowa ciki duk ana waje direct sama sukayi
dakinta Ammi tabude tashiga Anty Asabe biye da ita ta maida kofan tarufe, Nanah na zaune bakin gado
har lokacin hawaye take gogewa da bayan hannu, ran Ammi abace sosai tace "Khadija wat were you
trying to do back there?" Dan dagokai tayi ta kalli Ammi tafashe da kuka tace "Ammi I'm sorry, kuyakuri
sherrin shedanne, dariya tamin, she was rubbng in on my face tana nunamin eh ita ta auri Salim shine
abin yabatamin rai"? Ammi tace "kalle ni nan Nanah ni ba yarinya bace na haifi yaron dake neman 40yrs
aduniya, why in the first place kikaje wajen? Meya kaiki flat din Salim? Meya kaiki bedroom na Salim
kina Matar aure eh?" Sauke kanta kasa Nanah tayi batace komiba, Ammi tace "Nanah filo pillow fa kika
dauka kika daura kan fuskan yarinyar nan tana wuntsila kafa kin take mata hannayenta kina kokarin
kasheta what if Antyn ku bata ganki ba? What if yarinyar nan tamutu kika mana kissan kai agida? Did you
know the gravity of abinda kika kusan yi? Is not just Salim har Dady dake sonki yake supporting naki it
will affect him, Nanah ina imaninki? Ina iliminki na addini?
Kinsan hukuncin kisan kai? Why did u marry Auwal bayan kinsan baki dena son Salim ba why?"Ammi
tamata tambayan azafafe dayasa Nanah tadago kanta zatai magana Ammi ta nuna mata yatsa tace
"karki kuskura kimin karya? Salim yace bazai aureki ba fine nasan an miki badaidai ba bai kyauta miki ba,
amman ai dudda haka bakai tsaye aka hadaki aure da Auwal ba an zaunar dake an tambayeki why did u
marry Auwal kinsan kinason Salim still?
Are you trying to ruin my family? Are you trying Kihada yarana fada? Nanah did you have any slight idea
of what could have happened da Salim yasan kinyi yunkurin kashe matarsa, da ace Salim yasani ubansa
yayi kadan yahanasa dealing with you balle ni, Mahaifinsa maybe saiya tsine masa sabida abinda zai
miki, Auwal will never be happy yayansa yatabamai mata, are you trying to ruin the peace of this house
eh Nanah"? Girgixama Ammi kai tayi tana kuka Ammi tadan sassauta murya takalleta tace
"Nanah ni mace ce I know your pain rannan da aka sanar dani kin yarda da auren Auwal I was not happy
but yazanyi da mahaifinku,Nanah don't ruin your life because of Salim, this is not you, nina haifi Salim
but nima bawai I am proud of duka dabiun sa bane, Salim is just somebody da nima daga baya na zauna
nayi tunani rashin aurensa alkhairi ne agareki dan Nanah bazaki tabajin dadin zama dashi da with your
kind of free spirit sabida Salim is timid, yanada takura mata, ga masifan kishi, ga kulle, Nanah u will
never wear this gyale agidan Salim, kawayen nan naki sunyi kadan suzo masa gida are u seeing su
Ameerah da Lubna with friends? No sabida Salim yahana, Wallahi wallahi bazan miki karya ba ko Matar
nan daya aura yanzu Safeerah saita zama jaruma ta daure sannan zata iyajin dadin aure dashi, but ke
Allah blessed you with Auwal one of the kindest and coolest humans, Nanah can you just look at Auwal
for once ki mance Salim and see the gift da Allah ya musanyamiki Salim dashi, me Salim? Waye Salim
dazaki nemi daukan rayuwan dabake kika halitta ba akansa eh?" Ammi tai shiru tana kallon yanda
yarinyar ke kuka sai kuma anatse tace "my next magana will be very harsh a kunnuwanki but trust me is
coming from a place of love, ni uwa ce, kallo daya namuku ke da Auwal nasan babu abinda yataba shiga
tsakaninku, Nanah Khadijah inhar kinsan soyayyan Salim ba abu bace dazaki iya denawa ba zan kira
Auwal nasa ya sauwaka miki batare daya bata miki rayuwa ba ki koma gidanku nan gaba u will see and
meet your man I will shoulder the responsibility of all the consequences, babu amfani kina auren Auwal
kina kallon yayansa, kina neman taba matarsa bayan kowa yasan Salim baida mutunci ko kara, bazaki
batamin gida ba, I love you saisa nake gayamiki gaskiya and I will call mahaifiyarki na sanar da ita abinda
kikayi today dan kwatankwacin abinnan yasake faruwa bazan rufa na boyeba" dasauri Nanah ta taso tai
hugging Ammi tace "Ammi kiyakuri dan Allah karki sanarda Mommy zatamin fada wlh" Ammi tace "yes
fadan nakeso amiki, l want her to come here, for now is just between you me, Aunt naku da Mom naki,
Safeerah bazata sanar da Salim ba, but dole mahaifiyarki ta zauna dake" Ammi tashiga kiran maman
Nanah while Nanah na kuka sosai, Auwal yadade gaban dakin yanajin komi, dazu yana compound yaga
Anty Asabe tafito ranta amasifan bace, chan sai ga ita tafito idanunta sunyi ja alamun taci kuka tawuce
flat nasu bai biyaba yaga Aunt tadawo da cup na tea, chan ga Salim yadawo daga baya Ammi da Aunt
suka fito sukai ciki shine yabiyou cus ransa yagayamai something is happening jin all maganganun su
from beginning to the end yasa ransa ya balain baci zuciyansa ya lalace ya tafarfasa kawai yashiga mota
yabar gidan.
typed
Mommy mota tashigo tazo gidan dan Ammi bata sanar da ita tawaya ba, Layla ne tashigo da ita Ammi
tasa Layla ta tafi Mommy tashigo daki gabanta na fadi hakanan ranta na gayamata Nanah tai wani abu
especially yanda taga Nanah na kuka idanunta sunyi ja, Ammi ta zaunar da ita kan gado tace "nadago ki
ko" dasauri Mommy tace "haba kodaya Hajiya Umma, metayi? Dan Allah kada ku boyemin komi" Ammi
tadanyi shiru tace "bari nasa akawo miki lemu tukunna" anatse Mommy tace "Hajiya Umma tsakanina
dake babu irin haka nasan akwai lemu please tell me" zama Ammibtay kusa da ita tadafa kirjinta tace
"Mommy Nanah kinga Salim d'ana ni but ni kaina I'm not proud of behaviors nasa and his actions Salim
baida kirki Maman Nanah" Ammi tai dan shiru tace "inaso mu mata mu tattauna mukuma nemi solution
for maganan nan without the men tunda su sai ahankali, kinji abinda Nanah tyi....." Ammi ta laburta
mata komi, Mommy tai shiru tana kallon Nanah da kanta ke kasa takasa kallonta takalli Ammi tace "ni da
yarinar nan da kanwata Dije mun zaunar da ita na gayamata Nanah karki aure Auwal sabida kinason
Salim gashi gashi gashi zare da allura haka na bude mata amman batajiba daga kawo yarinyar mutane
gidan nan for the first time kike neman ki kashe diyar mutane are you trying to spend your whole life in
jail"? Mommy ta mike tsaye cikeda bacin rai tayo kan Nana dasauri Anty Asabe tace "dan Allah calm
down banda duka" Nanah tarike Ammi tana kuka sosai, Mommy tace "naba yarinyar nan tarbiya iya
gwargwado Babanta ke batata, ya sangarta Nana dayawa, how dare you try to take life eh? Allah ku
barni saina daki yarinyar nan this is not a small matter wat if baki biyota ba data kashe yar mutane fa,
Nanah what are you trying to become eh"? Ta fizge daga rikon da Anty Asabe tamata takama Nanah
dake bayan Ammi zata kaimata duka Ammi tace "dan Allah karki daki yarinyar nan, children makes
mistake, kishi ne and childishness let her be" zama Mommy tayi akan gado tadaura hannunta asaman
baki takalli Nanah dake kuka in so much disbelief tace "Nanah kisan kai Innalillahi wa innailaihi Rajiun,
what are you trying to become eh Nanah?" Mommy abun yadameta sai hawaye, takama bakin gyalenta
tana gogewa Ammi taji Mommy tabata tausayi da sauri tasaki Nanah tazo ta zauna gefenta tace "dan
Allah ya isa kidena mata kuka kinji* muryanta ba kwari ya karaya sosai tace "Hajiya Umma diyata ke
kokarin kashe wata? Yau koda ace su biyun ma Salim yahada saitai kokarin daukan ranta eh? Yaushe
Nanah tafara haboring ill thought a zuciyanta? Hajiya kisan kai y'ata taso tayifa?
When did Nanah becomes so evil"? Mommy tafashe da kuka sosai tasa bayan gyalen tana goge fuska
Ammi couldn't help it but to feel duk Salim ya haddasa wannan fitinan, jikin Nanah yayi sanyi ganin
yanda mahaifiyarta ke kuka sosai, Ammi na lallashinta take tana bata baki hancin Mommy ta harda
majina cus she's deeply hurt, Mommy tace "wih wih ko kaza bana iya kallo idan za'a yanka, tanbayeta kiji
ko kwaro bana iya kashewa amman abinda na haifa yau taso kashe dan Adam gabaki daya pillow Nanah
kikasama yar mutane aka eh"? Dukawa Nanah tayi ahankali jikinta yayi sanyi awajen takasa magana.
EPISODE 59
Da kyar Mommy tadena kuka ta share fuskanta tsaf takalli Ammi tace "alfarma daya zakimin, kiramin
Auwal yazo yabani takardanta natafi da ita kome zai faru yafaru, batason Auwal kawai ta auresa ne
danta ta kulla wani bala'in ta hadddasa fitina a gidan nan, ba akanta aka soma fasa aure ba, i see nothing
wrong in abinda Salim yayi so call Auwal for you Hajiya Umma" Ammi tace "no babu kyau gaggawan
yanke hukunci Maman Nanah, ko a kotu baa haka, baza'ayi hakaba" tajuya ta kalli Nanah tace
"ki gayamin gaskiya Nanah zakiyi asalin zaman aure da Auwal koko sabida Salim kika auresa?" Kafin
Nanah ta amsa Mommy tace "karya zata miki kidena tanbayan ta ni nasan ba wani so datakema Auwal
tanada agenda akan Salim ne kawai ku kira Auwal yarubuta mata takarda na wuce natafi da ita" sosai
Ammi ke kallon Nanah data kasa magana, balle tabata amsa, Ammi tace "banso nayi gaggawa amman
nabaki sati daya kiyi tunani ki fadamin gaskiya" mommy tace "takashe yar mutane fa" dan murmushi
Ammi tayi trying to calm Mommy down tace
"bazatayi ba I promise u zan sa idanu akanta" Ammi takalli Nanah tace "tashi kije Nanah" mikewa Nanah
yayi tafice Ammi da Anty Asabe suka cigaba da calming Mommy down taci kuka harta gode Allah ganin
yanda yarta is trying to bata rayuwanta, kafin daga bisani ta tafi.
Sosai Safeerah ke kuka, Salim yarasa yanda zaiyi ya tsaya kawai yana kallonta, wayansa ne yahau ringing
jikinta yadan kalla ganin boturanta uku abude yasa yataso yakai hannu zai tabata zata juya yahaderai
yace "stay still" kin kallonsa tayi gabanta na faduwa yakai hannu yasa boturan tass sannan yace "lemme
bring the Doctor" fashewa da kuka tayi ahankali tace "ni lafiya na kalau" tsareta da idanu yayi somehow
he noticed kaman batason asibiti, Doctors,drugs ko allura, baice mata komiba yatashi yawuce yafita
yana kallon Waleed dake wasa, tuni ya jefar da hula yana shagali abinsa su Waleed anga fine Babes and
Layla na kula dasu, Dr ya shigo da ita tai packing tabude tafito wata Dr ce she's around 45yrs haka a
gynecologist Dr Hassana gaisawa sukayi a mutunce suka taho gar flat din, kofan dakinsa yabude suka
shiga azaune yaga Safeerah idanunta sunyi jajir sun fiffito ganinta gabanta na fadi Dr Hassana tace
"she must be the patient" Salim yace "yes, she has been crying unnecessarily wih, akwai ciwon dakesa
yawan kuka ne Madam Hassana"?
Murmushi Dr tayi tace "you have to excuse us naduba nagani" dan kallon Safeerah Salim yayi kaman
karya fita yace "okay" handglove tashiga sawa shikuma yajuya yafice yana rufo musu kofa but hakanan
saiya kasa wucewa ya tsaya nan gaban dakin, Dr Hassana tazo dab da Safeerah tace "ba gaisuwa"
ahankali Safeerah ta make jikin gado tace "ina yini"? Dr tace "uhmm bani amsawa tunda saida na roka,
yanzu dai ataimaka adena min kuka lemme seee, why is your face so reddish, hannayenki ma haka, kinyi
mugun wasa ne? Maybe fada, dambe ko an danneki ne?" Faduwa gaban Safeerah yashigayi kaman zai
tsage ganin Dr is very smart, Dr ta tsareta daga idanu hakan yasa ahankali tace "faduwa nayi" Dr Hassana
ta share maganan tace "okay lemme listen to heart beat naki, na duba temperature ki then we go fom
there",
dawani harkan asibiti ne at all, tamprature ta taduba tai listening to heart beat nata sannan ta zauna
tace "tell me meke damunki cus kinada fever" ahankali Safeerah tace "bakomi" tsareta da idanu Dr
Hassana tayi tace "are you afraid of drugs and niddles ne? Bakisan idan baki fada ba shine dole sai an
hada maka da allurai da magani, tell me meke damunki so that I can help" dan ijiyan zuciya ta sauke tace
"bazaki bani magani da allura ba"? Dan murmushi Dr tayi tace "ko zan baki kadan zan baki but tell me
first, so now tell me meke miki ciwo", gently Safeerah tace "marana na ciwo sosai and my blood is
rushing today baitabamin hakaba on first day, kaina na ciwo sosai, jikina ko ina na ciwo, saikuma nan"
tanuna boobs nata batare data hada ido da Dr ba, dasauri Dr tace "you mean your breast naciwo"? Dan
Sosa kai Salim yayi feeling guilty Safeerah ta gyadamata kai, Dr tace "normally boobs na ciwo kiji sun
zama so sore haka sabida period, rushing ma it happens sometimes wani zubin weather ko too much
consumption na sugar da sauransu, yanzu l will take sample na blood naki natafi dashi for investigation
saina miki allura just guda daya rak na ibuprofen, I promise it will not hurt it will cure all the ciwo idan
result na test naki yafito saina baki asalin maganin abinda ke damunki", fashewa da kuka Safeerah tayi
tana kokarin mikewa tace "ni naji sauki karkimin allura wih" waya Hassana ta dauka tai dialing number
Salim hakan yasa dasauri Safeerah tai bayi kawai ta shiga tarufo kofa tasa key shigowa dakin Salim yayi
bayan kiranta ya shigo wayansa tace "Major matarka taki yarda amata allura ta gudu bayi" dan shiru
Salim yayi saikuma yayi murmushi daman akwai nurses dasuke tsoron su allura da magani wajen bayin
yayi ya tsaya calmly yace "open the door kifito da kanki kafin nina bude" rushewa da kuka tayi aciki tace
"naji sauki fa, ni babu abinda kemin ciwo da gaske" ahankali yace "bakijin magana ta ko" faduwa
gabanta yayi sai kawai tabude kofan ta kallesa da jajayen idanunsa hannunsa yakai saman fuskanta
ahankali yace "stop crying" gyadamai kai tayi yariketa yataho wajen gadon da ita, yace
"a ina zaki mata alluran" Dr tace "tunda naga matsoraciya a vein zan mata tunda daman zan debi jinin
test" zama yayi bakin gadon saiya kamata tana kuka tana girgixamai kai, akan laps dinsa yasata bayako
kunya kawai yayi hugging nata yanasa face nata a kirjinsa yace "Dr will be gently, stop being scared
Pretty Feerah, Dr please ayi mata ahankali ta isheni da kuka" murmushi kawai Dr tayi jikin Safeerah na
rawa ko yanda yayi hugging nata ne sai bataji zafi ba banda dan tingling dataji har aka mata yasaketa
yace angama, tashi tayi da sauri daga jikinsa Dr tace "she will sleep now" kamata yayi ya kwantar da ita
yaja bargo yarufa mata yaraka Dr Safeerah na so tayi bacci amman sai tunanin Waleed take, sai
maganganun Ummi yafara dawo mata bude kofan akayi dasauri yabude idanu ganin Salim ne yasa
ahankali tadan dago yakalleta yana maida kofa yarufe yataho wajen gadon, yace "yajiki"? Sauke kanta
kasa tayi tace
"dan Allah ka kai Waleed wajen Mama" tsareta yayi da idanu yace "why?" Shiru tayi sai ahankali tace
"nakasa bacci" takai bayan hannu tana goge hawayen daya zubomata he understood maganan ta so well
kuma yaji badadi, ahankali yace "my family are not wicked Safeerah, nobody will hurt Waleed!" Lumshe
idanu tayl tace "I know, kawai Mama da Baba are lonely ne, inaso na basu Waleed" wani iri zuciyansa
yamai ganin she's showing him kaman Waleed ba nasa bane, mikewa yayi batare dayace mata komiba
yayi wajen kofa harzai bude tace "Abee!"Chak ya tsaya batare daya juyoba kanta sarawa yake ahankali
tace "I dont think is proper yau zuwana na farko nazo da Waleed, in the first place ba bai kanata na zo da
Waleed ba, su Mama are all alone, na taho da Waleed I'm being selfish, nazo gidan nan naganku duka
full family bayan nayi rashin ji naraba iyayena da gidan yan uwansu yanzu kuma na barsu su kadai na
Waleed babu ni my parents are all alone I feel kaman I'm selfish" bude kofa yayi baice mata komiba
yafice compound din yaje yadade tsaye kallon Waleed dake murna yana tsalle sosai yayi folding
hannunsa a kirji, kaman daga sama Waleed ya gansa yace
"Abeee!" Yataho da gudu daukansa Salim yayi yana murmushi yace "Ummy ta aikemu let's go" mota
suka shiga ya kunna motan yaja yabar gidan zuciyansa batamai dadi sam but he understands point na
mamarsa and he promise he will always be his Abee, and zai sakasa a school and ko mamarsa bataso he
will always come and see him sannan yamasa komi har estate nasu yaje parkin yayi ya danna bell Baba
ne yabude kofan Waleed na ganin Baba yace
"Baba" daukansa Baba yayi Mama ma tafito daga kitchen da gudu tace "muryan Waleed naji" tana ganin
Waleed tazo da gudu harda dan hawaye Baba yace "kaga kakarka tayi kuka kusan sau uku sabida taga
ganka ba yau kwana na uku" tsayawa Salim yayi yana kallonsu like sunma manya he's there's sabida
Waleed so he sees abinda Safeerah tafadi iyayenta kam needs Waleed suma basu da wani dan, just the
two of them, and suna son Waleed dasauri Baba yace "laaaa Salim shigo shigo" shigowa yayi yana
murmushi ya gaidasu duk suka amsa Mama tace "bari akawo ruwa" dasauri yace "a'a Mama yanzu zan
koma, batadanji dadi bane shine tace nakawo Waleed wajenku" murmushi sosai sukayi Mama tace
"babu abinda Safeerah ta tsana kaman magani kasa idanu inba hakaba bazaa sha ba allura ma haka haka
zataita cewa batamai dadi abinda ke mata ciwo sabida batason tasha magani mikewa yayi yace "bari na
koma" dasauri Mama da Baba suka ce
"Tom sai anjiman mu" Waleed ya kalla da keta wasa da Mama yace "Waleed bye" bye Waleed yamai da
hannu yace "Abeee byeee" Wih wani iri Salim yaji dahar saida su Mama suka lura he loves Waleed
seriously and he will always be his father, kofa yabude yafito Baba yabisyosa waje abunda yasayo yafito
dashi daga mora ganin Baba yasa yasauka kansa kasa ya ijiye kayan ahankali Baba yace "Waleed will
always be naku Salim kaji" murmushi yama Baba yace "nagode Baba, ga abubuwan Waleed" yakai har
gaban dakin sannan sukai sallama da Bbaa yatafi.
EPISODE 60
NOT EDITED!!
Mota yashiga yaja agogon hannunsa yakalla sai kawai yawuce barrack asalin bangarorin offices nasu yaje
sai saramai ake yana parking kafin yabude ma was soja suka budemai ana kapewa fitowa yayi daga
motan yafara tafiya sojojin biye da shi kai tsaye yace "how are the pest" babban cikin sojojin dake biye
dashi yace "well disciplined Sir" kai tsaye yace "the girls" sojan yace "well deserved punishment Sir"
elevator yashiga zuwa 4th floor was lafiyayyun offices ne awajen yasa finger sa Awani office da saka
rubuta
Major Salim ajiki yabude kofan yashiga Ya Allah office din yahadu ba kadan ba wucewa yayi yazauna
yace
Sauka sukayi zuwa wani building that looks like prison kuma dwarf dwarf kurkuku ne duka awajen dakin
da kashiga you can stand, u can't sit, maza karan kansu kuka suke aciki balle mata, room 2 aka bude
Momma ce aka ciro idanunta sun kumbura sunyi luhu luhu abunka da fara ko yatsanta ba'a taba da
sunnan duka ba amman tun jiya wajajen 12:25 aka kamata sun fito kenna tada Salma zasu unguwa saiga
sojoji basu fadi waye turosu ba basu bari takira lawyer ta ba kawoa tambaya sukayi ko itace Kubra tace
eh kwana suka kamata tasan yaranta ma chan hankali tashi kafafubta sun kumbura suntum, tana tsaye
awajen aka fito da Hadiza itama same thing Sojan kaman yaga raguna yace "let's go girl, Sargent Ngozi"
saiga wata soja tazo mace ta saramai yes Sir su Momma yanunamata kawai tace "let's go" instead of su
shiga elevator a bene ta tafi das Momma duk bene daya tana kuka hakama Hadiza Momma tana
mamakin waye but gain Hadiza zuciyanta na bata Salim but takasa yarda salim zai iya kulleta yana mijin
yarta.
Faduwa Momma tayi Sargent tace "see Hajiya I go match ur throat oo, u wan do frog jump abi, let's go"
nishi Momma tayi tacigaba dashi tafiya tana hawa da kyar bamatajin kafafunta har sukakai gaban office
din Sargent tai knocking kusan 2min suna tsaye sannan yace "come in" bude kofan tayi ta shiga dasu
Momma basa gain waye sabida yabasu baya a kujeran dayake gadai hayaki natashi sama alamun taba
akesha, ta ijiyesu tajuya tafita saiga dayan yakawo Abbati da fuskansa ya kumbura fummm ya ijiyesa
yafita yarufo kofa Momma gabanta faduwa kawai yake gain $u Abbati sai zuciyata nabata Salim ne,
kusan 1min suna tsaye sai Salim yawani juyo da kujeransa ga taba abakinsa bugawa kirjin Momma yay
gain Salim bakaman Salim datagani agudanta ba wanna ko imani daya bata gani kan fuskansa ba ha taba
yana sha, Hadiza tafara zubewa kasa tace "dan Allah dan Allah kayakuri bansan menayi ba, wh wh bazan
karaba dan Allah" kaman bada Salim ake magana ba shan tabansa yake. Yadauki ashtray ya karkade
garin akai sannan yacigaba da sha yadago kwayan idanunsa yana Momma wani kallo dayasa ta sauke kai
kasa zuciyanta na katsewa, Abbati yace "wh ni bama saika shigar dani kotu ba yallabai, ga su nan su
biyun nan su suka hada auren da bance ina so ba in the first place, wanna matan ita tace naje na karbi
Waleed atambayet ko nayi karya ta turamin address na gidan i have evidence awayana but ni i am not
ready for kids or trouble da soja please"
Abbati yayi shiru yana kallon Momma data tsaya kikam tana kallon Salim yace "bazakiyi magana ba" kasa
magana Momma tayi to be honest she's still in shock tana matan tsohuwan gwamna ace har wani soja
nada karfin kulleta, "Sargent" Salim yafadi cikin wata dark voice daidai ana bude kofa sojoji biyu suka
shigo dasauri Momma tayi duka tana kneeling da kyar Salim yanunata yace "lock her up" kawia akayo
kanta d way zuciyan Momma yataso batasan sanda tafashe da kuka ba tace "Sa
on abinda nayi,nina kirasu akan su karbe Waleed danasan abin zai haifar min da tozarci da kankanci irin
wannan a matsayina da babba kuma wacce mijinta yataba rike mulki da bazanyi ba, amman alkawari
daya namaka dagayau bazan sake gwada kalan abinda nayi ba" da idanu ya dakatar da sojojin yana
kallon Momma sosai ganin ta tsorata da firgita da lamarinsa, ijiye karan tabayayi yakallesu su uku yace
"I'm not an oppressor kawai I hardly forgive ne!" Yakalli Momma da kyau yace "Kubra" dago jajayen
idanunta Momma tayi ta kallesa, türe ashtray yayi yace "I don't care you are related to my wife ke in fact
I don't give a fuck about you and I will never will but just remember this anyday kika taba family na I
Major Salim will come for you trust me banmiki komiba wh this time like dukanku ma ban muku komiba,
the next time wani zaiyi gigin taba matana it will be ko ni ko that person! Idanma kunada future plan ku
tarwatsar! Inba hakaba you will all know what l'm capable of" sosai Momma ke kallonsa bata taba ganin
mara mutunci da mara kunya irin Salim ba, yakalli sojojin yace "they are going to walk da kafafuwansu
from here har wajen barrack!" Duk kallonsa sukayi su Momma, "get them out of my sight" dasauri suka
mimmike yakalli Abbati dake mikewa da kyar yace "not so fast!" Dakatar da Abbati sojan yayi ya tsaya
while Momma da Hadiza na fita
Salim yatashi daga chair nasa yazagaya ta table yazauna gaban table yay folding hannunsa yakalli
Abbati dake kallonsa jikinsa na rawa Salim yayi wata yar murmushi yace "kasa hannayenka and hit Matar
Salim and think I will just let you go just like that?
Common I have a gift for you" yajuya yakalli table nasa yadaga wani file yanuna ma Abbati sannan ya
kashemasa idanu yace "you are going to prison for this' daidai Salim vace "come in" yan sanda yagani
tareda yan NDLEA suka bude ankwa sukace "you are under arrest Hamza Abbati Manko for illegal drug
dealing, cocaine possession da sauransu mun samu coke a motarka we traced everything back to your
club mukaga komi, club dinka"
Ja idanun Abbati sukayi yana kallon Salim dayamai waving hannu yace "have fun in jail" aka fice dashi
office din yarage saura shi kadai yamike yadauki key mota yafito yasauka kasa mitansa ya shiga da kansa
yaja saida yawuce su Momma akan titi sojoji na kadasu suna gudu da kyar suna haki ga gate da nisa he
felt a bit bad for them yasan they are wicked they deserve it but they're mother, daga wajen zuwa gate
yakai tafiya 10-13KM wayansa yadaga kai tsaye yace
"ku sakasu a mota and drop them off a titi" yana maganan ya ijiye wayan, sallan asir yayi a masallaci
sannan yafito cold stone ice cream yaje vasai ice cream for duka kanninsa da cousins nasa yaran Baffa ya
siyama Safeerah sannan yakoma mota yataho har gidan, shigowa yay yay parking motar Dady yagani a
gidan alamun yadawo yayi parking yakashe motan yafito
Jama'a sun tafi just yisu yisu ne agidan, bai shiga flat nasu ba ice creams din ya ijiye nan gaban entrance
yaga yama Layla a messege tazo ta dauka sannan yawuce flat nasa rike dana Safeerah a hannunsa
yawuce sama bude kofansa yayi ahankali yana kallonta bata kan gadon but ga abaya yaga an ijiye mata
mai kyau sabo akan gadon ga karan ruwa daga, ijiye ice cream din yayi yasami waje kan couch yayi
zamansa yaciro wayansa vana dannawa har Safeerah tagama wankan tafito daure da towel nasa,
ganinsa saida gabanta yawani fadi dasauri tajuya zata koma bayi strictly yace “Ke”
EPISODE 61
Baitaba cemata ke ba sai yau hakan yasa ta tsaya chak gabanta na faduwa takasa juyowa, kallonta Salim
yayi the way take daure da towel dinsa ruwa nabin jikinta harda kanta danta jika da ruwa sabida yanda
yake mata ciwo, cinoyinta ruwa nabi yaji tsigan jikinsa na tashi dasauri ya dauke kansa daga kallonta
yace
"waya kawo miki kayan nan?" Murya chan kasa dakeda sanyi sabida zazzabi tace "Ammi tace nasa nazo
na gaida Daddy" mikewa yayi yayi kofa yace "Ki shirya kifito ina jiranki" yabude kofa yafice cus ya tsaya
kallonta akwai matsala, kayan tadauka saita koma bayi kusan 10min yadauketa ta shirya tsaf taji dadin
jikinta ciwon matan maran yadena mata jikinta ma yadena ciwo abayan daidai jikinta dan abayan da
Ammi tasayama Lubna ne bata riga tabata ba, parking gashinta data gama tsanewa sosai da towel tayi
tayafa gyalen asaman kanta tafito tana tafiya ahankali batada wani karfi bude kofa tayi ahankali Salim
yajuyo sabida yana nan falon sama tasowa yayi hakan yasa ta maida kanta kasa da sauri zuwa yayi
gabanta ya tsaya yana kallonta gain gyalen yazame wuyanta da kirjinta duk awaje yasa yakai hannunsa
yajawo gyalen gaba yasa hannu yasauke gyalen yarufe boobs nata murya ciki ciki yace "always cover
your body" bata yarda ta kallesaba murya chan kasa tace "ya jikin yanzu?" Ahankali tace "dasauki"
murya chan kasa yace "Mama tace agaisheki da Baba, tacemin bakishan magani" kanta akasa taki
kallonsa yace "I bought ice cream for you bari nadauka nasamiki a freezer akasa, muka dawo saikisha
mutafi gida" dakin yakoma yadauko ice cream din sannan yakama hannunta suka sauka kasa kitchen
yaje da ita yasa ice cream din a freezer sannan suka fito tare tafiya one two saiya kalleta yakai hannu ya
gyara gyalenta safeera ma, duk ta gaji,gaban dakin sukaje zai bude kofa ahaka dasauri ta karbe hannunta
yajuyo yakalleta sai ya share yabude kofan tareda sallama.
Ammi ne afalo da Anty Asabe sai Baffa da matayensa saikuma Auwal Nana na dakin Ammi har yanzu
bata saukoba but Mommy ta tafi while yaran na dakinsu asama Layla ma nakasa waje Safeerah tasamu
zata zauna akasa Ammi tace "maza tashi ki zauna kan kujera keda baki da Ipy" zama tayi ahankali kan
kujera while Salim yazauna gefen Auwal daya kakalo murmushi dan bai nunama kowa yasan komi ba
kuma harga Allah baiso yayansa yasani dan Salim nada zuciya, fitowa Dad yashigayi yana waya idanunsa
suka sauka kan wata yar yarinya kaman Lubna shi, mai kyau tana zaune kanta akasa cikeda natsuwa
hannunta yasha lalle cigaba da saukowa yayi yace "to toh toh saikazo office gobe bye" yakalli Ammi yana
nuna Safeerah da hannu yace "ina Auta na baki gayamata kawarta tazo bane duk kunbar yarinyar cikinku
she's feeling uncomfortable" dariya Ant Asabe data kasa rikewa tayi tace "Inlaw ai sirikan ka ce!" Dasauri
Dady yakalli Anty Asabe data maganan while Safeerah gently tasauko daga kan kujera cikeda tarbiya da
ladabi cikin yar muryan nan tace "ina yini Dady sannu da zuwa" sake kallon Safeerah yayi Baffa ma abin
yabasa dariya ya murmusa yayi shiru, saikuma Dady yakalli Salim kafin yadauke kansa yakalli Ammi yace
"what is Asabe saying?" Ahankali Ammi tace "she's Safeerah Alhaji, Matar Salim!" Dasauri Dady yakalli
Safeerah dake kasa kanta ma akasa wh tallahi mamaki yaki boyuwa daga idanunsa sabida atunaninsa
wata katuwar bazawara zai gani, rikakkiya wacce tasan duniya duniya yasanta but ina yarinyar nan ina
autansa Lubna? She's so small, to ai Nanah tamafi wannan girma da wayau da hankali shida ya shirya ya
surfama bazawaran rashin mutunci to ai guilty conscious nasa bazai barsa yama yar yarinyar nan abba
wh bayan yanada kamanta agida, she's just a baby waje yasamu gefen Ammi yazauna yakalli Safeerah
yace "stand up tashi tashi daga kasa, sit" ahankali Safeerah ta tashi daga kasa tazauna Dady yama rasa
mezaice sounding so uncomfortable yace
Allah yakama Dady sosai wh, yadan girgiza kafa yakalli Ammi yace "an bata abinci taci" ahankali Ammi
tace "batajin dadi tea kawai tasha" Dady is very very caring when it comes to kids tausayi suke basa
especially mata yace "tasha magani? An kira Dr Maje" ahankali Ammi tace "eh tasha magani Dr tadubata
kuma" shiru Dady yasakeyi yakalli Salim da kansa ke kasa abinsa ransa na kara baci gain Salim ya auro
masa wacce bazai iyama fada ko wani abba, yayi kwafa a mind nasa yakalli Layla yace "zoki dauki Sister
ki Layla kuje sama I want to talk to Salim" gyadamai kai Layla tayi tazo wajen Safeerah takama hannunta
tace "let's go up" sama suka wuce sama Salim yabi Safeerah da kallo karaf a idanun Dady, shima Dady
yakara binsu da kallo to wh Luna sa ma tafi Safeerah tsayi da jiki, Gaskiya yaransa nada tsawo sosai saisa
ko Salim is giant haka matan ma sunada tsawon kafa itakuma Lubna ta taso da jiki to Lubna ma tafi
Safeerah girma, saida Dady yaji rufe kofansu sannan yakalli Salim ya bugamasa dakuwa da hannu yace
"nika daukoma yar karaman yarinyar da bazan iya gyara mata zama ba bayan sanadinta ka wargazamin
gida eh Salim, kana 40yrs this small girl ka auro ai wannan child abuse ne" dasauri Baffa yace
"kaikuma wani irin magana ne haka Ibrahim, Nana Aisha tana yar 7yrs Annabi ya aureta akace ta tare
gidansa tana 9yrs" Daddy yace "eh nasan wannan kaikuma makogoron liman" matayen falon suka
kwashe da dariya Dady akwai tijara, Dady yace "kaga yar karaman yarinya daga gani tsorata yarinyar nan
kayi ka aureta ko Salim cus babu abinda yar yarinya haka zatayi dakai ko"? Ya tsare Salim da idanu dayaki
magana saikuma Dady ya kada kafa yace "Baffan ka, mahaifiyar ka, Aunt naka da Aunties dinka, siblings
naka dama couple of friends nawa da Baffan ka yayi involving harda Imam duk anmin magana an sa baki
an bani hakuri saisa harnama daga kafa na barka kashigomin da yarinyar nan gidana, har akayi
welcoming naku, and yanzu dana ganta i was kind and polite namaka kokari ai" Dady yayi shiru yana
kada kafa vana kallon Salim din da kansa ke kasa yace "I have sharaddi idan har kanaso nay accepting
auren nan and bless marriage naku" kowa yayi shiru yana kallonsa, anatse Dad yace "I choosed Nana
Khadija for you then sabida agabana ta taso munsan halinta, this house was her second home she's
always here, banso varana maza su auromin wacce bamu santa kuma bamusan halinta into this house
ba, dan haka Salim idan har kanaso na yarda da aurenku namuka samaka albarka you have to leave
matarka agidan nan" da sauri Salim yadago kansa yakalli Dad gabansa nadan bugawa, shima Dad
kallonsa yake, yace "zansa Mamanka ta bata daki, you wife must stay with us, be with our family, relate
da mu, get use to us mu santa sosai ta sanmu sosai, har zuwa lokacin danaji na gamsu nakuma aminta da
aurenku dakuma zamanta matar d'ana na farko saika dauketa ku cigaba da aurenku, this is my
condition" harga Allah Ammi batai dadin condition a Dady ba sabida she sees danta Salim yanda yakeson
yarinyar nan he will want her, inama laifin yace tazauna anan din but a flat na Salim, Dady is saying all
this kawai yanaso ya hukunta Salim ne sabida Salim yabata masarai shima yanzu he will use this against
him sabida yaga yaron a son yarinyar, kai wl the men in her family ko kawai sai addu'a but in this case
she promised bazata ce komiba su gwara ai halinsu daya, Anty Asabe ma batace komiba ita her point is
taga Salim taga halinsa babu abinda zaima Safeerah banda ya maidata Matar kulle so Dady doing this ma
yanama Safeerah favor ne kafin Salim ya dauketa ya maidata inda bazai dinga bari aganta ba ko taga
kowa ba, dan wl tasan ko nan Salim bazai bari tazo babu wani dalili ba, abangaren Auwal baiso ba kwata
kwata sabida baiso Nana taje takara wani abu,anyways he promise daga yau he will change mindset na
Nanah, tsare Salim Dady yayi da idanu reaction daya gani akan fuskansa yama zuciyansa dadi sosai ai wh
vanda yanuna yarinyar nan yakeso saiya basa dan karan wahala akan Safeerah, saiya gwadamasa shine
ubansa bazai kara masa rashin ji ba, parents have different ways na hora yaro kuma saiya hora Salim da
yarinyar nan, kada kafa yayi yace "bakaji menace bane? Ko ban isa bane? Ko bazakayi bane?" Dan
lumshe idanu Salim yay yabude to be honest yagaji da kullum fada da Babansa bayaso, he wants peace
the fact that yaga Safeerah yanzu and he was not rude yama Salim dadi darajan hakan kadai yasa
ahankali Salim yace "Dady she can stay here damu har zuwa kagane halinta na yarda, but please Daddy a
flat dina" hannun kujera Dady yabuga yace "wanna kayi kadan Muhammad Salim! Infact I forbid
Safeerah tama taka kafa zuwa flat naka!"
Kadawa idanun Salim yay yay ja hardly kake gane emotions nasa but yau bacin rai da rashin jin dadin
maganan Dady ya bayyana karara a fuskan Salim jiiyan goshinsa harya fito yakalli Dady dake kallonsa
shima sosai, Dady yace "zoka dakeni, kallon nan kadai dakakemin kaman zaka halakani bai isa ba kaji
Major Salim" sauke kansa kasa Salim yay yana fuzar da iska ransa yayi bala'in baci dahar numfashinsa
baya fita da kyau kai Dady baitabajin yaji dad arayuwansa irin na yauba kalan bakin cikin da Salim yabasa
lokacin bikin nan sai yau yaga yasa Salim bakin ciki shima, Dady yace "as long as she is here she is living
for me, ban yarda ka dauketa zuwa wani waje ba ko kakirata side naka ba, I told you I will forbid her
from entering side naka, baruwanka da ita agidan nan let's see if 6months ko zuwa 1yr is enough for me
to accept her nabaka ita back!" Mikewa zumbur Salim yay yakalli Dad strictly yace "I can't stay away
from matata for that long Dad!" Daddy shima strictly yace "you have toh inba hakaba forget this entire
family, bamu bakai don't ever step into my house again kowa na nan sheda ne" Dady yajuya zai wuce
Salim da jajayen idanunsa yakalli Ammi mugun kallo tamai tasauke kai abinta, Daddy yazauna yadaura
kafa daya kan daya yakallesa yace "kabani answer is either kabar mana matarka anan ko nayafeka from
my family, wanne ka zaba Muhammad Salim?"
EPISODE 62
Ciccikowa idanun Salim sukai da kwallan bakin ciki da kunci sosai, zuciyansa tamai bakin kirin tamai
duhu, wIh Dady zai iya rantsewa tundai da Salim ya girma baitaba gain abinda Salim yama kallan wannan
reaction dinba har takai idanunsa na tsatso da kwallla haka dabaima san sunayi ba, sauke kansa kasa
Salim yayi da sauri muryansa ciki ciki tsabaragen bacin rai yace "shikenan Dad, tazauna" yana maganan
yajuya fuu yabude kofa zaifice Daddy yadaga murya yace
"saika kwaso kayanta da abubuwan amfaninta ka kawomata nan Major Salim" Salim yabude kofa
azucive Daddy yabisa da kallo zuciyansa kaman an zubamai kankara, Baffa yadan kallesa yace "wata
shidda gaskiya baiyiba" hararansa Dady yayi yace
"kaga kafita a case dinnan da Salim na shukamin rashin mutunci babu wanda ya yamasa magana ya
saurara a gidan nan" mikewa Auwal yayi yadan kalli sama yace "Nanah let's go home" Dady yace
"daughter na na gidan nan shine ban ganta ba tunda nazo" Ammi tace "tayi bacci ne adakina, hala ta
tashi hau sama ka kirata Auwal" stairs Auwal yahau yawuce sama kofan dakin Ammi yabude Nanah
yagani fuskanta ya washe a mike rikeda handbag nata tadan kalleshi ta dauke kai, yace "mutafi gida"
batacemai komiba yawuce tafita tashiga sauka kasa Auwal biyeda yana kallon bayanta Dady na ganinta
yawashe baki yace "baccin ne yasa idanunki sukai ja haka Khadijah" murmushi Nanah tayi tazo kusada
shi tazauna tabashi side hug tace "sannu da zuwa Dady" murmushi Dady yamata yace "yauwa Daughter
na zaku tafi gida ko, to saikin dawo Allah muku albarka, anything kikeso always tell me ko" gyadama
Dady kai tayi, Ammi tace
"ki deban muku dinner kuje dashi" akunyace tace "zan dafamai dinner da kaina agida Ammi" kallonta
Auwal kawai yayi while dodi vo ache Daddy yace "You see my good girl she's taking care of my son very
very well, wait akwai wasu yan dollars ajikina naki ne, yataba aljihun shi yana ciro dollars din yan
hundred just 20 suka rage yabata duka yace "take" akunyace ta amsa tace "thank you" Auwal yajuya
abinsa yace
"ki sameni a mota" tashi tayi takalli Anty Asabe data dauke kai tace "Aunt natafi" tama sauran matan
Baffa sallama tawuce tafito motansu tawuce ahankali tasa hannunta tabude gaba taba tuna yanda taga
Salim yabudema Safeerah mota dazu amman ita Auwal baitaba bude mata ba tashiga batare data
kalleshi ba tajawo kofa tarufe tajuyar da kanta tana kallon window baice mata anything ba ya kunna
motan abinsa yaja agaban wani eatery yayi parking yamusu order yadawo yashiga sannan yaja motan
har gida yana parking anan tap din compund yayi alwala yawuce mosque yawuce yafita dan zuwa
mosque itakuma tasauka tashiga gida batare data dauki abincin daya sayamusu ba dakinta tawuce ta
kwabe kaya tafada bayi wanka tayi da brush tafito tasaka wani short gown tasa hijab tai salla abinta ta
kwanta nan kan dadduma tana danna waya amman tunanin datake daban na Salim ne kawai mamaki
take meya gani jikin Safeerah? Nono kawai Safeerah zata nuna mata suna ai sabida ta shayar da yaro ne
hala ma duk sun zube, tafi Safeerah haske, ita datake nan kaman baturiya tafita wayewa, she's classy,
tafita karatu, tafita gata, tafita komi na rayuwa meya gani wajen Safeerah?
What is so special about her dayayi choosing nata tana bazawara ita ya barta? Hawaye taji ya gangaro
mata ta gefen idanu takai hannunta share tama ijiye wayan ta tashi tai isha'i sannan tacire hijabin tamike
kawai tafada gado tana danna wayan dan batajin yunwa.
EPISODE 63
Shigowa falon Auwal yayi gain baiga abincin daya siyo a dinning ba hakan yasa yawuce yafita yabude
mota ya kwaso abincin yadawo ciki yarufe kofa kitchen ya shiga yayi microwaving nasa yasa nata a fridge
yafito yazauna a dinning yaci yasha ruwa yana daddanna waya sannan yamike yakashe komi yawuce
sama bedroom nasa ya shiga wanka brush yayi da wanka yafito daure da towel feshe feshen turare yayi
Yadauki wayansa yana daddannawa sai wajajen 12 ya ijiye wayan yamike tsaye yabude kofa ahankali
yafita daga dakin, dakin Nanah dake facing nasa yabude tana kwance kan gadon tayi bacci wayanta na
gefenta screen a kunne tana kallon wani video a IG tai bacci, maida kofan yay yarufe today is the first
day yake shigowa dakinta, ko'ina a gyare and yana kamshi takowa yayi zuwa gaban gadon ya tsaya yayi
shiru yana kallonta from head to toe baitaba kallonta hakaba tunda ya santa, Nanah is a very beautiful
girl gata fara kal even though bayason yay forcing nata zancen rabuwansu dayaji su Ammi natayi abune
mai wya koya saketa wani sabon problem ne zai barke a family su, wlh Nanah bazata hakura da Salim ba
and Salim bazai taba kallonta ba, and she might keep on hurting Safeerah dan babu abunda kishi bata
sawa mata, the only thing dazai mata shine ya sadu da ita taga yes abinda takeso taba Salim ya karba
and batada hanyar auren Salim kuma unless yafadi yamutu shine takeda slight hope nama auren Salim,
idanma he's lucky she got pregnant he believes pregnancy zai iyasa ta hakura da Salim, as long as ta
hakura and sees him for him he's ready to give Nanah all his love wh, lumshe idanu yayi aransa yace "Ya
Allah kaga why I'm doing this, banson kaddaran daya fadama yarinyar nan yamaidata evil person, Ya
Allah I want my family to be peaceful kowa yazama cikin farin ciki, please inhar having kids da nana
Alkhairi ne and zaiyi shaping focus na rayuwanta please bless us with children today and ka Albarkaci
tarayyan mu" Auwal yayi addu'a ahankali sannan yataho gadon wayanta yasa hannu yadauka yakashe
dakin yayi duhu, ahankali yazare towel na jikinsa ya ijiye sannan yahau gadon more like saman jikinta
yanakai hancinsa saman wuyanta she smells so good kam, ko kadan batada nauyin bacci hakan yasa
tabude idanunta jin mutum ajikinta baki tabude gabanta na faduwa sosai tace
"way...." hada bakinsu Auwal yayi gabanta yahau faduwa tana tureshi da duka karfinta tana kokarin
kwace bakinta hannunsa yakai saman yar riganta kawai ya barka yana shafa gabanta dayaji batasa pant
ba, Nanah ta haukace tana dambe dashi da hannayenta gashi yahanata magana sai matsar mata yan
boobys yakeyi kaman zai fasamata yana nishi, saida yabari tagama damben dashi ta galabaita sosai
sannan vasaki bakinta dasauri Nana tace "wIh Auwal karkamin wani abu, kamin ba yafemaka ba, wayyoo
Mommy.
hada bakinsa da nata kawai vafara dukan wajen da bura jikinsa na rawa Nanah ta zare tasa duka karfinta
tanaso ta tureshi ta datse kafafunta, wani irin danneta Auwal yayi shima yarude yafara forcing kansa ciki
ba tausayi yayi alkawari bazai barta ba saiya shiga, Nanah tai kuka tai kururuwa tayi hawaye kaman ta
kashe Auwal takeji ahaka Auwal yashigeta da kyar baiji tausayi ba yacigaba yana sumbatu sai wajejen 2
nadare yakawo yana danneta yajuye aciki sannan yayi hugging nata yana shafa bayanta cus tadawo
kaman tasume hawaye kawai take na bakin ciki shikenan ya karbe mata buturcinta data jiye ma Ya Salim
yanzu ko Ya Salim ya aureta itama bazawara ce, yanda takejin bakin ciki kaman ta hadiye zuciya ta mutu,
dan tasowa Auwal yayi yakai hannu yakunna wutan dakin runtse idanunta gam Nanah tayi hawaye na
fitowa daga idanunta hannu yakai yashare yana kallon fuskanta murya chan kasa yace "| am your
husband aure
rashin hope dinnan sai yanda yayi da ita yace "watch me nayi yanda naga dama da jikinki cus u are mine!
Magunguna yarubuta mata yatafi shigowa dakin yayi yazo bakin gadon gaban Nanah har faduwa yake
ganinsa hannunsa yakai yakama nata ahankali yamata wani cute smile dayasa ta tsaresa da idanu tana
sauke ijiyan zuciya ba kakkautawa ahankali yace "me zaki ci?
WIh har shakka shakkan sa take hakan yasa ahankali tace "spaghetti' hannunta yakai bakinta yace "okay
I will cook spaghetti for my wife, just rest okay" yaja bargo yarufa mata da kyau saikuma ya duko ya
tsareta da idanu lusmhe idanunta tayi gabanta na faduwa gently ya manna mata peck a goshi sannan
yawuce yabude kofa yafice tabude idanunta kadan tabisa da kallo.
Kitchen nasu ya shiga 3quater ne ajikinsa da t-shirt, hakan yasa kawai yadauki wani sabon apron yasaka
da chef hat he looks so good, ya iya girki sosai fa tun a school yake girki kawai yanzu daya fara aiki ne
yarage yi chicken yafito dashi kawai yafara girki d way yake slicing vegetables zaka dauka master chef ne
with 20mins yamata stair-fry spaghetti da shredded chicken yasa a plate yasa a tray da bottle water da
cucumber juice yana murmushi yafito yatafi dakin tana kwance amman idanunta biyu takallesa hakanan
yamata wani irin kyau she knows komi akansa but bata taba sanin he cooks ba and yanda yasa kayan
chef yana mata smiling saitaga yamata kyau sosai wajen gadon yazo ya ijiye tray a gefe yasa hannunsa
ahankali yadagota ta zauna da kyar yasamata tray yace "lunch from Chef Walu" dan kallonsa tai saita
sunnar dakai yanda yace Walu ya bala'in bata dariya wai Auwal as in Auwalu shine Chef Walu Ahankali
yace "start eating" Gyadamai kai tayi jikinta yayi wani irin sanyi sabida ta wahalu takuma ciyu a
hannunsa, kai abincin baki tayi wh yamata dadi dan dago idanunta kadan tayi ta kallesa Auwal dake
kallonta yace "you see am I chef I will teach you how to cook, Matar nan zan sallameta yau, we will be
doing everything together ko"? Gyadamai kai Nanah tayi taci taliyan sosai sannan tai yunkurin ijiye plate
din karba yayi saitaga yakai bakinsa yanaci hawaye taji sunzo mata da sauri ta goge Auwal yayi kaman
baigani ba, she's just feeling aranta shikenan ya rabata da Ya Salim, cus the only special thing datake
dashi taso ba Ya Salim Auwal ya karbe yaci, duk kayan matan nan datasha, Auwal ya chanye su agindinta,
kawai saitaji tabama kanta tausayi, da gangan ya ijiye plate bayan yagama ci yace "bari nakira Ya Salim
ya aikomin da female Dr dinsu tadubamin Ke" dasauri Nanah tace "dan Allah Ya Auwal karka kirasa"
kallonta yayi yace "why? You need female Dr" hawaye ta share tama kasa magana.
EPISODE
6️⃣
4️⃣ 6️⃣4️⃣
Direct wajen motansa Salim yawuce ransa a mugun bace yaja da mahaukacin gudu yabar gidan, daya
shiga titi gudu kawai yake kaman mahaukaci, saida ya kusan clashing dawasu ma sannan kawai ya
gangara yayi parking a gefen hanya, he needs a smoke babu taba a motan nan ransa yabaci iya baci
komawa yayi motan kawai yayi yaja yatafi barrack, gida yawuce bedroom nasa ya shiga yadauki
cigarettes daga drawer yabude balcony nasa yafito ya tsaya yakunna yaja sosai, busarwa yayi yana sauke
ijiyan zuciya kirjinsa still yana tafarfasa yasha kusan kara 4 sannan yadan natsu yawuce yafada bayi
wanka yayi yafito ya chanza kaya zuwa jallabiya yayi alwala zuwa masallaci yadawo yunwa ma yakeji
baici abinci ba all through, she needs clothes he knows, dakinta yawuce yashiga yabude wardrobe din,
atampa daya yaciro mata, lace daya sai abaya daya sai kayan bacci guda uku, yakalli wajen undies yazaro
pants 5 da bra haka yadauko wata yar small bag daga dakinsa yamata arranging kayan yasamata cream
da perfumes guda biyu da hijabs aciki yadauki jakan yafito.
Dakin dake kusa dana Layla takai Safeerah itama gobe zata koma gidanta dan angama biki, Safeerah
tazauna ahankali, Layla tace “keda baki da lafiya feel free ki kwanta abinki” gyadamata kai tayi ta
kwanta, dazun dinnan duk batai bacci ba yanzu ne bacci ya dauketa sabida zuciyanta ya natsu bata
tunanin Waleed dan tasan yana wajen Mama sai wajajen magrib ta tashi, tana bude idanu Layla dake
shigo da tray na abinci tace “dama Ammi tace nazo natasheki ne, if you need the bathroom zaki iya zuwa
fa, na dauko miki abunki daga dakin Yaya, ina zuwa” tamike tafice ledan Safeerah ta kalla batasan mesa
takejin nauyinsu ba tashi tayi ta dauki pad tawuce bayi tadan jima aciki sannan tafito bakowa a bayin
zama tasakeyi kan gado Ammi tai sallama tashigo dasauri Safeerah ta tashi zaune Ammi tace “menatashi
zaune kwanta abinki ya jikin”? Ahankali tace “da sauki Ammi” abincin ta kalla da Layla takawo tace
“bakici abinci ba ko adafa miki wanine” dasauri ta girgiza kai tana saukowa kasa tace “zanci” Ammi tabita
da kallo tana yaba natsuwanta kafin ahankali tace “munada wata yar karaman al’ada na son sanin
matayen yaranmu maza tun zamanin iyaye ake al’adan a family nan” sauke kai kasa Safeerah tayi tana
jinta batare data dagokai ba
Anatse Ammi tace “zaki zauna damu anan kimana few days, feel free kinji, this is your room anan zaki
dinga zama, ki saki jikinki ki shiga duk inda kikeso idan akwai wani abu dakike bukata makesure kin sanar
dani kinji” gyadamata kai Safeerah tayi akunyace Ammi tace “bari naje zan kara zuwa na dubaki kafin na
kwanta” tabude kofa tafice, she’s not use to yan gidan nan dudda batasan inane gwara ba but taji atleast
idan tana nan bazai mata wani abu ko ya nemeta koya takurata ba, lumshe idanu tayi wai sheikenna
yanzu tayi aure, this aure feels so different da last one Hadiza yayar Abbati batada mutunci Abbati
yamata ita tamata, but this house feels like home, irin one big family dinnan shiru tayi tana tunanin
abinda Nanah tamata dazu she’s just wishing inama zata sami wanda zai bata labarin nan ga aurensa
tabbas tagani a online da Nanah da shi what in this world happen dayasa akai auren da Auwal not him?
Ga Nanah najin haushinta sabida tana gani tarabata da Salim, tayaya tarabasu? What exactly happened?
Mesa bai aureta ba? Who will answer all this questions for her sabida she felt so bad for Nanah, yarinyar
tabata tausayi especially yanda tadinga kuka dazu mesa Salim yayi hurting yarinyar haka? Why! Why did
he hurt her, tana zaune awajen tama kasa cin abinci Layla tashigo dakin da waya a kunnenta da karamin
jaka data rike bagpack takalli Safeerah tace “laaa bakici abincin ba Anty Safeerah” akunyace Safeerah ta
sunnar da kanta duk kunya yakamata jin sunan data kirata dashi ta ijiye jakan ta mika mata wayan tace
“ga Ya Salim zaiyi magana dake, bari naje flat naku na dauko wayanki” kasa karban wayan tayi sabida
kunya, Layla tace “Ya Salim this ur wife is too shy, taki sakin jiki wai wayan ne taki karba a hannuna”
shiru Layla tayi kaman magana yake mata sai Layla ta ijiye wayan a gabanta bayan tasa a speaker tace
“natafi” tawuce tafita tareda maida kofan tarufo kaman yaji karan rufe kofan ne gently yace “dauki
wayan and remove me from speaker” dan turo baki tayi kafin tasa hannu ahankali tadauki wayan tacire
a speaker tasa a kunnenta , calmly yace “how is the menstrual cramp?” Wlh she felt kaman ta shige kasa
he’s so raw, kin magana tayi tace “uhmm” sarai yajita but sai yayi kaman baijiba, ahankali yace “how
many days kikeyi”? Kifa kanta tayi a guiwowinta wayan na kunnenta wlh kunya yabata sosai taki magana
hakan yasa sounding a little bit harsh yace “saikin ganni zaki fara magana” da sauri gabanta na faduwa
tace “4” dan shiru yayi sai chan yace “a 4th day kike wanka ki fara salla ko sai the 5th day, or you mean
on the 3rd day yake tsayawa 4th day kiyi wanka”?Safeerah aranta tace “wai wannan wani irin mutum
ne? Shi baya kunya dan Allah? Why is he asking her all this questions? Jibi wani tambaya shi an gayamai
haka period keyi ita bama tagane tambayan ba. Murya chan kasa tace “ni ban ganeba” shiru yayi sai
chan yace “test result naki will be ready tommorow, are you comfortable in that side?” Gyadamai kai
tayi tace “eh” shiru yadanyi chan yace “if anybody misbehave with you cikin kannina ko anybody let me
know” kin magana tayi aranta tace sabida na gayama kaci zalinsu, ahankali yace “kinason wani abu na
siyomiki tunda kin kasacin abinci”? Batasan mesa ba but tambayan daya mata she felt special yadan
mata dadi ahankali tace “ice cream dina na dazu nakeso” dan shiru yayi baitaba tunanin zatai magana ba
ohh daman ance akwai period cravings daman, calmly yace “okay banda shi sai mene”? Kai tsaye tace
“abu me zaki nakeso banjin yunwa” dan rage murya yayi yace “sainasa an ciccire miki hakora” murmushi
tayi da batasan tayaya ma yafito ba, Salim yayi shiru yana sauraron yanda take murmushi zuciyansa na
bugawa he wish yana gabanta take murmushi haka, ahankali yace “bakisan haka akema masu cin zaki
ba” sake murmushi tayi saikuma tai shiru jin yayi shiru kaman sauraronta yake
Calmly yace “if anything comes up let me know, and bance kibi yaran gidan yawo kuje ko’ina ba,
anywhere akace kije call me ki sanar dani, don’t come to the compound without hijab we have many
workers stay inside if u must come out use hijab” itadai ta shiga uku ahankali tace “uhm” sarai yajita yayi
kaman baijiba yace “I will get your sweets na aiko miki dashi” yana maganan ya katse wayan baima jira
tamai godiya ba, shigowa Layla tayi takawo mata ice cream karba Safeerah tayi tafara sha abin yamata
dadi chan saiga Lubna tashigo da leda mai kyau tace “Anty Safeerah yaya yace nakawo miki” akunyace
Safeerah tace “nagode” dariya abin yaba Lubna da Layla sai sukahau dariya kafin suyi zamansu suna hira
da ita sai wajajen 11 Ammi tashigo tace “wai bazaku barta tai bacci ba yarinyar da batada lpy, oya Lubna
to your room, Layla wuce ki hada kayanku gobe zaku wuce” duk mikewa sukayi, Ammi takalli Safeerah
da kanta ke kasa yace “good night Daughter na” akunyace Safeerah tace “saida safe Ammi nagode Allah
saka da alkhairi” murmushi Ammi tayi tawuce tafita.
EPISODE
6️⃣
5️⃣ 6️⃣5️⃣
Da asuba Safeerah ta tashi Ammi da kanta tashigo dakin dasauri taduka tace “ina kwana Ammi” anatse
Ammi tace “tashi tashi ga brush I know babu sabo a bayin” dukawa tayi tasa hannu ta karba tace “Allah
amfana Ammi” sannan tajuya tabude bayi ta shiga Ammi tabita da kallo kafin ta tsare yar karaman jakan
da Salim ya aiko mata dashi da baifi yaci kaya kala hudu ba kawai tai murmushi tajuya tafice wanka
Safeerah tayi tafito daure da towel ta shirya tsaf duk sai kunya takeji ganin yanda yadebo mata pants da
bra tasaka wata atampa riga da skirt ne embellish mai royal blue da yellow patterns dinkin yamata wani
irin mugun kyau ajiki, parking gashinta tayi da ribbon wlh tanaso tai kyau gashin ya isheta, hijabi tasaka
ta gyara dakin tass sannan tabude kofa tafito babu kowa a falon saman she wants to cook dudda
batasan ko tana musu shishigi ba, but tadaure nan falon saman ta gyara tai arranging pillows a chairs
saita sauka kasa ta gyara kujerun tass ta tambayi Ammi ne kotaje tayi da ace zata kira Mama ta
tambayeta yanzu da meme Mama zatace? Mama zatace tayi sabida a al’ada matan yaro kema surukai
girki, kitchen nasu dake kasa tabude ta shiga kitchen din wow babu kowa ciki komi a gyare store tabude
ta shiga babu abincin da babu fridge akwai nama kan rago da tail da kafafu batasan me sukafi so ba but
she will make English breakfast that is healthy and gargajiya breakfast, kan ragon taciro taga pressure
pot hakan yasa tasaka komi a wuta sannan ta surfa gero a blender tasa kayan kamshi tahada tai tea na
kayan kamshi tasa a flask, tafara soya fries tai ksai da sinasir tafara soyawa around to 7 Ammi ta sauko
sabida kamshi daya addabeta she’s use to girke girken chef dinsu kitchen din tazo Safeerah bamata
lurada itaba tayi nisa a aiki Ammi ta tsaya tana kallonta she’s using all burners din tana aiki da kuzari this
is something dabata taba ganin Nanah tayi ba wlh kawai saitaji tana son Safeerah hardly take aiki
amman saita karaso tace “wani aiki zan taya diyata” tawuce tana wanke hannu a tap dasauri Safeerah
tajuyo ya duka tace “Ammi ina kwana” murmushi sosai Ammi tayi tace “stand up, ai we have chefs by 7
suke zuwa fara hada mana breakfast kamshi daban danaji yasa saida na sauko, stand up” tashi tayi
Ammi ta zo kusada ita tace “ya karfin jikin” ahankali tace “naji sauki” calmly Ammi tace “ciwon cikin fa”
wani irin kunya Safeerah taji dasauri tajuya tanadan rufe fuskanta Ammi tace “Sarkin kunya, cire hijabin
as long as kina cikin gida kidena yawo dashi gidan Maman ki ne nan, banda haka girki da hijab a kitchen
is risky” gyadama Ammi kai tayi tazare hijabin ahankali tawuce wajen kofa ta ijiye Ammi tadan bita da
kallo how come small innocent girl like this tazama bazawara she’s so beautiful dawowa tayi Ammi tace
“to me zanyi” akunyace tace “Ammi bakomi dan Allah kihuta” chips Ammi ta tayata kwasheta taxuba
sauran major girkin ita keyi Ammi
Wlh kamshi yabaza gidan normally basa breakfast dawuri but kamshi yasa Dady shima yasauko kasa
sanye da jallabiya yana kwalama Ammi kira yace “Hajjaju what are the chefs cooking this morning”
fitowa Ameerah tayi daga daki tace “Daddy good morning wlh nima kamshin ya isheni” fitowa Layla tayi
da Binafa tace “nima haka the scent d aroma is new like is not the usual one damuka sabaji agida” daidai
Lubna nafitowa Dady yace “Autana enter Ammi room ki kiramin ita” Ammi datajisu akasa tace “gani
akasa ku sauko” saukowa duk sukayi Ammi na tsaye wajen dinning tana murmushi tace “duk kuzo ku
zauna yau is early morning breakfast day” zuwa duk sukayi duk atare suna tambaya me ake dafawa
Ammi tace “nima I don’t know matar Yayanku kemana kari, Safeerah” dan yatsine fuska Ameerah tayi
Dady kuma yayi shiru yana kallon gaban kitchen din haka sauran ma Safeerah tafito dauke da kulan
pepper soup she looks so pretty a atampan ta daura dankwalin dayadan zame baya takawo har dinning
zata ijiye Daddy yatashi yakarba yace “lemme help you” ya ijiye dukawa tayi tace “ina kwana Dady” dan
kallonta yayi saikuma yayi murmushi yace “stand up me kike girkawa haka duk ya ishemu da kamshi”
akunyace ganin Dady is a very free person tace “breakfast yanzu zan fito dasu” dasauri yakalli su
Ameerah yace “maza kutashi kuje ku tayata ku kun zauna saidai Chef subaku” tashi sukayi harda Layla
duk aka fito da abinci to be honest Dady bai wani trusting abincin ba irin yarinyar ce but baiso tai feeling
discouraged yasa yazauna duk suka zauna banda Safeerah data kasa komi Ammi tace “serve us” bude
komi Safeerah ta shiga yi kowa yayi turus yana kallon abincin ya kalleta Dady yadan gyara murya yace
“samin sinasir din da pepper soup, asamin shayi akuma samin kunu infact samin komi duk zan dandana
and grade my new daughter Inlaw” akunyace tashiga sama Dady a plates masu kyau ta ijiye agabansa
yace “madallah, E for effort you are so brave small girl dake haka kin dafa all of this” Ammi takalla
ahankali tace “Ammi mezan zubamiki” Ammi tace “nima asamin komi kadan kadan amma” sama Ammi
komi tayi takalli Ya Layla tace “Ya Layla kefa” tace “Nima komi kadan” samata tayi takalli Ameerah kafin
tamata magana Ameerah tace “I will serve myself please” dan gyadamata kai Safeerah tayi takalli Lubna
tace “mezan miki Lubby” dasauri tace “chips and pepper soup da kunu Anty Safeerah” samata tayi Ammi
tace “sa naki wanchan idan taga dama tasaka nata” tai maganan tana hararan Ameerah data sauke
kanta kasa zama Safeerah tayi kusa da Lubna atare suka faracin abincin tun Dady na ci kadan kadan saiya
faraci kaman zai hadiye plate abincin ya bala’in masa dadi kowama na table din haka duk kallon Safeerah
suke jama’a girkinta akwai taste da dandano na daban they eat pepper soup kullum but nata feels and
taste different a taste bude nasu tasss Dady yayi clearing platesnasa Ammi ma haka chips kawai ya rage
Dady yakalli Safeerah da kanta ke kasa yace “wani cooking school kikaje nasaka yammatan nan biyu na
gabana especially auta cus ba abinda ta iya gaskiya kin iya girki wai Wai Wai I enjoyed this meal ahhh,
Auta je dakina daukomin kudi nabada tukuici”
Sama Auta tace takawo ma Dady kudi bandit daya ya ijiye na dollar gaban Safeerah yamata murmushi
yace “thank you for the breakfast” akunyace tace “Allah amfana Dady” Dady yakalli Layla yace “zomuyi
sallama Layla inada meeting yanzu zan fita” saida ya sallamesu yafice Ammi tasa Ameerah da Lubna
sukai clearing table while Layla tafito around 10 zasu tafi gida itama Anna Abuja take Safeerah taji
kaman karta tafi cus tanada kirki Layla tace “zansa Yaya yakawoki gidana take care of yourself okay”
gyadamata kai Safeerah tayi ta tafi sama takoma dan she’s not comfortable da Ameerah bayi tashiga tai
abinda zatayi tafito tadauki wayanta Mama takira sukai magana tai magana da Waleed dabai damuba
kwata kwata hakan yasa zuciyanta ya natsu sosai.
EPISODE
6️⃣
6️⃣ 6️⃣6️⃣
Around 11 Daddy yashigo company sa, sojoji guda biyu daga gani awajen parking space tsaye kikam
wajen motan dayana gani yagane na Salim ne yasa yayi shiru saikuma yayi murmushi irin na manya,
budemai baya driver shi yayi yasauko yana gyara suit na jikinsa yawuce ciki abinsa zuwa elevator har
office nasa secretary tamike tace “good morning Welcome Sir, your son is here to see you, I let him in as
per your request, anytime your kids are around I should always let them in” gyadamata kai yayi kawai
yabude kofan office din ahankali Salim na zaune kan kujera yana sanye da uniform yau, yayi wani
mahaukacin kyau, kallo daya Daddy yamai yadauke kai yashigo office din yajawo kofa yarufe yawuce sa
yatafi chan wajen hanger yazare jacket yayi hanging yabar just white shirt sannan yawuce yazauna
batare daya cema Salim komi ba ahankali Salim yace “good morning Daddy” “morning” Dady yayi
maganan atakaice, mikewa Salim yayi gently yace “na hada maka Coffee Dad?” Dago idanunsa Daddy
yayi yakalli Salim rabon dayaga Salim looking this humble yamanta, yace “sure yimin” wucewa Salim yayi
wajen coffee machine yashiga hadama Dady coffee, Daddy na kallonsa he loves Salim sosai but Salim
bayajin magana ko kadan, karasa hada coffee yayi ganin zai juyo yasa Dady yadauke kai yana taba
desktop nasa, Salim yazo wajen yazagayo ta bangaren da Dady yake dasauri Dady ya dakatar da abinda
yake ya kallesa sabida he can’t remember the last time yaron come this close to him haka willingly, Salim
ya ijiye coffee ahankali yajuya yazagayo yadawo kujera yazauna Daddy yadaga coffee yakai baki ya kurba
kadan ya ijiye yacigaba da binda yakeyi bini bini yana kallon Salim da sarai yasan meya kawosa amman
yaki cemasa kala, harya shanye coffee Salim zaune yake awajen, wuraren 12 dai Dady yagaji yace “wai
bakada aiki ne yau? Me kazomin office katare kaman mai neman employment letter”? Dan kallon Dady
Salim yayi ahankali saiya sauke kansa kasa calmly yace “I was hoping to change your mind Daddy”
tsaresa da idanu Dady yayi yahade rai yace “changing mind dina akan mene”? Tasowa Salim yayi sai
kawai yazo inda Dady yake yazagayo yazo gabansa sosai to Dad biggest suprise kneeling Salim yayi har
kasa agaban Dady, Daddy ya tsaresa da idanu sosai dan baitaba tunani wannan dan nasa Salim dakeda
shegen pride da girman kai major guda can kneel in front of him ba, iska Salim ya fuzar ahankali murya
chan kasa mai rauni sosai yace “you are hurting me Daddy” baki Dady yasaki sakaka yana kallon Salim
dudda kalman ya sosamai zuciya jin dansa na gayamasa he is hurting him amman yadaure yace “sabida
kai dan kaniya ne ni ubanka daka ciwa mutuncin duniya walahira, kanuna bankai ba, kuma ban isaba
bance you are hurting me ba saikai Salim sabida kaine zuciyan ka matters not nawa?” Asanyaye Salim
yace “I am sorry for everything danayi Dady even though banyi nadaman whatever I did ba sabida it was
the right thing, Dady will you be happy kaji bayan aure ina maltreating Nanah? Ko will you be happy
kullum tana kawo karana? Dady I tried to love Nanah for your happiness but nakasa, zuciyata takasa yi, I
know what I did cause you pain, I’m apologizing for the pain I’ve caused you but I will not apologize
sabida nafasa auren Nanah!” Dady ya tsaresa da ido Salim ko, taurin kan yaron nan ko wlh sai Allah
kawai cus he’s seeing kaman ma Salim yafisa taurin kai, ahankali Salim yakai hannunsa yakama hannun
mahaifinsa yakalli idanun Dady dake kallonsa yace “I know this is not how you wanted your first son to
become, I know you are not proud of me Dady, amman Dady ni I am proud of abubuwan danakoya daga
wajenka to always be truthful and honest, and to always go for what you want, Dady these are values
dana koya wajenka and na gina rayuwata akai” dan lumshe idanu Daddy yayi cus gaskiya Salim yafadi
just now yabude idanun, ahankali Salim yace “you keep punishing me because of my choices Dad, kazo
ka tsaneni sabida I went for soldier kai bakaso, Dady don’t you want a Son dayasan meyakeyi? That is
responsible, yaron da yanuna bayaso ya dogara da kudin mahaifinsa ko danginsa so yake ya gina kansa,
Dady idan Allah zai bani kalan yaro haka ni I will be proud of him, cheer him up and support him, why
are you not proud of the man I am becoming? Dady why are you always taunting me? Menene laifina
eh?” Salim yayi maganan yanama Babansa wani kallo na he is hurting kam and has been hurting all this
years, ahankali yace “I’ve always been a responsible Son bantaba jawo maka abun kunya ba, kuma ban
bata sunan family mu, dudda nazama soldier but I don’t club, konai shaye shaye ko neman mata, I take
care of my siblings most of the time banmaso su dameka da they want this or that as your first Son
nadauki responsibility na taking care of duk wata bukatunsu just to pay respect for you Dad but u never
sees abubuwan danakeyi you are always always and constantly hurting me Dad mena maka why do you
hate me so much!”? Dasauri Dady yanunasa da yatsu yace “kai don’t ever use that word on me, I never
and I will never hate any of yarana” cikin murya kaman wanda dai fashe da kuka Salim yace “mesa kake
azabtar dani”? Daddy ya kallesa jikinsa duk ya mutu yama kasa magana idanunsa sukai ja no matter
what in his life harya koma ga Allah baison any of yaransa to address him as bad father jikinsa yayi sanyi,
murya chan kasa Salim yace “bantaba tashi kai tsaye nayi abu without telling u ba kome zanyi aduniya,
dazan zama soldier nazo kaki, dazan bude company kaki supporting dina, da zasu maidani major I told
you I wanted you to be there for me but bakazo ba bakabar kannina sunzo ba it was only Baffa his wives
Auwal and Anty Asabe that were there for me, Daddy the other day you even beat me kamin duka
kaman karamin yaro a hannuna dakeda ciwo it still hurts har yau” juyarda kai Dady yayi dasauri yama
kasa kallon Salim din, Salim yakama hannunsa da kyau yakai saman kirjinsa murya chan kasa yace
“Daddy” dan juyowa Dady yayi yakallesa idanunsa sunyi ja, cikin wani sassanyar murya dakeda rauni
sosai yace “I love Safeerah Dad! This heart da heartbeat dakakeji is for Safeerah, zuciyata bata taba
budema kowa aduniyan nan ba sai Safeerah from the first moment dana fara ganinta in Kano it was that
day she entered zuciyata and bata kara fitaba har yau har gobe har kuma na mutu, I’ve never
experienced kindness in my life sai awajenta, she cared for me in a moment da rayuwanta na cikin
hatsari, she protected me in the moment da she too can lost her life, she sacrificed her afternoon meal
for me dudda basuda shi ba lallai ma tasamu abincin dare taci ba but she gaved me tahakura, she feed
me the coolest water just to quench my thirt, she treated my hand da haryau Dr yagaya maka da babu
Intervention nata da yanzu saidai ayanke hannun cus yadahu but zuman regulate the burn and dahuwan
da naman hannuna yake then, having a girl like that in my life only means I have a shield, a supporter, a
protector dazata kula dani da yarana without especting anything in return, I looked for her day and night
for 5yrs ban ganta ba dana ganta I don’t care ta taba aure! I don’t care ta haihu! I just want her to be
mine just like yanda lokacin she doesn’t care ko ni barawo ne, koni danfashi ne, koni mai kisan kaine duk
bata damu da wannan ba batai tunanin nan ba she just saved me , Daddy she saved danka I am alive
today thanks to her Dad are you saying I should let go of this gem? When I know I’m the luckiest man for
having such girl as a wife?”
Yayi shiru yakalli Dady sosai Dady shima na kallonsa ahankali yace “Dady I’m 39yrs old, I will be 40 next
month 31st, ni ba yaro bane, the worst punishment dazakama a man of my age shine this hukunci daka
dauka akaina jiya” Salim yayi shiru sai kawai yasaki hannun Daddy yadaura kansa saman kafafun Dady
cikin muryan that is so weak yace “I can’t stay away from my wife even for a week Daddy talk more of
6months, I can give you bulala kamin dukan as usual or whatever punishment kakeso I can take that, but
I can’t take this, I am very, very, very sorry for duka abubuwan dana maka Dad, please kayakuri kaji
tausayina and give Safeerah back to me, I don’t wanna lose you or my family, I just wanna live happy
and peaceful with everyone, I love family na bazan iya barinku sabida Safeerah ba, so choice daka bani I
can’t pick any I just want you to pity me Daddy and temper mercy on me”daidai nan Dady yaji wandonsa
na jikewa lema lema ajiki, like is this boy crying, kuka Salim keyi, zuciyan Dady yayi breaking sosai yama
kasa magana ko kwakkwaran motsi, kusan 2mins Salim na ahaka Dady baice kalaba, dago kansa yayi
batare daya bari yahada idanu da Dady ba, idanunsa sunyi jajur ajike sharkap sai kawai yamike tsaye
yajuya yafara tafiya yabude kofa yafice.
WAYYOOO SALIM😭
EPISODE
6️⃣
7️⃣ 6️⃣7️⃣
Wuraren 1 Lubna tazo wajen dakinta knocking tayi tace “Anty Safeerah na shigo” dasauri Safeerah ta
taso tabude kofan babuma dankwali akanta Lubna na ganinta takama hannunta tace “zomuje muyi kallo
on Netflix kin zauna adakinke kadai”akunyace Safeerah tabiyota, kitchen suka shiga tace “let’s make
popcorn sai muje kallon” gyadamata kai tayi atare sukai popcorn din a popcorn machine Safeerah tarike
bowl daya Lubna ma rike da bowl daya suka fito daga kitchen din daidai ana bude kofan falo dasauri
dukansu suka kalli Salim ne yashigo yana sanye da uniform fuskansa ba rahama koda wasa bai kalli inda
sukeba, Safeerah itama kallo daya tamai ta sunnar da kanta kasa gabanta na faduwa Lubna tace “Ya
Salim welcome” ko kallonta baiyiba yayi staircase yawuce sama abinsa knocking dakin Ammi yayi yabude
atare yashiga Ammi na zaune kan daduma ta idar da salla amman azkar take wuceta yayi zuwa gadonta
ya kwanta ahankali tareda jan bargo ya lumshe idanu Ammi taso ta sharesa amman saita kasa ta shafe
dadduma ta linke tadaga ta ijiye charbi tana kwabe hijab tazo wajen takallesa sai kawai takai hannunta
tadaura saman kansa jin zafi sosai yasa tace “Subhanallahi meya sameka? Are you sick Salim? What is
wrong with u?” Ahankali yace “just headache I know nai bacci zai sauka” Ammi tayi shiru tana kallonsa
bata taba ganinsa this weak and sad ba, Salim is the strongest man on earth, kwata kwata he’s not those
children dat cling to iyayensu, ko yana rashin lafiya ma baya zuwa wajenta sometimes ma she hardly
know saidai idan ta gansa, ahankali tace “kaci abinci?” Girgiza mata kai yayi alamun a’a, Ammi tace “tun
yaushe rabon ka da abinci”? Ahankali yace “tun jiya dasafe kafin muzo Walima” shiru Ammi tayi tace
“okay bari nasa akawo maka abinci kaci saikai bacci idan katashi kan bai lafa ba i am calling Dr Maje”
shiru yayi baiyi magana ba Ammi tamike tafice kasa tawuce Safeerah na zaune afalo Lubna ta kunna
musu kallo ganin Salim yasa duk ta birkice kallon ma ba yinsa take ba, ahankali Ammi tace “Safeerah
tashi ki sama mijinki abinci kikai masa yana dakina bayajin dadi” dasauri Safeerah ta kalli Ammi gabanta
yadan fadi jin baida lpy saikuma ta sauke kanta kasa tawuce dinning Ammi kuma tayi zamanta a falo,
bubbude abubuwan dake dinning tayi saikawai tabude kitchen tashiga da sauri tashiga hadamai tea
dayakeso tazuba a flask tai arranging a tray tazubamai porridge da akai na yam kadan tasamai pepper
chicken tadauka tafara hawa sama tana tafiya ahankali har zuwa gaban dakin Ammi ijiye tray tayi tai
knocking shiru ba’a amsaba hakan yasa tabude kofan ahankali dan bude idanunsa kadan Salim yayi
Safeerah dabai taba expecting zai ganiba yagani hakan yasa yadan bude idanunsa da kyau ya tsareta
dasu bayako kyaftawa kaman yayi one year baigabata ba just ya tsakanin jiya da yamma zuwa yanzu,
sauke kanta Safeerah tayi kasa wlh kawai taji yadamu dataji baida lpy shigowa tayi ta maida kofan tarufe
ta shigo dakin zuwa gaban gadon stool tajawo tadaura tray akai sannan asanyaye tace “ya jiki?” Baice
mata komiba, jin shiru yasa tadan dago idanunta ta kallesa hada idanu sukayi zata jaye kanta gently yace
“don’t” tsayawa tayi tana kallonsa baice mata komiba kallonta kawai yake kaman yanda take kallonsa
yamata wani iri a idanu ahankali tace “m…meke maka ciwo”? Dan lumshe idanu yayi kadan yabudesu da
yar karaman murya yace “cikina ke ciwo kaman naki kin shafamin” maganan yaso yabata dariya amman
tadaure dudda haka saida fuskanta yanuna alamun kaman taso tai dariya, tsareta yayi da idanu yace
“dariya kikemin”? Gitgixamai kai tayi duk kunya yakamata saita sauke kanta kasa tana wasa d yatsu
kaman yar baby tace “ai…ai…maza basa ciwon ciki” kara kankance muryansa yayi yace “duba kigani I’m
wearing pad just like you” dasauri tasa hannaywnta takare fuskanta cikeda jin kunya tana murmushi
sosai tace “stopppp, please kagayamin meke damunka”? Tsareta da idanu yayi baice komiba jin shiru
yasa tadan sauke hannayenta kasa ta kallesa hada idanu sukayi ahankali yace “come here” faduwa
gabanta yayi yanda yake kallonta kaman zai cinyeta kasa zuwa gadon take dakin Ammi ne fa amman
yanda ya tsareta da idanu yasa tadan matso dab da gadon dabanta na faduwa tana dan zaro manya
manyan idanunta hannayensa yabude mata calmly yace “hug me” dan zaro idanu tayi sai kawai tayi
yunkuri zata koma baya dawani kalan sauri Salim yasa hannu ya fizgota aiko kaman yar tsana haka ya
fado samansa jikinsa zafi rau firgicewa tayi zata tashi yadan dakamata tsawa yace “stay still!” Dena motsi
tayi ajikinsa gabanta na faduwa tafara numfashi da sauri da sauri gashinta yataba yace “nasake kamaki
ba dankwali saikin sani da anyi baki sun shigo sun ganki ahaka fa” jikinshi fa dazafi yake magana, yace
“always cover kanki properl…….” Kasa karasa maganan yayi sabida hannu da Safeerah takai ahankali
tadaura saman wuyansa saura kadan numfashinsa ya tsaya, her small soft her on his neck feels heaven
wani mutuwa jikinsa yayi, dawani irin muryan tausayi tace “meke maka ciwo dan Allah”? Ahankali yana
kallonta hannayensa na bayanta yace “marana” turo baki tayi tace “tashi kaci abinci” makemata kafada
yayi saida zuciyanta ya buga dan he looks so cute kaman dan yaro saitama rasa mezata ce da yar bakinta
har rawa yake tace “me kakeso toh” kankame murya yayi kaman mai shirin mutuwa yace “Abee wants
nono Ummyyy” wani kalan yunkurawa Safeerah tayi zata tashi kawai yawani juyata yamaidata kan
gadon shiya dawo samanta gabaki daya ta tsorace gidansu suke fa dakin mahaifiyarsa Girgixamai kai tayi
tace “Amm…..” daga mata riga dayayi sama yasa takasa karasa maganan.
EPISODE
6️⃣
8️⃣ 6️⃣8️⃣
Yakai hannunsa yasauke lace bra data saka kasa, booby nata yayi flashing on his face kawai yakai bakinsa
kan, kai wani kankarewa Safeerah tayi tanajin shocking har tsakiyan brain nata, kankameta sosai Salim
yayi kaman baimasan meyake ba yace “hmmmmmm” gabanta na matukar faduwa wlh ya iya shan
Mama, ganin tabata is adding to mugun ciwon cikin dayakeyi yasa ya dakata yana huci mai zafi yakalli
nipples nata kaman zai zare haka Salim yakeji, lumshe idanu yayi yakai hannu yamaida bra da kyau
sannan yaja mata rigan kasa back yana kallon yanda ta runtse idanu murya chan kasa yace “zoki bani
abincin” kasa motsi tayi kaman wacce yazarema abu daga jiki, kawai jikinta yamutu duk yana kallonta,
dan bude idanunta tayi kadan bata kallesa ba tadan yunkura zata tashi zaune amman wlh takasa hannu
kawai yasa yadagota tataho luuuuu abi ma kunya yabata kamata yayi yasaukar daga gadon shima ya
zauna saiya zauna kan carpet din yayi yajawota zuwa gabansa kafin yayi hugging dinta ahankali yadaura
fuskansa abayanta yayi lamooo yace “samin tea” shiru tayi wlh jikinsa zafi kuma just now kaman yakaru
kasa daurewa tayi hawaye na ciccikowa a idanunta tace “please me…meke maka ciwo?” From tone nata
yagane kaman she’s about to cry cus shima yaji yanda jikinsa yakara zafi sabida dan sha’awan nan dayaji
murya chan kasa yace “marana ne” rushewa da kuka tayi tace “stop joking ai maran maza baya ciwo
please meke maka ciwo” magananta yaso yabasa dariya amman yadaure yace “da kina nursing school
ba’a gaya muku men have cramps and abdominal pain ba suma”? Gyadamai kai tayi tace “eh ba’a
fadamana ba” manna fuskansa yayi da nasa yakai hannunsa tagaban fuskanta ya share mata fuska
murya chan kasa yace “stop crying pretty Feerah, I will go to Dr nagama cin abinci” gyadamai kai tayi
takara kai hannu ta share fuskan nata da kyau sannan ta shiga zubamai tea a cup tadauko tabasa da
hannu daya ya karba ya ijiye gefensa dayan hannunsa na saman cikinta fuskansa na bayanta yana shakan
kamshin datakeyi, knocking dakin akayi da sallama Safeerah tawani zabıta zata fita daga jikinsa jin
muryan Ammi amman wlh yariketa gam baisaketa ba yace “Ammi shigo” kai Innalillahi Safeerah tunda
take in her life bata tabajin kalan kunya na yau ba kofa Ammi tabude tashigo kuma ko Nina tadamu da
ganinsu ahaka batayiba saima tahowa wajen datayi da sauri tace “Subhanallahi jikin ne haka? Baici
komiba har yanzu Safeerah”? Gyadamata kai Safeerah tayi takasa kallon Ammi, Ammi tace “lemme call
Dr Maje” tadauki wayanta dake saman side drawer itakuma Safeerah ta fizge kanta tamike da sauri
yabita da kallo kawai tafice daga dakin dakinta takoma ta zauna saikuma taji dukta damu sosai sai
tunaninsa take har akai magrib tana daki Lubna nema tashigo takawo musu abinci kaman ta tambayeta
yayanta Amman takasa.
Around 9 yakoma flat nasa yaso yashiga dakinta but yaji muryan Lubna yasa bai shigaba and also ganinta
ma karama I ciwon cikin yake gashi tana period.
Wuraren 9 Dady yashigo gidan saida yagama cin abinci yawuce sama dakinsa wanka yayi yafito yana
cikin shiryawa cikin Pajamas Ammi ta shigo dakin kallonta yayi yana feffesa turare kafin ahankali yace
“danki come to see me a office” Dasauri Ammi dake kokarin zama agado ta kallesa tace “Salim? Meyazo
yamaka?” Dakatar da fesa turaren Dady yayi saiya juyo yakalli Ammi cus yadamu sosai yace “do I always
act kaman na tsani Salim wife?” Ammi na kallonsa tace “haka Salim yacemaka” dan ijiyan zuciya yasauke
saiya cigaba da abinda yake yace “he actually said alot” bai kara magana ba Ammi ta tsaresa da ido he
looks so worried kaman akwai abinda ya tsayamasa arai ahankali tace “baida ma lafiya i had to call Dr
Maje yamai allura da drip dazun nan drip din yakare yawuce yatafi flat nasa” tunda Ammi ke maganan
yake kallonta sai baice komiba ya karasa komi yazo bakin gadon ya zauna
Tashi Ammi tayi tafaramai neck massage yana lumshe idanu ahankali tace “Alhaji ina neman wata yar
alfarma” idanunsa lumshe yanajin dadin massage din yace “ina jinki wat is it” ahankali tace “dan Allah,
for my sake dan Allah kabasa matarsa he’s suffering wlh, tunda har yanuna he wants us his family
yahakura yadaure bai tafi da itaba ya barmana ita for the sake of that act alone dan Allah kabasa
matarsa” dan murmushi Dady yayi enjoying the massage yace “did you know he cried for me today”
dawani irin sauri Ammi tasaki kafadar sa ta sauko daga gadon dasauri tadawo gaban Dady tana kallonsa
cikeda mamaki tace “Salim dai d’ana cried” Dady yayi wani murmushi mara kuzari yace “he cried sosai
dan wando na saida ya jike to be honest I felt bad, he says alot to me yau, tun lokacin har yanzu Ive been
reflecting and dwelling in the past ina duba abubuwan danamai nima, ban kyautamasa ba, I refuse to
see the kind of Son Allah yabani, Salim are those kinds of kids da kowani iyaye suke addu’a Allah yabasu”
Dady yayi dan shiru kafin ahankali yace “zan basa matarsa amman bari takara mana kwana biyu zuwa
uku kinsan mesa?” Girgiza masa kai Ammi tayi, Dady yace “Salim baya tsoron kowa, abin nan danayi
made him realize he’s still somebody’s Son, I’m his father and iyaye can punish yaransu in whatever way
sukaga dama, yaron nan nada taurin kai, I saw matarsa I pity yarinyar can this girl handle Salim? Ai idan
ni ban tsaya akansa ba Zata wahala dashi cus baida mafadi, he begged nariga na yafe masa komi and I’ve
realized komi happens according to Allahs plan, Allah yariga ya kaddara Nanah danaso ya aura ba
matarsa bace, and he said so many things dayasa nima finally na yarda Safeerah is the best wife for him
cus that girl did everything fit him, she’s a good girl, he say her kindness and fell completely for her”
Dady yayi murmushi cikin yar karaman voice na keta yace “let him suffer for 2more days” yakashe ma
Ammi idanu yace “he’s a soldier he can handle it” ya kwashe da dariya Ammi tai murmushi kadan wlh
mijinta dan duniya ne, Dady yawani jawota yace “zo nima nayi abinda ke samini yarona kuka” Ammi ta
kyalkyace da dariya tana buge hannunsa tace “wlh ko da Salim ya dayko halina daya huta ya dauko naka
Mamman” cus haka Ammi ke cimai idan ana love, wani juya mata idanu yayi yace “halina yasa yakeda
farin jini mata Zara Zara har su biyu son yarona suke eh Mamamia zoki bani abinda kesa yarona kuka”
yawani jawota suka fada gado Ammi na dariya sosai suka fada dubiyan jama’a love is sweet awajen
MAMMAN da MAMAMIA.
EPISODE
6️⃣
9️⃣ 6️⃣9️⃣
Washe gari!
Wasa-wasa har bayan isha bata gansa ba hakan yasa tadamu sosai wlh every minutes yake fadowa
zuciyanta, she wants to know how he’s feeling, yajikinsa da sauransu, wayanta tadauka tanata kallo
kunyan kiransa take amman taji bazata iyaba dialing number sa tayi yana kwance adakinsa baije ko’ina
ba yau yana gidan yaga wayansa na ringing baitaba kawowa ita bane ganin itane yasa yakai wayan
kunnensa baice komiba rawa muryanta yafara tace “y…a….jik….ki”? Kai tsaye yace “baki damu ba ai ina
ruwanki” wani iri taji asanyaye tace “ai nadamu sosai” kai tsaye yace “kowa yazo ya gaidani banda ke”
fashewa tayi da kuka yayi shiru yana jinta baice mata komiba tayi kuka na kusan one minute sannan
tarage muryan tace “ai ban…san kana nan ba” bawasa kan muryansa yace “banason gaisuwan waya idan
bazaki zo ki dubani ba” kit ya katse wayan shiru tayi sai kawai tasake fashewa da kuka she’s so worried
and he’s making her feel bad, koba komi akwai hakkinsa akanta a matsayinsa na mijinta yakamata ta
kula da lafiyansa mikewa tayi tazare towel dake saman gashinta dan wankan tsarki tayi tun rana period
din ya tsaya tadauka zai dawo ganin yaki dawowa yasa tai wanka yanzun nan cus tanaso idan bai sake
dawowa in the night ba tai salla da asuba abinta, shanye towel din tayi jakan daya kawomata tabude
wata yar vest ne ja cikin kayan bacci mai spaghetti hand tasaka har yau jikinta mahaukacin kamshi hane
danta dahi da turare, hijabinta har kasa tadauka tasaka black tasa slippers tafito Ammi na zaune a falo
tana kallo tareda Ameerah Lubna taje sama wankan dare kallo daya Ameerah tamata ta watsar Ammi
tace “an fito” har gaban Ammi takaraso sai kawai ta duka nauyin maganan takeji yasa tai shiru tana wasa
da yatsunta Ammi tace “ya akayi Safeerah?” Ahankali tace “Ammi inaso naje naduba uhmmm” takasa
kiran suannsa, Ammi tace “Salim”? Gyadamata kai tayi dasauri Ammi tace “tashi kije daman Lubna
zatazo takaimai tea nasa gasa a dinning dauka ki wucemai dashi kawai” gyadama Ammi kai tayi tamike
tawuce taje tadauka tazo tawuce kanta akasa tabude kofa tafita yaune the second time na ganin
compound din tana ganin flat nasa tagane tawuce wajen ahankali tai knocking shiru hakan yasa tabude
kofan ahankali ta shige.
Staircase tawuce tafara tafiya ahankali har zuwa sama gaban dakinsa ta tsaya tasa hannu tai knocking
kofan kusan 10secs sannan aka bude Salim ne dagashi sai farin towel a waist nasa jikinsa da lema lema
sabida fitowansa daga wanka kennan kallo daya tamai gabanta yafadi ta sauke kanta kasa dasauri,
idanunsa kur saman kanta ganin saman hijab din ya jike adikile yace “mesa saman kanki is wet”? Batare
data kallesa ba takai hannunta saman kanta ohh sai yanzu ta tuna wanka tayi ta jika kan ahankali tace
“wanka nayi” kai tsaye yace “wankan me?” Da yar karaman murya tace “sal…la” haderai yayi ya matsa
mata yace “wuce kije ki ijiye abinda kika dauko” batai musu ba tawuce ciki shikuma yafito yawuce kasa
kulle kofansa yayi yakashe wutan kasan yahayo sama yana kokarin kashe na nan falon sama tabude kofa
tafito takallesa haderai sosai Salim yayi yace “koma ciki” faduwa gabanta yayi, haushinta yakeji sabida
bata zo ta gaidashi ba juyawa tayi takoma ciki ba musu ya kashe wutan wajen ko’ina yayi duhu ko
ajikinsa saidai kome Dady zaiyi yayi wlh tunda dai yahanasa matarsa by fire by force zai dawo da ita this
flat, dakin yataho yabude kofa ya shigo tana tsaye daga gefe maida kofan yayi yarufe ya murza key
yazare Safeerah bata lura bama dan kanta na kasa yawuce closet abinsa rike da key, tadan saci kallonsa
his body is so fine and having hannaye daban daban makes features nasa unique, hannunsa daya normal
skin daya konanne batasan mesa ba mikewa taji nipples nata sukayi daga kallonsa da sauri tasa
hannunta tacikin hijab ta tura hijab din gab karya kwanta a jikinta dan tanada bula bulan nipples, drawer
yajawo a closet din ya ijiye key ya maida yarufe sannan ya feffesa turarukansa yadauko wani transparent
net boxer gajere ya saka Ya Allah! Salim looks like those pornstars actors dake hosting orgy party, kallon
kansa yayi, a France dayaje last yasai wandon hakanan cus yaga wani colleague nasa na saya baitaba
sanin zai iya sawaba sai yau, wani kalan tashi tsigan jikinsa yayi dayasa kawai gaban nasa yamike a
wandon omoh come and see dick, buran Salim explicithcly beautiful, yanada wani kalan meaty crowns
dazaka dauka lugudan ganda ne awajen, yanda jikinsa da muscles dinsa suke a mummurde haka dick din
yake a murmurde taji wani kwana tama lankwase tsabagen tsayinta is so thick yanada kiba dick din
kaman yam and is long ga jijiyoyi tako’ina akanta yanda kasan itama yana mata exercise, juyowa yayi
yafito daga closet yana tsaye gaban gadon yadauki waya yace “zubamin tea kibani” batare da Safeerah
ta kallesa ba ta duka ta tsayaya a cup tadauka sannan tamike tafara tafiya danta kawomai kafin datago
kanta danta kallesa tamaga ina yake a tsaye karaf idanunta suka sauka kan katon gabansa dayake a mike
cikin wani transparent boxer wani irin shock yakamata da batasan sanda tai tripping legs nata suka kasa
moving, at d same time takada daina kallon buran dan wlh bata taba sanin akwai this kind of big dick in
her entire life ba cus na Abbati ko quarter na Salim batakai ba, and is not fat, siririya ce ta Abbati kaman
yatsanta wannan yayi kama da irin sabuwar doya da yan minna sukai harvesting dinnnan daga gona,
rawa jikinta yafara dayasa cup na tea data dauka yafara trembling ganin yanda cup din ke rawa takasa
daina kallon gabansa kuma hot tea na neman bare mata a hannu yasa Salim yataho da zafin nama wlh,
wlh yanda Safeerah ta rude batasan sanda ta saki tea akasa ba luckily tea ne kawai ya zube expensive
mugs ne so basu cika fashewa da wuri ba so cup din bai fashe ba tajuya ahaukace tai kofa tawani kwala
ihu kaman taga dodo Ammi….. danta tsorata da abinda tagani a jikin Salim kofan tashiga ja amman yaki
budewa, kawai Salim ya rungumeta ta baya ya matseta jikin kofan yana manna mata dick din yace
“you’re not living this room batare da this hungry thing dakike tsoro yashiga jikinki ba, I am going to f*ck
you today Safeerah ko kinki ko kinso!” Yanda Safeerah tarude batasan sanda tafashe da kuka ba, tace
“Abee period nakeyi fa” sake matseta yayi yana hucin jaraba yace “yaushe kika fara karya”? Dukta rude
tace “bangama ba Allah sai gobe zan gama naga yaki zuwa tun dazu ne shine nace bari nai wanka” Salim
na rikeda ita yace “nima lemme take advantage of yaki zuwan and have you kafin yadawo tunda yaje
yawo”fashewa da kuka tayi tace “wlh period baya zuwa yawo” cikin tsananin so yace “nidai na matana
yatafi yawo sabida yasan banda lafiya” zatai magana kawai ya birkita Safeerah yajuyo da ita kaman
yajuyo da yar baby kawai ya yaye hijabin ya fizge.
EPISODE
7️⃣
0️⃣ 7️⃣0️⃣
Yarda hijabin yayi yabi jikinta da kallo ya Allah rigan dayaga ta sa yasa lissafin kansa ya kwance and he
just started kissing her tako’ina ajikinta Safeerah na kuka sosai tanaso ta tureshi takasa tsigan jikinta
nawani irin tashi, yanda Salim ke manna mata kiss kaman ya haukace, wuyanta yafarama kiss zuwa
gefen fuskanta yakai hannunsa yana juyoda fuskanta yana kallonta kaman yanda take kallonsa a tsorace
idanunsa sun kankance lips nata narawa tace “dan….dan…All…Allah….” Hada bakinsa yayi da nata da
sauri jitayi kafafunta sunyi sanyi kaman kankara sabida yanda yake kissing nata, daukanta yayi chak ta
rirrikesa, jikinta nawani irin tsuma, kashe wutan dakin yayi yashiga tafiya da ita yana kissing nata yanajin
yanda take kara kankamesa kaman she’s really feeling it, instead of ya kwantar da ita akan gadon baiyiba
zaunar da ita yayi a jikin bangon gadon yazauna agabanta yana mahaukacin kissing nata yashigakai
hannunsa gabanta daura hannunsa yayi saman kan pant dinta daya jike sharkap, zabura Safeerah tayi ta
fizge bakinta manna fuskansa yayi jikin nata yace “you’re fucking wet Pretty Feerah!” Tsumewa jikinta
yayi zata hade kafafunta yace “budemin kafa nayi wasa da gindi” girrrrrr jikinta yadau shocking sabida
yanda yayi maganan, batai musu ba budemai tayi tawani kankamesa tana nishi da sauri sauri ta rude
kaman wawiya tace “Abee mexakamin”? Cikin wata murya yace “wasa zanyi with your pussy and finger
youuu so deeep” wlh batasan sanda tace “washhhhhhh! Abee kadena maganan iskanci!” Ahankali
yashafa gabanta yace “I love iskanci Feerah, and I will do it with u! Dagayau call me DAN ISKA!” Daidai
yanajan clits nata wani zabura tayi woh kaman zata shide tace “wayyooo Abeee!” Dawani naked voice
yace “kice dan iska!” Arude Safeerah tace “Dan iska!” Kiss ya manna mata a wuya yace “yesss! I want
you bitchy!” Dasauri tace “mmmm” haukatasa yanda kwata kwata bata iya controlling dadi ba yayi
kawai from yanda tayi he understood ba’a taba mata hakaba, murya chan ciki yace “kinada katon clit!
Yamike tsaye sosai, you are having clit erection” yawani kama clits din ya dake salubemai a hannu ya
jijjga, kama kansa Safeerah tayi da sauri takai kirjinta tarike asgwabe kaman zata fashe da kuka tace
“Abeee wlh kaman zan mutu kadena dan Allah, bansan menake ba” yanda takama kansa takai kirjinta
kaman tanaso yashamata nono, dayan hannunsa yakai yadauke riganta kasa kawai kama nipples nata
yayi yafara sucking yana taba ko’ina agabanta da hannu kafin yakai hannunsa yana kokarin turawa cikin
pussy nata yayi fingering yaki shiga yafara bubbuga clits nata da hannu, Safeerah zata mutu da dadi ga
shan Nono. “Wayyyooo Abeeee…..Ya Salim….nace kadena….innalillahi wlh kaman zanyi ihu…,”
Dan sakin nipples nata yayi yace “yimin ihu” daidai yana murza clits nata da kyau yana nibbling nipples
nata da hakora da harshe kawai Safeerah ta bankare. “Ahhhhhhhhh! Uhhhhhhhmmm, wayyyooooo, Ya
Salimmmmmmm, wlh zanyi haukaaaaaa” tawani turesa zata gudu kaman zata mutu jikinta yagama
mutuwa batamasan meyakeyi ba tasakinmai jikinta sosai, hannunsa yasa yaja pant nata gabaki daya
yacire ya yar he’s so happy yanda batamai kuka yau, yadagota yazare riganta yacire ya jefar yajata ya
kwarta zai tashi daga jikinta da sauri tasake rikesa ganin she loves body contact yasa saiya kanata back
ajikinta ya kankameta yana kissing wuyanta hannunsa na murza nonuwanta sosai yana kissing gefen
wuyanta zuwa kunnenta kafin yafara shan kunnenta yakai dayan hannunsa yana shafa gabanta sannan
yadan dakata yana karanta addu’a tashi daya Safeerah taji yadaki gindinta wannan gindin da more than
3yrs ba’a tababa dasauri tabude idanunta tassss kanta na sarawa Salim ya manna fuskansa sosai wajen
kunnenta yana nishi sosai yana danna dick nasa awajen yana wasu maganganu kasa kasa kaman
bashiba. “Ahhhh zanci miki gindi! Feerah I am going to dig you down to your cervix urrrghhhhh!” Yabuga
wajen dayasa Safeerah ta hankadashi sabida zafi dayake bai wani riketa da karfi ba nan da nan tafice
daga jikinsa zata tashi ya fizgeta wani kalan linke Safeerah Salim yayi ya gyara kwanciyanta babu wani
tausayi cus yasan ba virgin bace yawani buga dick nasa awajen, wlh Safeerah jitayi kaman an fasata
takasa daurewa ta kwala ihun azaba Salim yama pussy mumummunan duka but still yaki shiga, ransa ma
yabaci cus yakosa yashiga kawai Salim yafara hitting pussy nata Safeerah tafara kuka na fitan hankali
yanda Salim yake mata kaman makiyinta ko motsi bata iya tayi, dawani mahaukacin azaban sauri yamata
arnen bugawa sai gasa yashiga zaro dick din yayi waje cike da zuciya na sojoji he’s going in duka dawani
irin gudu ya shiga kaman yasafa mata pussy haka Safeerah taji kuka take da duka voice nata amman
Salim bayaji jikinsa har kararrawa yake baitabajin abinda yakeji yanzu ba Ya Allah! Dukan pussy ta yafara
kaman zararre yarude kaman tababbe.
Passsss! Tasssss! Fatttt! Fatttt! He’s hitting that damn pussy real hard with all his strength, Safeerah har
faraji tayi kaman tanada basir, kaman zatai fitan baya, sabida yadaki cikin pussy har anus nata takeji
yana amsawa tsabagen girmansa kaman anus nata zai fito waje, kai wlh Salim is not human being ashe
ba sex take all this years ba, jin yana neman zazzago mata da baya tsabagen yanda yake cinta tafara ihu.
“Ya Salim dan Allah kayakuri kabarni haka, bombom dina na ciwo, dan Allah wayyooo Allah na, nashiga
uku, wlh you’re tooo big, you are too strong and fast zaka kasheni Innalillahi Mamaaaa!” Dage kafafunta
Salim yayi ya manna fuskanta yazo yafara fucking nata ahaka yana kaman press up akanta Safeerah just
fainted cus har maranta takejin sa sai jini, wlh Salim baisan meyake ba his life is not in his world again,
kwanciya yayi ajikinta yariketa kunga yanda yake manna mata buransa kuwa gashi idan baishige gabaki
daya ba bayajin dadi, kaman zai burne dick dinsa a gindinta cus of dadi, wuraren 5 na asuba yaririketa
yana bugawa da sauri yace “ahhhhhhh uhmmmm” hawaye na saukowa daga idanunsa yariketa sosai
yace “gindina Safeerah! Your pussy is sweet! I can never stop sexing you! I am the owner of this place,
har abada ba wanda ya isa yaci nan sai ni, is mine, hoooooi this pussy is mine, damn it, I said is mine
oohhhhh” yahau ihu yana kara karfin karfin dukan pussy kaman wani animal yayi ihu “is mine! Ahhhhh
zan kawooooo” yayi aman cum jikinsa na rawa sosai ya kankameta sosai yana kuka mai sauti ba natsuwa
ajikinsa kawowa yamai hatsabibin dadi, dasauri yakama nono yafara sha jiya ke kaman yacire wani azaba
ajikinsa he can’t believe he just have his wife Safeerah but Ya Allah anya yarinyar nan ta taba haihuwa
cus shi virgin yaci just now she’s not open at all and dadinta and warmth na wajen is beyond
comprehending jiyayi ya warke tasss, jin an tada salla yasa yazaro dick ajikinta da kyar ya kunna wuta
dick nasa ya kalla wlh duk jini faduwa gabansa yayi badai period din yadawo da gaske ba yakalleta itama
blood sai fitowa yake harda dan cloth, irin last cloth na blood din period dake fitowan nan a last day na
period Innalillahi what did he do? Ya sadu da matarsa tana period kenan? Subhanallahi yafadi aransa.
EPISODE
7️⃣
1️⃣ 7️⃣1️⃣
Kwata kwata Salim baimasan mezaiyiba, is this period ko ciwo yaji mata? Bargon kawai yafara ja yarufa
mata yawuce bathroom, wanka yayi a gurguje yanada wani rule na he never ever wanna miss jam’i,
ficewa yayi yatafi masallaci ana idarwa yayi azkar sama sama yamike yafigo yana karanta azkar da baki
yashigo gidan, yana shigowa farin ciki yakara lullubesa dan ji yayi everywhere in his house smells like
sex, wow he’s very very happy, duk yanda zai misilta gaban Safeerah bazai misaltu ba sabida yaji dadin
dabai taba sani akwai awajen ba, he never knew sex nada this unexplainable dadi, yakasa mancewa,
jikinsa har tsuma yake, flat nasa yawuce yabude kofa yashigo yawuce sama, dakin yabude ahankali yana
kallonta agado, numfashi ma ahankali take saukewa taci bakar wuya a hannunsa, maida kofan yayi
yarufe yazare jallabiyan sa yawuce bayi, he knows after sex ana gasa mata, he’s just wondering how
come she’s a virgin or is it because bata wani dade da aure bane daman suka rabu and since then bata
kara wani abu ba, could that be the reason take bala’in tsoron yin sex? Cus this girl is still a virgin wlh,
hada ruwan yayi sai murmushi yake yana wasa da ruwan shi kadai kaman mara lafiya, sannan yafito
yadawo yazo wajen gadon yasa hannu yadauketa kaman ta mutu, shiru yayi yana tunani he’s so strong
but he happens to marry a very weak wife, Safeerah ba kwari ko daya she’s so fragile, and he’s happy
she’s like that, being a strong woman awajensa is not flex, yafison fragile, tender, soft girl, that lets her
feminine energy flow, he wants a girl to be a girl, and boy to be a boy, he hates maza that acts like mata,
he just loves matarsa beyond measures wlh, yayi murmushi yashiga bayi sata a ruwan yayi wani ijiyan
zuciya tayi tashiga bude idanunta kafin takarasa budewa tass tananganinsa sai kawai tafashe da kuka
sosai ta runtse idanunta, dukawa yayi yana kallonta ahankali yakai hannunsa ya shafa fuskanta yace
“Hello Sweet things” kabar da hannunsa Safeerah tayi tana turo baki tana wani banzan kuka, ahankali
Salim yace “Allah huci zuciyan Major Feerah, yau ranar kice wallahi dan kin gwangwajeni ango, tuba
nake matar Soja” cikin kuka da dan muryanta mara sauti tace “ni ka kyaleni” dan shiru Salim yayi wlh
kaman yahadiyeta yakeji yahuta da wannan mahaukacin obsessive love dayake having for her yakeji,
saduwa da ita just increase his love for her in folds, yasan yabata wahalan dahar muryanta karan kansa
baya fita da kyau yama shake, murya chan kasa ganin yanda yake kalle mata jiki Safeerah yace “kafita”
ahankali yace “nafita will you stop crying Wife?” Gyadamai kai tayi hakan yasa yamike yabude kofan
yafice, kara ruwan zafin Safeerah tayi dan ta iya kula da kanta tun a gidan auren ta nada tazauna ruwan
tanajin azaba da gabanta da anus nata ciwo suke kaman saita kira Mama dan bata tabajin kalan ciwon
nan ba wlh, ko basir gareta? Yanda wajen ke mata ciwo kaman Salim ya tsokano mata basir, ruwan
datake ciki duk yayi ja tama fara tsoro period din yadawo ne? Hannunta takai wajen taji ya kumbura
hakan yasa tagane ciwo yajimata, zama tayi ruwan zafin kusan sau uku sannan ta lallaba tai wanka kafin
tayi wankan tsarki towel dake hanger ta kalla tadaga kafanta zatai tafiya taji wani radadin azaba dayasa
kawai tagane da gaske ba period ne yadawo mata ba kawai Salim yaji mata ciwo ne sosai, gabanta
faduwa kawai yake wani irin miji taje ta aura? Wani irin soja ne wannan with big abu? Abin is so strange
for her sabida ba haka tasan dick ba, bahaka na Abbati yake ba, bango tadafa taware kafafunta zatai
tafiya but ina zafin yafi karfinta kaman ba’a ruwan zafi ta zauna ba kai ko’ina agabanta ciwo yake mata
kawai saita fashe da kuka, wlh Abee ba abun mutane garesa ba, cus abinsa is like yam, kawai tabama
kanta tausayi, knocking dataji anyi yasa tama rasa mezatayi tadafa bango tana juyama kofa baya tama
kasa magana, bude kofan yayi yabi bayanta da kallo her ass is so curvy jikinta is so smooth wlh he’s just
happy she’s his wife towel yaja da sauri yataho inda take yarufa mata runtse idanunanta tayi yadauketa
yafito da ita zuwa dakin daya kwashe kayayyakin gadon har zuwa bargo ya zubar akasa yadaurata bakin
karkacewa tayi tana yarfe hannu cikeda tausayi yace “sorry” wucewa yayi yakoma closet nasa yanemo
mata wani riga nasa babba yakawo dakansa yasamata ya shimfida mata dadduma yasa mata hijab nata
ya zaunar da ita fashewa da kuka tayi ashagwabe tace “wayyoo Allah na” damuwa Salim yayi sosai ta
kabbarta salla tana kuka yayi maza ya samo another bedsheet ya shimfida yakai wannan washing
machine yana dawowa yazo zai dagata dan yacire nata hijabin yaji jikinta rau sai yanzu yatuna ma Dr ta
turamai result na test nata da prescription but matsalan Daddy yasa baimasan meyake ba shima yahau
ciwo dagota yayi yakaita gado ta runtse idanunta kawai zazzabi na rufeta daidai wayansa na kara yaga
Daddy ne faduwa gabansa yadanyi yakalli Safeerah dakemai kuka yarasa mema zaiyi, yamike tsaye yakai
wayan kunnensa baice komiba cikin kakkausan murya Daddy yace “kasameni a falona” yana maganan ya
katse wayan shiru Salim yayi kafin yasauke wayan daga kunnensa yadawo wajen gadon ya ijiye wayan
gefen Safeerah yashare hawayenta cikeda mugun so yace “ina zuwa Dady is calling me” ko alamun
kulasa batayiba balle tama bude idanu, tashi yayi ahankali yajuya yafita bude idanunta Safeerah tayi da
kyar azaban datakeji yawuce tunaninta wayansa dake wajen tadauka tabude tasa number Mama, wlh ko
a aurenta na farko tana budurwa ma bata kira Mama ba but wannan takasa danji take kaman she’s
dying, idan batai magana da Mama ba zata mutu.
EPISODE
7️⃣
2️⃣ 7️⃣2️⃣
Wayan Safeerah takai kunnenta da sallama Mama ta daga wayan kaman jira Safeerah tafashe ma Mama
da kuka sosai bamata magana takasa rike kukan cus duk uban wahalan da Abbati ke bata Salim yabata
wanda yafi na Abbati sai miliyan, Mama tace “Subhanallahi Feerah, Meya faru? Mesa kike kuka haka?
Kodai tun rashin lafiyan shekaran jiyane har yanzu baki warke ba? Menene”? Da kyar Safeerah tace
“Mama wlh zan mutuuuuu” tashi hankalin Mama yayi Safeerah hates sickeness ta tsani magani da asibiti
amman kuma hakan yasa tanada dauriyan ciwo sabida bamata so ace tasha magani ganin jinta ahaka
yasa Mama tace “meke damunki tell me” kunyama takeji da kyar tace “Mama kaman inada basir, komi
awajen ciwo sukemin” takasa gayama Mama gabanta da anus duka ciwo suke mata but somehow Mama
tagane murmushi kadan tayi tace “kin zauna a ruwan zafi”? Gyadama Mama kai tayi tana kuka tace “eh”
Mama tace “bari na dafa miki magani naba driver mu ya kawo miki ki zauna aciki har basir din duk zai
dena” kaman zatai kuka tace “muna gidansu Mama bansan yaushe zamuje gidanmu ba” Mama tace
“toko zaki hadani da mahaifiyarsa na gayamusu me za’ayi a taimaka miki” girgiza kai tayi da sauri tana
share fuska tace “Mama a’a ni kunyansu nakeji sosai” bakaramin tausayin Safeerah taji ba, da kyar take
magana ma, Mama tace “to kisashi mijin naki yazo ya daukan miki maganin da kansa yanda babu wanda
zai lura a flask zan juye miki” gyadama Mama kai tayi tace “toh ina Waleed”? Mama tace “yana kasa da
Babanki wlh wasansa yake bayama kewanki ba karamin dadi hakan yamin ba just focus and build
aurenki okay” gyadama Mama kai tayi Mama tace “Allah kara sauki zan kiraki anjima, kihuta karki wani
abu”gyadamai Mama kai tayi Mama ta katse wayan.
Falonsu Salim ya shiga Ammi na tsaye wajen dinning tana magana da Chef hada idanu sukai da Salim da
sauri ya sunnar da kansa kasa murya ciki ciki yace “good morning Ammi” ahankali tace “kaima haka”
wucewa yayi sama zuwa falon Daddy ahankali yakai hannu yabude kofan yashiga ciki Dady na binsa da
kallo waje yasamu yazauna yace “good morning Dad” batare daya amsasa ba yace “ina Safeerah!” Dan
kallon Dady Salim yayi saikuma ya sauke kansa kasa yakai hannu yadan shafa kansa kafin murya kasa
kasa yace “ahmmm tana…..tana side dina” yafadi da muryan marasa gaskiya, Daddy yace “daga kai maka
tea shine ka riketa koh mara kunya”? Kasa magana yayi kansa dai yana kasa Daddy yakada kafa yace
“jeka sata tadawo nan” kasa motsi yayi kansa na kasa how is he going to tell Dady bazata iya zuwa ba,
Dady yace “bakaji bane” mikewa yayi sumsum yawuce har yaje wurin kofa yajuyo yakalli Dady yace
“Daddy dan Allah kabarmin matana a side dina, please Dad” tsaresa da idanu Dady yayi, kaman Salim
zaiyi kuka yace “jibi I have tafiya work trip to port harcourt for 5days I wanna go with her, please Dad I
begged for your forgiveness bazan kara maka kome nama abaya ba kaji Best Dady” ganin fuskan Dady
yadan saki kadan yada Salim yadawo sai yazo kujeran da Dady yake yazauna gefensa yadan kallesa sai
kawai yayi hugging Dady murya chan kasa yace “Dady I want my wife with me all the time kanaso wani
abu yasameni? Idan nace nafara aikata wani zunubi inabin wasu fa kaifa Allah zai rubutama zunubi”
Dakuwa Babansa yamasa yace “ni kakema emotional blackmail Salim” murmushi yayi yay lamo ajikinsa
kaman dan yaro yace “Daddy pleaseeeee I will never disobey you again kaji dan Allah Dadyna” wlh
baitaba sani Salim can beg him like this ba abin feels so good murmushi yayi kadan yadan gyara fuska
yace “okay kutafi” wani kankame Dady Salim yayi yace “Daddy you are the best” sai kawai ya mannama
Dady peck a kumatu Dady yataba kumatunsa dasauri yace “wat is this? Are you confusing fuskana dana
Safeerah”? Akunyace Salim yace “sonka nake Dad thank you” Dady yace “Allah yamuku albarka, Allah
baku zaman lpy, she’s a small girl Salim take care of her kaji, she’s been through alot, Allah ya albarkaci
zuri’an ku” Dasauri yace “Ameen Ameen” mikewa yayi yawuce yafita Dady yabisa da kallo feeling happy
ganin Salim is happy with him after a very long time, yahakura rayuwan nan kana naka Allah na nasa, not
everything goes as plan, he pray for all his children Allah ya basu fatinciki, shikuma Salim Allah yarage
masa zafin kai da zafin zuciya cus he needs it now dayayi aure.
**
A bakin titi aka saukesu da kyar Momma tasami drop yadauketa har gida a hannun gateman nasu ta
karbi 5k tabasa gateman din na kallonta sabida yasan sojoji sun tafi da ita yace Allah ya kiyaye gaba, gida
tashiga kaman daga sama Salma taji muryan Momma tace “Salma” dasauri ta tashi daga jikin Shamsu
idanun nan sunyi jajir tazo waje da gudu ta rungume Mamanta fake tafiya da kyau faduwa Momma tace
nemi yi ma suka kamata suak shigo da ita ciki Salma tace “Momma gwamnati ne takamaki we called our
lawyer but bamu sami any information akan wanda ya dauke ba, Momma what happened ina kike for
24hours?” Ijiyan zuciya Momma tasauke kafin ahankali tace “Salim ya kulleni a kurkuku!” Dawani irin
sauri yaran suka kalleta idanunta sunyi ja baki tabude zatai magana sai kawai tafashe da kuka sosai tace
“da girmana, da tsufata, da darajata ya kulleni a kurkuku, bantaba sanin ya kurkukun sojoji yakeba saida
ya kulleni” hugging Momma Salma tayi itama tahau kuka abun namata zafi azuciya, Shamsu yahau huci,
Salma tace “Momma let’s report him wlh, kinada mutane in this government ya wulakantaki haka report
him” Shamsu dake huci yace “what evidence does she have against Major General? Kunsan waye sojoji
kuwa? There’s no way she can prove yakamata and unlawfully detained her, kawai kufita harkan su,
Alhamdulillah babu wanda yasani balle muji kunya aduniya” Momma ta goge fuskanta tass takalli Salma
tace “kema ki hakura na kalli idanun Salim na tsorata wallahi Wallahi Salma ba lallai itama Safeerah taji
dadin zama da kalansa ba aje dai zuwa, after what I saw bana miki kwadayinsa dukko uban kudinsa,
mutum mara imani, mara tausayin tsofaffi ban haifesa ba but ya wulakantaki ni haka, Abbati na gidan
yari yanzu he set him up no please stay far away from him, zumunci da kanina ayisa sama sama but bani
basu Allah baki miji nagari kiyi aurenki kema I’m out!”
Ko kadan Salma bataji dadin magana a ba danta kwallafa ranta a Salim but ganin Momma is sad saitabar
maganan kawai.
Safeerah na kwance fitsari takeji amman takasa tashi zaune Salim yashigo fuskansa lullube da farinciki
dan today is just a good day for him, kallo daya tamai tadauke kai haushinsa takeji sosai da sauri yazo
yana kamata yace “me kikeso” turesa tayi cikin yar karaman murya tace “rest room” daukanta yayi saida
ya runtse idanu tace “wayyyoooo” yawuce da ita bayi ijiyeta yayi yafice zatai fitsari saida tai kuka nan ma
da ruwan zafi tai tsarki ta bubbude kafa tafara tafiya da kyar bude kofan yayi shima ganinta ahaka saida
yayi turus meyama yarinyar nan haka? Aransa yace she’s only 20fa bai bita ahankali ba, wani tausayi
takara basa cikeda so yazo yadauketa yace “sorry ko lemme bring breakfast kiyi we are going back to our
house we will branch and see Dr ki daganan” batamai magana ba sata yayi agado yadauki wayansa zaiyi
waya ganin tayi waya da Mama yasa yakalleta kai tsaye yace “why did you call Mama”? Juyamai baya
tayi asanyaye tace “magani zaka karbomin” dan shiru yayi chan yace “maganin mene”?.
EPISODE
7️⃣
3️⃣ 7️⃣3️⃣
Kan Safeerah na kasa innocently tace “na basir” dan murmushi yayi sai kawai ya kwanto gadon yakai
hannunsa yadaura saman jikinta kawai Safeerah tafashe da kuka tace “dan Allah…..Dan…Allah karkamin
wani abu dan Allah” wlh dariya sosai tabasa sai kawai yayi hugging nata tabaya yakawo fuskansa saitin
wuyanta yace “bakida basir Pretty Feerah, I just over drilled you I guess namiki yawa” runtse idanunta
tayi tsigan jikinta natashi wlh Salim dan iska ne kawai fuskan rashin mutunci dayake dashi yakesa bazaka
dauka dan iska bane, kiss ya manna mata a gefen fuska yace “Allah ya miki albarka!” Yayi shiru saikuma
yajuyo da ita tai facing nasa murya chan kasa yace “open your eyes!” Ahankali tabude idanunta,
hannayenta yadaura saman kirjinsa ya manne sosai, awani irin hankali yace “I love you Safeerah Shu’ibu
Salim!” Runtse idanuwanta Safeerah tayi kirjinta na bugawa da mugun sauri jikinta na tsuma, tunda take
in her life yaune rana da farko dawani namiji ke fada mata yana sonta, bata taba saurayi ba, suna zuwa
Abuja Momma tamata aure, jikinta har rawa yafara numfashinta na fizge wa tasoma jin motsi a cikinta
kaman kwari na tafiya, wani irin gently soft hug Salim yabata yasa kansa a kirjinta kaman dan baby yakai
hannayenta yadaura abayansa yana kankameta sosai cikin reassuring voice yace “I really love you
Safeerah! I knew bazaki taba yarda ki aureni ba that’s the reason nayi duk wata dabara tawa na tabbatar
na aureki, you’re my world, I breath Safeerah! I sleep Safeerah, you are my savior and my everything,
thank you for saving my life, thank you for marrying me, and thank you for allowing me to make love to
you, ina matukar sonki Safeerah sama da yanda nake son kaina ma, kin shiga raina Feerah kuma kin
zauna daram!” Yayi maganan yadan dago da kansa daga kirjinta fuskanta ya kalla suna a lumshe,
ahankali yadaura fuskansa kan nata sai kawai yafara kissing nata wani kalan abubuwa Safeerah keji da
batasan ma na menene ba jikinta ko ina tafiyan tsutsa takeji, she was angry with him yayi sex da ita tafin
karfi but maganganun nan yasa babu fushi a zuciyanta ko daya ya wanke kansa tasss kawai she just
wanna hug him back tana wishing inama he will always be this simple man, bakinta tasakinmai yafara
kissing nata batako hanasa ba jikinta yayi sanyi yarda wayan dake hannunsa yayi yashiga kissing nata
sosai bude idanunta tayi tana kallonsa idanunsa a lumshe yake kissing nata, you can see how much he
loves her kaman itace rayuwansa, kaman zai cire mata baki ya hadiye yahuta, wani melting xuciyanta
yayi cus bata taba ganin Abbati looking like he wanted her ba, kawai saitaji kaman itama tanason Salim
din amman kuma bata sani ba.
Yakai kusan 5min yana kissing nata gabansa yayi mahaukacin tashi sannan yasaketa yayi wani malalacin
kara yace “Pretty Feerah I’m having erection again, nasake saduwa dake kadan?” Dasauri ta yunkura
zata fita daga jikinshi dan murmushi yayi yace “raguwa kawai, lazy weak girl, zoki bani nono nasha”
ashagwabe tace “ni ciwo sukemin ohh’ohhh” wani kalan haukata brain din Salim tayi da shagwaba
dasauri yace “Baby u are driving me insane, yar Autan mata Safeerah, tom hug me bazan miki komiba”
hugging nasa tayi da sauri tai lamo murya chan kasa yace “wayyoo Allah na nonon nan na daburtamin
lissafi” kankamesa Safeerah tayi tana murmushi kas kasa, yadauki wayansa yakira wani soja yace aje
gidansu a karbomai sako sannan ya ijiye wayan yace “zamuyi tafiya jibi I have work a PH, dake zani”
shiru tayi taoron tafiya ma take dashi wllh kankameta yayi yana shakan kamshin datakeyi saiyahau mata
kisses tana lumshe idanu tadan yatsine fuska tana hamma sata yayi ajikinsa yana shafa bayanta yace
“sleep my angel” tun gabanta na faduwa sakin jikinta tayi yana shafamata baya ahaka bacci yayi awon
gaba da ita jikinta yasaki sosai ajikinta shiru yayi yana kallonta saiya dauki wayansa yakira Lubna tana
dagawa yace “hadamin kayan Anty ki kikawomin side dina, har yanzu Aunt bata dawo ba”? Ahankali tace
“eh tace gobe zata dawo” gently yace “okay” katse wayan yayi ya ijiye saiya kalli Safeerah dake bacci
jikinsa saikuma yaduko ya manna mata kiss a goshi he can’t believe yasanta last night was the best night
of his life, yakasa mancewa, sabida kawai yaga tawahala and yaji mata ciwo yasa yabarta daya sake but
zuwa dare zaiyi” sosai tai bacci har wuraren 1
Farkawa tayi around one taji karan ruwa hakan yasa ta tashi ta zauna yunwa sosai takeji abinci tagani
daban daban a tray wlh batasan sanda ta mika hannu da kyar ta dauko jellof rice datagani zuwa gadon
tafaraci ba, fitowa yayi daga bayi yakalleta the way takecin abincin he just sees his Safeerah cike da
mugun sonta yace “kin tashi” da sauri ta kallesa da idanunta na bacci da suka kumbura saita sauke kanta
dasauri kasa murmushi yayi yace “cinye na kaiki kiyi wanka nadawo daga masallaci zamu tafi, maganin
da Mama takawo yana bayi I spoke to her” kunya taji yawuce closet shiryawa yashigayi itakuma taci rice
din sosai bataci kasan ba danta gaji ta ijiye daidai yafito wlh data kallesa saida gabanta yafadi sabida
yanda yayi kyau zuwa gaban gadon yayi sai kawai yayi hugging nata akunyace taboye fuskanta ajikinsa
yace “let’s go and shower”’daukanta yayi chak zuwa bayin sannan yafito maganin flask dinbtajuye
tadaure ta zauna ajiki tana kulle bakinta sabida kuka takai kusan 20min tafito tai wanka da sabulunsa
tadaji dama dama towel ta daura bayan tai alwala tafara dafa bango tana tafiya tana wawware kafa da
kyar akuma hankali
Yana ikiye kayan dazatasa yaji tana bude kofa dasauri yazo wajen yace “why did you walk”? Dasauri
yadauketa yakaita wajen gadon yayi zaunar da ita yace “na shiryaki?” Turomai baki yayi dayasa yayi
murmushi yashafa kai ahankali yace “banaga komi ba eh Madam Salim” makemai kafada tayi hakan yasa
yayi dariya yajuya yafita kaya tasaka ta shirya lace ne kayan daya ijiye mata pink da hijab pink sakawa
tayi sanan ta zauna kan dadduma tai salla daigasa yakalleta tamai kyau zuwa yayi kawai yadauketa chai
yadaukan musu komi yasauko da ita har kasa zai bude kofa yafita cikeda bori Safeerah tace “ni ka
saukeni”.
EPISODE
7️⃣
4️⃣ 7️⃣4️⃣
Sauketa Salim yayi yakalleta idanunta harsun ciko da hawaye yace “how will you walk har zuwa flat din
su Ammi mu musu sallama ahaka bayan na cicciyeki?” Kanta na kasa ta turomai baki da dan tsiwa tace
“ni zan iya” ahankali yace “okay muje rigimammiya” daga kafa tayi tadan runtse idanu Salim couldn’t
bear it ganinta walking in pain, kawai yadauketa, fashewa da kuka Safeerah tayi zata fita ajikinsa amman
wlh har flat na Ammi yayi da ita, Ameerah ce kadai a falo yasauke Safeerah a kan kujera tana goge
fuskanta dasauri tadan turesa kadan yaki sakinta, yace “kiramin Ammi Ameerah” tashi Ameerah tayi
tawuce sama chan saiga Ammi tafito tana murmushi tana kallon Safeerah da kanta ke kasa tace
“Safeerah an shirya za’a tafi” kanta na kasa kunyan duniya ya isheta tace “ina yini Ammi” zama Ammi
tayi kusada ita ta shafa fuskanta tace “tom Allah ubangiji ya muku albarka Allah baku zaman lpy, zaman
aure sai hakuri Safeerah yau ayi farin ciki gobe ayi bakin ciki dole sai kakai zuciya nesa”Ammi tace “inaso
ki zama mai juriya da hakuri, da jarumta kinji” gyadama Ammi kai tayi Ammi tace “kima mijinki biyayya,
banda rashin kunya da jin zugin mutane ko” gyadama Ammi kai tayi, Ammi ta kalli Salim tace “Safeerah
amana ce a hannunka Salim kakuma rike, zama da mace dole saika rage fushi dakuma zuciya, ka zama
mai hakuri, she’s a small girl mate na Autar gidanku wato Lubna, kome zaka mata remember you have
kalanta agidanku da bata riga tamayi aure ba, take care of her, tai wani laifin look beyond laifin and
understand her, correct her with love and kabiyamata all bukatunta ka sauke hakkokinta akanka, Salim
banda takura” Ammi tayi maganan tana kallonsa cus tasan halinsa, gyadamata kai yayi yace “in sha Allah
Ammi” Ammi tace “nahada miki abubuwa naba Salim dik an samiki a mota, tashi kutafi kinji” kuka taji
yazo mata kawai saita rungume Ammi, Ammi tace “common daughter it’s okay, kome Salim yamiki call
me ki sanar dani zan cimasa mutunci” dan murmushi tayi Ammi takama hannunta tace “muje” tafiya tayi
ahankali tadan tsaya sabida zafi, shima Salim yagani kunya tasa kawai yayi gaba dasauri, Ammi ma ta
lura saitai kaman batagani ba cus Safeerah najin nauyinta har yanzu, Ammi tabita ahankali Safeerah na
tafiya da kyar da duka karfinta har sukakai mota, Ammi tabude mata baya sai kawai Ammi takamata
tahau ta shiga ta zauna wlh gohsinta har yayi zufa ta bala’in bama Ammi tausayi ta sharemata goshin da
kanta tace “bye bye ko, always use hot water for tsarki” sannan tarufe kofan tace “zonan Salim” tahowa
Salim yayi Ammi tadan matsa gefe yataho da dan damuwa kan fuskanta tace “Salim dan Allah kabi
yarinyar nan ahankali wlh karama ce, ba soja bace, kadaiga mate nata basu riga sunyi aure ba ma, she’s
only 20, please, please dan Allah be gently karka hallaka yar mutane with all this ur jikin soja Salim kaji”
gyadamata kai Salim yayi yace “toh Ammi” ahankali tace “ka kaita hospital” gyadamata kai yayi yawuce
da sauri cikeda kunya, mota Salim yabude wondering mesa Ameerah bata rakosu ba, yasan Lubna taje
school, yaja motan har barrack, wani hospital mai kyau sosai yayi parking yafito already wata nurse na
wajen tareda wheelchair bude gaba yayi yana kallon Safeerah hopelessly in love with her kaman tamai
magani yacirota aka sata a wheelchair akai aka turata zuwa office na Dr Hassana dayake yamata bayani
ta messege, tsayawa yayi awaje kusan 12mins, chan takirasa awaya, shigowa yayi cikin office din,
Safeerah na zaune kan kujera kanta akasa tanadan wasa da fingers kaman she’s not comfortable dan
dukawa yayi agabanta yadago kanta yana kallon fuskanta cikeda so yace “menene?” Girgixamai kai tayi,
dan gyaran murya Dr Hassana tayi tana rubutu Salim yadago tabasa paper tace “get this drugs for her
Major, inada magana dakai, call me awaya please!” Hakanan Safeerah taji wani iri azuciyanta sabida
yanda taji Dr Hassana tamai murya daban da wanda ita take mata dakuma yanda tace “tanada magana
dashi yakirata awaya” anatse Salim yace “I will call, thanks” cus he believes is magana kan Safeerah,
kawai yajuyo yakalli Safeerah yace “let’s go home Pretty” yadauki Safeerah yajuya abinsa baima damu
da wheel chair ba, dan juyowa Safeerah tayi a kunyace kawai taga Dr Hassana na binsu da kallon that
looks so strange takasa fassarawa especially Salim daya dauketa da hankalinsa duka yana kanta,
hakanan Safeerah taji zuciyanta yamata badadi sai bugawa zuciyanta yake, metake kallon mijinta haka?
Why is she looking at Abee haka? Mota Salim yakaita yabude gaba yasata yaduko cikeda so yace “lemme
get your drugs” kin kulasa tayi ya tsaya yana kallonta saikuma yajuya yadawo ciki Safeerah kawai sai leke
take, zai biya yayi magana da Dr ne? Ganin Pharmacy yaje tana ganosa daga wajen yasa hankalinta
yadan kwanta, yasai magani yafito yazo yashiga motan ya kunna yana daga wayansa dayake ringing yasa
a kunne yace “ina jinki” ahankali Dr Hassana tace “Major kajima matarka ciwo sosai but na bata magani
nasha dakuma shafawa, please karka kara nemanta for a while” kai tsaye yace “how many days off”? Kai
tsaye tace “minimum of 10days maximum of 14days” direct yace “I can’t Hassana!” Wani radadi
Safeerah kawai taji aranta imagine tana mota tana fama da ciwon dayaji mata yana waya da wata harma
yana kiran sunanta not even Dr dayake cewa dazu, dakewa Hassana tayi sosai tace “kodama tanada
lafiya she’s too small to handle someone of your status, ka kara aure Major!” Dan shiru Salim yayi cus
yaushe tazama so informal dashi dahar tana invading personal life nasa tana gayamai yakara aure, KB
yataba gayamai Dr Hassana loves him but baibama maganan attention ba, she’s 40 itama so kusan age
mate suke, itama ta taba aure but mijinta ya rasu soja ne an kashesa, kawai datse conversation din yayi
kai tsaye hakan ma dan yana ganin girmanta ne yace “I will see what I can do thank you for your service
Dr” ya katse wayan, kai tsaye itama Hassana takirasa back, kallon wayan yayi saibai dauka ba, sake kira
na biyu tayi bai daga ba, ana uku yadaga yakai kunne bace komiba zuciyansa yafara baci daidai yana
parking gaban gidansa. Ahankali Dr Hassana tace “dan Allah ka aure ni Salim!”.
EPISODE
7️⃣
5️⃣ 7️⃣5️⃣
Ran Salim bakaramin bace yayi ba jin abinda Dr Hassana tafada, like is her audacious nature for him,
how dare she sabida yayi consulting nata the other day, paid for her service not like free tazo ta
dubamai mata, and yau yakawo matarsa hospital nata tagama kallemai mata, tasan sirrin sa dana wife
nasa shine zata gayamai wannan stupid maganan, fada yakeso yayi but kuma hakanan so unlike him yaji
yana tsoro yamayi maganan dazaisa Safeerah tagane mema ke faruwa, kafin tafara tunani wata
budurwansa ce ko wata mai sonsa, ko akwai wani abu between them gashi yasa ta dubata tagane mata
jiki, as a woman she will feel insulted, zare wayan kawai yayi daga kunnensa ya katse ya ijiye yana karasa
kashe motan gabaki daya yana kokarin bude kofa kawai wayan yahau kara another call na shigowa,
waigowa Salim yayi dasauri kafin yakai hannunsa Safeerah tarigasa daukan wayan axuciye kawai ta bude
kofan motan ta wurgan da wayan sosai jikake karrarr! Wayan Salim ta tarwatse akasa, Safeerah na nishi
sosai tanaji kaman zuciyanta zai fashe sabida ciwo da zafi ko kallonsa batayiba tabude kofan da kyau
kawai tafice batare data kalli fuskansa ba tana tafiya ahankali da kyar tanajin zafi but tafijin zafin wayan
dayake da wata agabanta, tayi wajen kofa ta tsaya, Salim yadade zaune wajen yana kallon wayansa da
Safeerah ta tarwatsa saikuma yakalleta hartakai gaban daki ta tsaya taki kallonsa, wani boyayyen smile
yayi yasauko daga motan yana kallonta yataho yasa finger nasa yana kallon fuskanta, taki kallonsa karasa
bude kofan yayi tashige abinta da masifa yakalleta gabansa har faduwa yayi saiya juya yaje ya duka
yadauki wayan taci screen gabaki daya, murmushi yasakeyi yadan shafa kansa yace “Major Feerah in
action” a aljihu yasa wayan yawuce mota baya yabude yashiga cicciro abubuwansu yana kawowa falo
bamata ciki, flask yadauko dan Ammi tahada musu abinci ya shigo dasu sannan yakoma yadauko
magungunanta yarufe motan yashigo gidan ya maida kofa ya ijiye, bude ledan yayi yaciro drugs din da
aka bata ya bude yaciro lift let din yana karantawa he’s very security conscious wannan datana sonshi
kafin taba matarsa mugun magani ganin eh magungunan matsalan Safeerah ne sai yarikesu yawuce
sama dakinta yawuce yabude kofan amman arufe dan jimmm yayi kafin ahankali yace “open the door
Baby” banza tayi dashi, ahankali yace “I’m sorry” kin kulasa tayi, tashi yayi daga wajen yawuce dakinsa
drawer yajawo yaciro spare key na dakinta yana addu’a Allah sa tacire key yana zuwa yatura key yako
shiga tana zaune bakin gado kanta akasa tana wasa da yatsunta karasawa wajenta yayi yazauna gefenta
dasauri Safeerah ta yunkura zata tashi fizgota yayi tafado jikinsa turesa tayi kuka na neman kufce mata
tace “ni ka kyaleni kaje kacigaba da wayanka” ahankali yana hugging nata yace “wayan dakika fasa
Madam Salim” dan shiru tayi tace “ni dai kasakeni” ahankali yace “kishina kikeyi?” Dasauri Safeerah ta
kallesa hada idanu sukayi, wani kalan kunya ne yakamata batasan sanda ta kulle idanunta ba tana turo
baki tace “ni me ruwana dakai, kuma bazan kara zuwa asibitin ba, duk randa nakara ganinta saina mata
duka” dariya yakusan kufcemai yace “kinada karfin dukan mutane ne?” Da zuciya daya tace “taje ta
tambayi Salma dudda ta girmeni amman saida na mata duka itama kuma haka zan mata” kwashewa da
dariya Salim yayi wlh kaman ya cinye Safeerah da so, his stubborn little weak wife, dan juyowa Safeerah
tayi dudda gabanta na faduwa ta kallesa yayi kyau yanda yake dariya sabida he hardly laugh kawai saita
tsaresa da idanu gabanta na faduwa, dakatar da dariyan yayi ganin yanda take kallonsa lost in thought
hancinta yaja dasauri ta maida kanta kasa, ahankali yace “kwanta na shafa miki maganin awajen”
dasauri ta harde kafanta tace “ni zansa dakaina” ijiyemata yayi yace “okay lemme go and get another
phone, I have call meetings na tafiyan dazanyi jibi” hakanan sai taji bataji dadin yanda tabatamai waya
ba kaman tacemai ya yakuri amman kuma saita ki ficewa yayi tana jinsa yabar gidan sai tunanin Dr
Hassanan take ranta na baci, mikewa tayi da kyar tacire kayan jikinta tafada bayi wanka tayi tasake zama
hot water basir din yaragu sosai fitowa tayi tashafa maganin sannan ta nemi simple gown tasaka sky
blue ta kwanta a bed ahankali abinda yafaru jiya sai dawo mata yake boye fuskanta tayi ahaka bacci yayi
awon gaba da ita.
EPISODE
7️⃣
6️⃣ 7️⃣6️⃣
Wuraren 9 Salma tai parking motanta gaban club din bata shiga ciki ba dan bataso ta hadu da Ya Shamsu
danyace tai avoiding AJ click din su Abbati ne, he really hates AJ, wayanta tadaga tace “ina waje AJ
kafito” tazare wayan daga kunne tana kalle kalle kusan 15mins yabata sai gashi chan yafito dan matashi
ne kaman Abbati amman he looks kaman yafi Abbati kudi yana sanye da crazy jean da shirt dabaisa
botura ba ga sarka a wuyansa dayake yasan motanta direct wajen motan yaje yabude yashiga yace
“Sams” ya matso hugging juna sukai yashafa mata baya yace “yup wasuupp I’ve been calling you for a
while now baki amsani, harna cire rai akanki ma yau naga kin kirani da kanki, what is happening wat do
you need from me”? Yayi maganan yana sakinta yakoma mazauninsa Salma tabude wayanta tamika
masa hoton Salim data samu a google yana sanye da uniform tamikamai wayan ya amsa yana kallo yace
“this is Major General Salim right”? Dasauri Salma tace “ya akayi kasansa”? Dan tabe baki yayi yace
“wani yaro na driver sa ne, ninasa yaron a military school he’s very loyal to me his name is John, but he
works under Major Salim saisa na sansa” dan ijiyan zuciya Salma ta sauke tace “Major Salim use power
sa on my mother and I want to hurt him back sosai, kasan he’s married to my cousin Safeerah ex din
Abbati” Dasauri yace “Abbati dake prison”? Salma tace “shi yayi casting Abbati yakaisa prison” shiru yayi
yace “this guys is a fucking Major, I have no business with him, me kikeso amasa and what will you do
for me in return” dasauri Salma tace “wlh inhar zakamin abinda nakeso kome kakeso nima zan maka,
banda burin danaga nayi causing pain on him” anatse yace “but what do you want me to do?” Kai tsaye
Salma tace “so far base on abubuwan da Momma tafadamin yayi I think Matarsa is his weak point that’s
my cousin! I want to separate them! Inaso naraba aurensu, zaka iya sa John ya nemi matarsa?” Dasauri
yace “look Salma John is dead loyal to me, nace miki I did everything for him he’s my boy haryau nike
treatment na mahaifiyarsa nine school fees na kannensa ko kashe mutun nace yamin zai min that is out
of the question” wani sanyi Salma taji tace “to inaso ya nemeta inaso kuma Major ya gansu but make
sure yayi making nasa looks like cousin dina ke nemansa ya yanda zai tsani cousin dina sosai” AJ yace “u
want my boy to loose his job kennan cus that will happen” Dan murmushi tayi tace “toba saika basa
wani aikin ba” takai hannunta shafa fuskansa dan lumshe idanu yayi yabude yace “wat will you do for
me in return toh” dasauri tace “me kakeso” kallonta yayi yace “let’s go to my hotel yanzu sleep with him
sabida muyi sealing deal din inba hakaba deal is off” faduw gabanta yayi maza sunsha tabata ayi this ayi
that amman bata taba sex ba wlh yanda tayi yasa yace “I know bazaki yarda ba deal off nawuce” ya
yunkura zai bude kofa dasauri takama hannunsa tace “naji naji, tsaya dan Allah na yarda” ahankali yace
“good, drive let’s go” kunna motan tayi gabanta na faduwa sosai har zuwa wani hotel mai kyau akashe
motan suka shiga, shike gaba tana biyedashi abaya har zuwa dakin hakanan tanaji tana gani AJ yasadu
da ita sabida kawai tanaso ta bata rayuwan auren Safeerah da Salim harda kuka danta wahala a hannun
AJ cus dan duniya ne shima.
Wuraren 5 yadawo gidan cus saida yayi sallan asir yau kowa a base yasan he’s happy awaje yahadu da
KB daya wanke sa tasss yace “dan iska when will you invite us for abincin Amarya” kai Salim yashafa yace
“soon, bari na shiga gida Amarya na ciwon kai” kallonsa KB yayi wani rawan kafa dayaga Salim nayi yasa
yace “shegen ya dandana” sama yawuce shigowa cikin gidan yayi yataho sama Safeerah na kwance
adakinta abun yamata sauki da sanyi sosai balm din kaman pain killer ne taji dadi sosai taji motsinsa
direct dakinta yataho hannunsa rikeda ice cream yazauna yana dagota ya manna mata kiss a goshi yace
“I’m back ga wayana check any number da bakiso aciki ki goge, you are the only one I love, I will cherish
you forever” sunnar da kanta kasa tayi cikeda kunya yasamata sabon wayan a hannu ya bata ice cream
din yace “bari naje nai wanka nadawo” ficewa daga dakin tayi wayan ya kalla she can’t believe ya
tasamai waya and baimata fadaba wani ji da ita yake hai yayi sanyi sosai kaman ba shiba wlh, bude
wayan tayi komi nasa an dawo dashi contact dinsa tashiga tashiga dubawa wlh banda sunayen kannensa
saikuma number Nana datagani baida wasu mata a wayansa yan aikinsa daga taga serhent kaza officer
kaza kaza haka yake saving number mutane watsapp nasa ta shiga yanada chats dayawa da bayama
budewa batasan mesa ba samin kanta tayi ta shiga camera kawai saita saita a fuskanta takalli kanta gani
tayi tama kanta kyau sosai gashi she looks sick irin ta wahala da menene menene dinnna ga gashinta a
tsefe
Kawai saitahau yin hoto bala’in kyau tayi kunya taji ta ijiye saita ijiye wayan kawai kamshinsa taji daga
gadon bude kofan dakinta yayi ahankali yashigo yana sanye dawani 3quater iya guiwa da singlet kawai
he looks so cute dasauri ta dena kallonsa sabida yanda gabanta yafadi zuwa gadon yayi kawai yahau ya
kwanta yawani jawota jikinsa lamo tazo batare datai gardama ba yace “kin gama binciken wayan do you
trust me?” Manna fuskanta tayi a kirjinsa tace “uhn” dan shiru yayi sai kawai ya manna mata kiss a kanta
yace “ya jikin wajen yayi sauki”? Girgixamai kai tayi da sauri tana wani narkewa ajikinsa cikeda kunya.
EPISODE
7️⃣
7️⃣ 7️⃣7️⃣
NOT EDITED
Dago fuskanta yayi yace “gobe zan fita dawuri my first stop is wajensu Mama, I need to pick Waleed up
naje nai enrolling nasa a school kafin nadawo base for meetings damuke dashi na work trip namu jibi”
dan shiru tayi fuskanta na kirjinsa tace “mesa bazaka bar Waleed yashiga school da Baba ke koyarwa
ba”? Ahankali yace “I want to enroll him awaji British Islamic school, the proprietor na school din is one
islamic scholar from South Africa the school is good I want Waleed to be there, don’t worry school bus
zai dinga daukansa yakuma dawo dashi” gyadamai kai tayi saikuma ahankali tace “nagode Allah saka da
Alkhairi” shiru yayi bai amsa ba cus bayaso tanamai godiya kan Waleed yariga ya maida yaron dansa,
murya chan ciki tace “nabika nima naje gida?” Kai tsaye yace “you’re not going anywhere” wani iri taji
amman tai shiru ahankali yace “matana bazata dinga yawo ba, duk wanda kikeso kigani zan sa akawo
miki shi but u no, banso naga matana na yawo, I just want you in my house kina kulawa dani” bata sake
magana ba
He wants to touch her but yasan dazaran yayi mistake dinnan zai karasa jimata ciwo ne sai kawai
yahakura, ahankali yace “Safeerah!” Murya chan kasa tace “naam” gabanta yadan fadi dan fito da ita
daga jikinsa yayi yakai hannu yadaga fuskanta yakalleta yace “look at me” kallonsa tayi da kyar, murya
chan kasa yace “kinsan mesa i was angry dazu dudda kin fasamin waya?” Girgixamai kai tayi anatse yace
“sabida I know da nine naji kina waya da wani maybe zan iyayin abinda yafi fasamiki waya ma” yayi shiru
Anatse yace “I am very honest and very loyal to kowa nakeso, as long as ina sonki i can never cheat i
have wani irin disciplined heart and i want you kema to be just like me, i wanna be the only man
arayuwanki Safeerah, banso ki kalli wani namiji aduniya banda ni, i want to be your everything, ko
hannunki banso kibari wani namiji yagani balle smile naki, ko muryanki or wani abu unless it’s nesseceyu
or in situation of life and death, I am madly in love with you dani kaina bansan mezanyi ba duk randa zan
ganki dawani, I have banzan heart and inada muguwan zuciya da baxan taba fata kiga that side of me ba,
promise me you will never trigger me Safeerah kinji” gyadamai kai tayi tana wani jin tsoronsa cus
batasan mesa yake maganan ba tace “okay” lumshe idanu taga yayi yasauke ijiyan zuciya dai kawai shi
ya sa kansa a kirjinta kaman dan yaro yace “thank u” saikuma yakama hannayenta yace “hold me
Ummy” wani yirrrrr taji tsigan jikinta natashi tadan rikeshi yayi shiru ahaka tanaji gabansa natashi
dasauri tai kokarin fita daga jikinsa
Kamata yayi da sauri yace “bazan miki komiba I promise zan barki ki huta kinji” jikinta nadan rawa haka
tadawo yakara shiga kirjinta Safeerah har tausayinsa tafaraji yanda gindinsa ke mikewa just sabida
kwnaciya da kansa dayayi a kirjinta har saida cikinsa yafara ciwo yakai hannunsa yabude wandon yaciro
dick din daga wando ya matsa ajikinta yana wani nishi yarineta gam jikinta na rawa yanda Salim yake
kaman mara lafiya har zabura yake yana nishi kawai a kirjinta kana gani kasan dauriya ne kawai itin na
soja Sauda aka fara kiran salla yamike da gudu Safeerah ta runtse idanu wlh bala’in tsoron gaban Salim
take wai kunga girmansa ga faskekwn kai
And he’s dripping kai Salim ma dai akwai lafiyan jaraba, murmushi yayi yakalleta sai kawai yawuce
bayinta dauraye kansa yayi yayi alwala saita hadamata hot water yafito daukanta yayi yakaita bayi yace
“please sit and get better quick” yana maganan yajuya yafita tabisa da kallo tana turo baki ita zafi kawai
takeso yadena mata amman wlh bataso ya warke sabida tsoron yakara tabata take sosai gamawa tayi
tafito salla tayi kawai saita tashi tana wawware kafa tafito fridge taje a kitchen taciro ciccibinta tasa a
microwave tashiga yimasa tea komi ahankali yakeyi
Anan kitchen tazauna ta cinye ciccibin tasha romon tasha tsumi tahadamai tea a flask ta wanke komi
tafito tabude abincin da Ammi tabasu tadeba tasamai sannan tahadamai sauran a takeaway yanda
tasaba yi sabida yakai yabatar waje tawuce kitchen ta wanke flask din sannan ta kunna turaren wuta
agidan kafin ta lallaba ta taho sama tafada bayi wanka tayi tazo tai isha’i tasaka wani yar riga rigan bacci
kawai ta kwanta ta shafa magani bata wani jimaba ko harda gajiya da rashin baccin dabai bartaba nan da
nan bacci yayi awon gaba da ita.
Wuraren 8:20 yashigo gidan zama yayi dinning yana murmushi yaci abinci yasha tea sosai sannan yatashi
yafitar da takeaway yabama sojojinsa yashigo yarufe gidan yakashe wuta yawuce sama dakinta yabude
ahankali wlh tayi bacci sosai juyawa yayi yakoma dakinsa yayi wanka ya shirya tsaf sai kawai yabiyota
zuwa dakinta ya kwanta kusa da ita and just pull her yasata ajikinsa sosai ya kankameta shi kansa yanda
yakejin wutan son Safeerah kaman zai haukace ahaka bacci yayi awon gaba dashi.
Da asuba yatashi da strong erection mikewa kawai yayi daga gadon yabude kofa yafice zuwa dakinsa
wanka yayi da ruwan sanyi yadan samu relief ya shirya cikin faran jallabiya yafito dakinta yawuce but
yana bude kofa yaga bata gado ga karan ruwa maida kofan yayi yafito yawuce mosque around 7:30
yadawo kamshi yaji tundaga falo sai kawai yayi murmushi ita da batada lafiya kitchen yawuce a tsaye
yaganta ta bubbude kafa tana making mishi breakfast shigowa yayi da sauri tajuyo ta kallesa murya chan
kasa yar karama tace “ina kwana” bai amsaba kawai ya dauketa kaman yar yarinya
Kallonsa tayi yakashe mata idanu yace “sit how can I help though ban iya girki ba, Auwal is the Chef”
ahankali tace “zan iyayi Allah” kujera gasa gaban gas’s din saiya dauketa ya ijiyeta kai ya tsaya gefenta
yace “I’m here kome kikeso tell me” murmushi tayi tace “nidai kaje ka shirya” makemata kafada yayi
hakanan yana tsaye yana bata komi suka gama yafito da komi dinning sannan yadauketa sukazo dinning
abincin yaci yana bata abaki duk kunya yDameta amman haka taci sannan yadauketa suka yo sama
dakinsa ya ijiyeta kan gado yashiga closet shiryawa yayi tsaf cikin uniform
Yafito yazauna kusa da ita yace “samin botur” dan kallonsa tayi ita kawai tsoronsa takeji yaragu tsoron
but still tanaji,
Hannu tamika ahankali zata daura ajikinsa sai hannun yahau rawa hannayensa yasa yakama nata
yadaura ajikinsa samai boturan tafarayi tana shakan kamshin dayakeyi murya chan kasa yace “kinsan ni
mijinki ne not dodo”? Murya chan ciki tace “you are scary” ahankali yace “mezanyi Pretty Feerah tadena
tsorona”? Dan kallon fuskansa tayi ahankali tace “stop being too strict and always smile” murmushi
yamata sosai yace “I’m not strict kuma bagashi tun jiya murmushi nake ba sabida you made me happy,
I’m even giving you your gift but bai iso ba” sauke kanta kasa tayi hugging nata Salim yayi yace “zanje
aiki don’t cook anything, I will send akawo miki food, put on hijab open the door ki karba ki maida door
ki rufe, ko thank you karki cemasa your voice is for me only kinji” Gyadamai kai tayi, yace “just relax and
rest inaso ki warke I want you so baddd wlh” akunyace tajuya fuskanta biyota yayi yace “kinsan dadin
gindinki kuwa” kulle fuskanta tayi kawoa saiyahau dariya yamike ya manna mata kiss a kumatu yace
“bye Mrs Salim” kuka taji yazo mata kaman karya tafi saita gyadamai kai yawuce yafita
EPISODE
7️⃣
8️⃣ 7️⃣8️⃣
NOT EDITED
Gidansu yaje dayake yakira Baba an shirya Waleed tsaf da Waleed yagansa bakaramin murna yayi sai
tsalle yake ya kankamesa shima Salim was so happy har Mota Mama da Baba suka rakasu by 12-1 za’a
dawo dashi suka tafi school din he did everything and sign yasa address na gidansu da number aka kai
Waleed class da anamai welcome sauran yara kawoa saiya ciro video yayi Waleed sai murna yake he
loves being with kids like him su 7 ne a class nasu sunada teachers 4 kuma so yaro na kokari
WhatsApp yashiga yaduba tanada watsapp kawai ya aikamata video ya ijiye wayan yawuce office.
Daukan sabon wayan tayi saitaga iMessage yatura mata video taciki downloading tayi ta danna ganin
Waleed batasan sanda ta tashi zaune da sauri tana kallo ba kunga classroom na Waleed kuwa Ya Allah
harda turawa a student din ga malaman anama Waleed welcoming son he looks so happy hawaye taji a
idanunta kawoa saitahau kuka bata taba ganin wanda yaso Waleed like him ba,
Kawai she’s so grateful Mama takira tana dagawa Mama tace “wlh yanzu nake shirin kiranki naji ya jiki,
kinsan kunyan siriki bai kamata naita kiranki nasan kuna tare ba, ya karfin jikin”? Ahankali tace “naji
sauki Mama, Mama yakai Waleed school ko” Mama tace “Safeerah babu abinda zamu cema Salim sai
Allah saka da Alkhairi, Babanki yace makarantan dayasa Waleed school fees is 2M, banda haka jiya da
akazo karban miki magani babu kalan kayan abincin da ba’a sauke mana ba, Safeerah ki zauna lafiya da
mijinki, ki masa biyayya, sannan ki dage da addu’a babu auren da babu kalubale, wlh Salim mutumin
arziki ne, nasan dan adama ajizi ne kome zai miki kiyi hakuri kinji ki yafe masa ko dan abinda yake ma
Waleed da mu kinji” ahankali tace “toh Mama” murya chan kasa tace “Mama yace gobe zamuyi tafiya
wai zamuje port harcourt aiki zaije amman dani zai tafi” anatse Mama tace “Masha Allah, kukaje yafita
aiki makesure yadawo yasami abinci, ki kiyaye abubuwan da bayaso Safeerah kinji, Allah ya Baku zaman
lpy, Allah ya zaunar dake lafiya, na manta ban gayamiki ba yabawa Ummi jari yakuma saya mata gida
yanzu tabar gidan haya a katsina”
Murmushi Safeerah tayi abin yamata dadi sosai wlh, Mama tace “ki debi magungunan ki ajaka kije dasu
kiyita sha mace saida gyara, ki daure ki juresa ki dinga amince masa kinji Feerah Baba” gyadama Mama
kai tayi batai magana ba, Mama tace “Allah yabaki ciki da wuri, Allah yamiki albarka” ahankali tace
“Ameen” Mama tace “toh sai anjima zanje nama Waleed girki, daya zai dawo” murmushi Safeerah tayi
tana missing yaronta tace “to”
Mama ta katse wayan tana katse wayan kira na shigowa Salim ne dagawa tayi strictly yace “dawa kike
waya tun dazu?” Faduwa gabanta yayi wai Salim wani kalan mutum ne ahankali yace “da Mama” dan
shiru sannan yace “okay” ahankali tace “naga Waleed thank you, Allah saka da alkhairi” anatse yace
“stop thanking me, me da me kikeso akawo miki I wanna send John” ahankali tace “anything!” Shiru yayi
yace “okay, anjima idan kin huta pack your suitcase kidau like 7set na kaya, plus kananan kaya dayawa
and many other things dakikeso, we’re living by 6, inada metting by 10 ne” ahankali tace “okay” anatse
yace “love you bye”
Katse wayan yayi tasake kwanciyanta har bacci yasoma kwashwta wuraren 12 wayanta yayi ringing bude
idanu tayi shine dauka tayi cikin muryan bacci tace “hello” shiru yayi tsigan jikinsa natashi yace “John na
waje, wash your face, put on hijab ki sauka ki karba don’t speak to him” ita tama soma sabawa da
abubuwan sa tace “tom” katse wayan yayi itakuma tasauka tawuce bayi tana tafiya ahankali tace wanke
fuskanta tafito wayan ta dauka incase yakirata tasauka kasa tana tai wajen kofan ahankali tabude kofan
wani matashin soja ne dabaxai wuce 32yrs ba ga p-cap akansa wani kallo yama Safeerah dayasa yadauke
idanunta daga kallonsa da sauri yamata murmushi yace “omoh Madam u are so beautiful wow no
wonder Oga no dey let you comot, you are so fine, fresh and sweet” wani iri taji amman batai magana
ba batasan ko akwai camera ba yaganta tai magana. Yahau fada
Hannunta dakeda waya yakikamai alamun yabata jakan abincinta na hannunsa kawai yasa hannu ya
karbe wayanta yace “lemme give u my number” kawai taga yataba screen nata ranta yabaci tamika
hannu zata karbe wayanta kawai ya matsa baya yace “wait naaa” number ta yasaka yayi dialing nasa
wayansa yahau ringing sai yayi saving numbersa sai yayi deleting call din sabida karma tagani yamika
mata idanunta jaa yayi sosai na bacinrai yabata wayan da abincin ta karba kawai tajuya tareda maida
kofan tarufe da sauri saita bude wayanta da sauri tashiga dial calls bataga komiba last kiranta nw wajen
na Salim, to danne dannen meyamata, wayansa dayahau ringing na me? Ko wani kira ne daban ko
kadan brain nata bai bata taduba contacts ba, haka sojoji suke? Tafadamai abinda yamata? Toh mema
zatace? That ya karbi wayanta yataba? What is that? Yadace tahadasa da abokan aikinsa? To mema
yamata tasan Salim da fada karyaje ya koresa daga aiki tunanin yasa kawai ta watsar da maganan cus
bawai zuwa gidanta yakeba ko ganinsa takeba
Anan falo tazauna tabude abincin biryani da mandi flat bread curry sauce da kofta sai salad taci kam
tasha juice tamike t
Tai sallan azahar anan falo tai kwnaciyanta akan kujera ta kunna tv tana kallon zee world tana kara
admiring gidan, wayanta ne yahau ringing ganin Salim ne tadauka dasauri kafin tai magana yace “I just
finish meeting saisa ban kiraki tun dazu ba, yakawo miki abinci?” Ahankali tace “eh” “kinmai magana?”
Dasauri tace “a’a” strictly yace “did he say anything to you? Yamiki wata magana”? Wai Salim bai yarda
da kowa bane ko baiyi trusting nata bane ko yan aikin sa ne bai trusting ba koko haka halinsa yake ko
kishi ne cus wat is this azahiri saitace “a’a”
Anatse yace “okay bayan nayi la’asar zan fara dawowa, mezan taho miki dashi?” Ahankali tace
“chocholate” dan smirking yayi yace “okay sweet tooth I love you Major Feerah” akunyace ta katse
wayan sai kawai ta tashi tawuce kitchen she’s still walking slowly
EPISODE
7️⃣
9️⃣ 7️⃣9️⃣
NOT EDITED
Barbecue chicken tamai a oven da salad, sai lentils da gizzard sauce tunda he eats healthy tamai juice na
apple, cucumber da lemon takawo komi ta jera a dinning almost 4:30 ta kunna turare a falon TV na aiki
tawuce sama wanka tayi sai kawai tayi gayu tasaka wata gown English ce maroon tamata kyau tai
parking gashinta feffesa turare saita dawo falon ta kwanta tacigaba da kallo, tana tsaye a wajen taji anyi
parking mita dasauri ta mike tai window tadan daha kabule budemai baya akayi yafito yana sanye da
uniform saida yayi dismissing nasu sannan yataho wajen kofa dasauri takoma kujera bude kofan yayi
yana kallonta wlh ganinta kadai saitaji farin ciki
Rufe kofan yayi yabude mata hannu yace “baza’amin oyoyo ba” akunyace ta rufe fuskanta saita tashi
dadi yaji kadan kadan tasoma sakin jikinta dashi and wlh tasoma sonshi he could see it tun jiya data
fasamai waya ganin tana tafiya ahankali saikawai yazo yadagata dakansa kawai Safeerah ta kankamesa
yace “washhhh i love when u kankameni like this” sakinsa tayi yunkurin yi yace “yakuri yakuri ban kara
fada Major Feerah, you smells incredible so the house too, I love nadawo daga aiki and see you like this
thank you” sake kankamesa tayi ya kalli dinning yace “kinmin girki keda baki da lafiya” Gyadamai kai tayi
alamun eh wucewa dinning yayi da ita zama kujera yayi yana rike da ita ya ijiye ledan abubuwanta na
zaki
Yace “lets it” fita daga jikinsa tayi wlh dayaga abincin data dafamai saida yasake kallonta sai kawai
yakama hannunta yace “thank you I love healthy food waya koya miki girki haka?” Ahankali tace “Mama
damuka zo Abuja iri shi take dafawa a gidan Momma” gyadamata kai yayi bai kara cewa komi ba jin
sunan mOmma da ake kira yakalli tv dake aiki yace “kallo kike” Gyadamai kai tayi saiya jawota jikinsa
yace “zokici abinci” feeding naga yashiga yi ahaka sukaci yaci abincin sosai haka juice dinma zata kwashe
kayan yahanata yakai kitchenda kansa ya tsaya ya wanke kuma though he messed the place up haka
yadawo yace “muje kimin wanka” Makemai kafada tayi ta kifakai a dinning tace “Abeeeee” dasauri yace
“shy shy Ummyyyy, ba kinga komi jiyaba” kulle fuskanta tayi taki tashi yayi dariya yawuce sama Sauda
taji yashiga daki tawuvr ama itama tashiga dakinta tahada kayanta sharp sharp sannan ta taho falo
abibta
Yana gamawa yafito yana sanye da jallabiya yazo har kujeran zama yayi sai kawai yakamota daura kanta
yayi kan cinyarsa yana kallon TV he loves yanda tafara sakin jikinta harta sauko tana kallo da kanta and
he will put everything for her, Netflix, prime, Showmax, Zee5, he just want matarsa to have everything’s
she needs at home karma tai craving waje ko zuwa waje, sai chocolate takeci tana kallon tv sosai Salim
ke kallonta gabansa ja faduwa sabida yanda yakejin sonta, she’s just a child very small little girl ne
Safeerah, he’s so happy she’s not that sad Safeerah anymore, she’s gradually becoming a happy
Safeerah, wlh yanason Safeerah sama da rayuwansa, and yanajin wani iri da ko namiji daya bayason ya
kallemai ita, ijiyan zuciya ya sauke yace “My Feerah!” Dan dago kai Safeerah tayi ta kallesa
Yace “bazaki bani chocolate ba ni” murmushi tayi cikin yar muryanta tace “ai bakashan zaki” hannu yasa
yadagota kawai saiya juya ya kwantar da ita yahau kanta yanajan wuyanriganta kasa boobs nata da ba
bra suka fito ta runtse idanu da gudu yace “but I can have this yafi chocholate dadi” bakinsa yadaura
akai yalasa saiya dago kansa yakalleta yace “open your eyes and watch ur Indian movie” batai musuba
tabude idanunta taki kallonsa sabida kunya maida kansa kirjinta yayi ahankali ya kwanta kaman dan yaro
kawai yakama nononta yasa abaki kai jama’a wlh yayi kokari da tun jiya baisha ba
Ga dakin da haske duk kunya ya ishi Safeerah, sosai yake shamata nono harwani hadiyan yawu yake
kaman yana samun ruwa yabude dayan yana murxawa sosai jikinta na mutuwa lissafinta duka na
kwance wa bama ta gane me akeyi a TV, sai ijiyan zuciya takeyi da sauri da sauri, turesa tafarayi cus
kaman tai ihu da karfi ta turesa tanajan riganta sama kawai tajuya ta kife a kujeran idanunsa sunyi jajir
yakalleta yakalli bombom nata sai kawai yasauka kasa yakifa kansa a bombom nata yace “ur pussy smells
so erotic!” Turesa tayi ta tashi daga kujeran kawia tai baya zata fadi ba karfi dasauri yatareta
Yace “lazy weak girl” turomai baki tayi sai kawai yarude kaman wani shashasha yataba bakin yace “ni
kike turama baki” gyadamai kai tayi murmushi yayi yace “mena miki toh” fuskanta ta boye a kirji
ahankali ashagwabe tace “kadena tabamin wannan” ta manna booby nata on his chest yace “Safeerah
zanci ki fa, wai baraki banni nahuta ba” Wlh yanda yayi maganan was so funny saitai murmushi tai
lamooo ajikinsa somehow he noticed tanada son jiki bai hanata ba sosai ta narke in his body tajuyo da
kanta tana kallo they look so cute together sai shafa mata kai yaka ahaka har bacci yasoma daukanta
tsabagen yanda taji dadin jikinsa bai hanata ba dan duk kallonta yake
Kamata yayi yawuce da ita nan bayin falo yamaida kofan yarufe wlh agabanta bayako kunya yaciro dick
yafara fitsari dagudu ta juya Innalillahi dariya yayi yace “me kunya kawai” tass yagama yayi tsarki yay
flushing yace “kema zaki wiwi”? Dasauri ta girgizamai kai alwala yayi da tap yabata wash hand basin
atare suka fito yafice mosque tawuce dakinta anan tai salla tasake wanka tai brush tai shirin bacci
wuraren 9 yashigo kamata yayi yace “muje dakina kitayani hada kaya” binsa tayi tare suka hada kayan
sannan ya zaunar da ita kan gado yawuce bayi wanka kofa tafito yaga ta kwanta abinta hamma take
baiso yamata komi yanaso ta warke sabida yasan ta warke wlh bazai kara bata any break ba saidai idan
period take zaiyi hakuri kofa yafito yahau gadon hugging nata kawai yayi tun gabanta nafaduwa sabida
yanda taji gindinsa yatashi hartai bacci
Da asuba yatashi yayi wanka yatafi masallaci itama tayi ta shirya cikin wata abaya mai bala’in kyau black
tai proper rolling koda yashigo saida ya kalleta daga sama har kada abayan bai kamata ba hakan yasa
yabarta yarike hannunta yaushe komi ya dauka da akwatinau suna fita taga wannan mutumin na jiya
yabude musu bayan mota shiga tayi shima Salim ya shiga yarufo musu kofa yashiga gaba yaja har airport
sabida Safeerah yakibin jirginsu na military private jet na Baba zaibi gabanta dai faduwa yake bata taba
shiga jirgi ba haka suka shiga harda John ciki yayi da ita wajen bed
While John nata chan gaba da suka tashi saida tai hugging Salim gabanta sai faduwa yake he just cuddle
her tadanji dama dama gabanta sai faduwa yake tanaji kaman zasu fadi dukta rikitasa dan ta murjesa sai
goga mai nono take ahakadai suka sauka PH
Wata hadaddiyar jeep na sojoji da convoy sukazo daukansu Safeerah tafara shiga shima yashiga, John
yashiga wata mota daban har zuwa base, wani hadadden glass house aka kaisu a base din aka budemai
ya sauko yafito da Safeerah duka sojojin sun kame gaze nasu a sama yabude kofa yashiga da ITA kafin
yadawo da kansa yadauki akayinan su, ya shiga yakalleta yace “stay here” wata yar device taga yaciro
daga aljihu sannan yashiga bin koina dashi agidan yaje sama sannan yasauko yamata murmushi yace “all
cleared no hidden camera nothing nothing, kinsan Generals needs to be security conscious especially
when I’m with my wife” yayi wani hugging nata daidai wani bakin badadi na
Hadari na haduwa abunka da weather port harcourt sai iska sai ruwa yayi murmushi sukai sama wutan
gidan ma mutuwa yayi sabida iska yace “oops, meya sami the power backup, I will have them check it
later” wani daki yabude dakin duhu wayansa yaciro ya kunna flash
Dakin kaman wani presidential room, ijiye box nasu yayi a gefe Safeerah na kalle kalle unexpectedly
kawai Salim ya fizgota yana kashe flash nasa arude ta kallesa tadan rikesa murya chan kasa yace “kinsan
amarci zamu cigaba da ci agidan nan ko, plus look at this perfect weather dayayi welcoming namu, let’s
make love wife” dawani sauri Safeerah tai yunkurin fita daga jikinsa tace “dan Allah kabari wlh ban
warke b…..”hada bakinsu yayi yakai hannu yana zare gyalenta ya yar yasaki bakin kawai ya kwabe mata
abaya ya yar ya wurgata gado zata tashi dasauri yahau kanta yace “look in sex you have two option koki
bani tadadi koki bani ta karfi, banda hakuri anan as long as I want you I must have you!”
I JUST PRAY SALIM YA IYA CONTROLLING KANSA INBA HAKABA THIS MARRAIGE MIGHT CRASH!!!
EPISODE
8️⃣
0️⃣ 8️⃣0️⃣
Jikin Safeera na rawa sosai tace “Abeeeee” kiss ya manna mata a gefen wuya yana rage murya sosai yace
“Ummyyyyy” hugging nasa tayi da gudu gabanta na faduwa zuciyanta na haki tace “to tsaya na gaya
maka wani abu dan Allah” dakatawa yayi yana goga hancinsa a gefen fuskanta ana ruwan sama sosai
yace “uhmm am listening” murya chan kasa dake breaking tace “Abeeee kaga kagani….” Tai shiru tana
kallonsa, rasa abinda zatayi yasa dasauri takai duka hannayenta biyu tadaura kan fuskansa kaman dan
baby, wani sanyi Salim yaji aransa jin hannayenta akan fuskansa ya lumshe idanu yabudesu, ahankali
murya chan kasa cikeda lallashi kaman tanama Waleed magana tace “dan Allah dan Allah kaya kuri
kome kakeso zan maka amman karka min wlh ban warkeba please” yanda take shafamai fuska ma kara
kunnashi take murya, chan kasa yace “I want you sooo bad please, I’m really horny, nayi kokari na daga
miki kafa” fashewa da kuka Safeerah tayi ganin yakijin lallashin, tasaki fuskansa tajuya da gudu ita a dole
mai wayau zata sauka daga gadon tagudu kamata yayi ya matse yana kissing tako’ina yakai hannunsa
bayanta yana unhooking bra na jikinta kawai yabude yazare bra din nonuwanta suka bayyana tsigan jikin
Salim tashi yayi kwantar da ita yayi yakama boobs din yanasha yakai hannunsa yana zare pant nata daya
jike ya yar sai kawai yadauki wayansa ya kunna flash yasaki boobs nata tashi daya yatafi kasanta ya
haske just to be sure zai iya sex, ihu Safeerah tayi. “Wayyooo Abeee don’t look at me” zata hade kafafun
yarike yasake budewa ya haska gabanta da kyau wanda yaune yake kallo da kyau, her pussy is so tiny,
banda ma iko irin na Allah how can this small abu yadauki wannan babban dick din, the place kam is
reddish alamun bata gama warkewa ba amman kuma ta warke, bruises din looks healed, ga clits nata
yamike sosai yana rawa rawa yana nishi sabida yanda jikinta ke rawa, ga juice na fitowa ta gabanta sosai,
yawun bakinsa katsewa yayi ahankali yakai fuskansa wajen ba zato ba tsammani Safeerah tayi bakinsa
saman kan clits dinta yakama sosai yana tsotsansa kaman yasami alewa ihu Safeerah tayi sabida wani
irin fitsari dataji tanaji. “Abeeee I wants to peee wlh zai fito, Abeeeee” Salim kaman ya zare sakin clits
yayi yashiga shan gabanta sosai har tongue nasa yake turawa cikin hole din yana zuko juice nata,
ahaukace yace “Safeerah mesa komi naki da dadi kinji this juice kuwa! U have the most exotic juice dana
taba sha wane 5 alive ahhhhh I want to suck this punani” yanda Safeerah ta rude batasan sanda takai
hannayenta ta danne kansa kan pussy ba cus he’s just too raw haba kaman abinda Salim keso kenan
yahausha wlh saida takawo yabarta yawani taso baimasan meyake ba hawa kanta yayi kawai
yasokamata dick kaman ta birkice tana dagota zata gudu yariketa yawani buga ima taki shiga cire imani
Salim yayi tunda yaga gindin yara gareta yawani bankare zuwa ciki yanda Safeerah tafashe da kuka
kaman zatai hauka jitayi kaman an sakamata wani abu dake kokarin yaga mata pussy acikinta bugata
Salim yafara ba kakkautawa yana sex da ita Safeerah na kuka ana ruwan sama sosai sosai kaman zai
haukace baitaba sannin haka akeji idan ana saduwa da iyali ba.
Salim fuck her kaman zai halakata Innalillahi wlh Salim abin tsorone, bata taba sanin ana kalan wannan
wahalan acin gindi ba, ga bakinsa baya shiru, wajajen 1 yafara ihu kaman yazare sannan yakawo yakama
nononta yanasha sosai yarirriketa kaman yayi shekara bai kawoba ahaka wani bacci mai dadi yayi gaba
da ahi itama haka gabanta kaman yazuba paper sai wajajen kuma luckily anata ruwa around 3 yafarka
yana zaro gabansa waje yadauki flash ya haska yau ba jini amman har kumbura wajen yayi na wahala
ahankali yace “she will get use to him” cum nasa sai fitowa waje yake tsare gabanta yayi da idanu wani
mahaukacin sha’awa na sake kamasa wlh tafi ranan nan dadi da zaki turawa yayi ahankali ciki motsi
tafara dan yakasa wucewa she’s just too small ne karfi yaşa yashiga Safeerah tabude idanu tana kallonsa
da kyar bakinta yakama yana kissing yana kallonta kaman yanda take kallonsa hawaye na fita grinding
nata yafara yana wani lumshe idanu jikinsa har zabura yake ganin slow sex is not for him yahaukace
mata lilis yama Safeerah sannan yadauketa sai bayi tare sukai wanka yana gurzata sosai abayi sannan
yadauketa suka fito dadduma ya shimfida musu wlh axaune tai sallan tsabagen azaba tai azahar da
la’asar yakalli time yaba tunanin abinci ina zata wani iya girki yagama da ita haka, zuwa gadon yayi
yaduko yace “lemme get food for us” kuma fa sabida itane duk ya sallami chefs dinsa before duk inda zai
sauka yanada chef mai masa girki, ya manna mata kiss yace “sleep i love you” yarufa mata bargo yamike
umbrella yadauka yafito da kansa ya shiga mota bai nemo yaransa bama, wani eatery yasamu yasaya
musu abinci yadawo daidai wayan Ammi na shigowa wayansa yadaga tace “kun sauka lafiya? Ina
Safeerah?” Ahankali yace “lafiya lau na barta agidane nadan fita” ahankali tace “okay take care of her
kaji Salim, Allah ya tsareku duka” ahankali tace “Ameen Ammi” shigowa quarters dasuke yayi kawai yaga
John tsaye gaban gidan yana danna door bell Salim yawani tsaresa da idanu daidai yana gangarowa
wajen, dawani irin sauri John yajuyo dan ko kadan baitaba tunanin yanzu Oga zai dawo ba yadauka
meeting din yatafi, dayake motan tinted ne tsaresa da idanu Salim yayi yanda kawai jikinsa yahau dan
rawa saiya kashe motan gabaki daya bai fitoba yazauna kawai yana kallon John dayashiga zuwa wajen
motan ya tsaya kusada window yakame yace “Sir” yasaramai, Salim yakai kusan 1min sannan yasauke
glass kasa batare daya bude kofan ba, wani bakin kallo yamai batare dayayi magana ba hakan yasa John
yace “Sir I…I….” Saiya kasa magana baisan wani karya zai fada ba gabansa na mummunan faduwa, wani
kalan bude kofan motan Salim yayi kofan yadaki cikin John sosai yakoma baya, saukowa yayi bai damu
da ruwan da akeba yamaida kofan yarufe yayi folding hannunsa a kirji cikin kakkausan murya na marasa
imani yace “what are you doing in my house when I’m not around?” Dasauri John yace “nothing Sir!”
Tundaga kafa Salim yake kallonsa ruwa fa ake dudda ba sosai ba but rain is still dropping and harya
jikema that means immediately yafita yafito dan inda ya basa na kwana as boy nasa daya biyosa is
directly opposite gidansu probably yaga fitansa yataho, wani kalan tafarfasa zuciyan Salim yashigayi
zuciyansa yafara komawa baka kirin yamai wani uban ihu da saida kap estate din yadauka. “I said what
are you doing here Sargent!” Awani irin firgice Safeerah dake bacci tafarka sabida muryan Salim dataji
yana ihu dako ina ya amsa, kirjinta yawani kalan buga dudda tanajin azaba batasan sanda tawani
jumping tasauko daga gado ba abayanta fake kasa tadauka tazura babu komi cikin jikinta tabude kofa
tafito……
Fitowa sojoji dake base din sukayi dan anji muryan Salim they have no right to intervene cus Major ne
yayi ihu saidai only wanda yafisa mukami ne zai iya shiga case din, yanda gaban John ke faduwa jiyayi
kaman tashi takare today and the plan was not like this daka plan din was yashiga gidan Salim yazo ya
gansu in compromising position abinda AJ yafada kenan.
Kallon Salim yayi gabansa na bugawa sosai amman ya daure yace “Sir Ma……dam….Madam ce taki…..ki…
ra….ni…Madam ce takirani Sir!” Chak kawai numfashin Salim ya tsaya everywhere kawai yazaman masa
baki! Daidai Safeerah na zuwa wajen kofan taji ana Madam ce takirani, wani irin fizgo John Salim yayi
yakama gaban rigansa ya matsesa yana kallon kwayan idanunsa da kyau sabida yagane karya yake ko
gaskiya yake fadi cikin wata kalan muryan bala’i dake cike da zuciya yace “wace Madam?” Sosai John ya
tsorota cus Omoh he’s not ready for death but juyawa dayayi yaga sojoji tako’ina yasan baza’a taba bari
ya kashesa ba and duka dai duka he can handle that shi soja ne, hakan yasa yakalli Salim yace “your
Madam Sir, Ma’am Safeerah called m……..” wani irin daga John sama Salim yayi gabaki daya like sama
yakama kafansa daya a hannusa kaman yarike ganye kawai yakawo yabugasa da mota saida glass na
motan ya fashe kan John na shiga ciki jikake ratstsarrarrrrr!
Safeerah tabude kofa da gudu kanta ba dankwali daga ita sai abayan ba bra ba pant just abaya, ta kalli
wajen glass na motan yafashe glasses gabaki daya akan John da wuyansa da fuskansa, come and see
blood jikin Safeerah yafara rawa bata taba ganin abu haka in her life ba, wlh akan idanunta taga yasake
fizgo John din kawai yakama hannunsa yama hannun wani irin duka da bata taba gani ba jikake balllll!
Hannun John ya karye yafara liloooo John yayi wani kalan azababben ihuuuuu Salim yayi ihuu kaman
wanda baida hankali yace “who did you say call you?” Kaman daga sama dudda yana cikin azaba yanuna
Safeerah da Salim bai gani ba yace “gatanan she’s here to open the door for me! She called me Sir I have
evidence on my phone kaduba wayana!”
EPISODE
8️⃣
1️⃣ 8️⃣1️⃣
Kun gane irin tsoro yashigeka ganin ana dukan kisan kai agabanka, saikuma ahau wasu maganganu
dakaji ana kiran sunanka da bama ka tantance exactly what is going on ba shine state da Safeerah ke
ciki, jinin datagani jikin John na fitarwa da yanda Salim ya ballasa agaban idanunta yasa brain dinta yama
kasa gane komi, Salim bai kalli Safeerah da John ke nunamai ba sai kawai yasaki John yasa hannu yadauki
wayansa dake aljihu yaciro yashiga call log, sabon number daya sayama Safeerah da kansa yasamata a
sabon iPhone daya sayanata yaga ta kira ita tai kiran ga call history na about 55seconds bai karasa one
minutes ba, bawai yana tunanin wani abu bane ko zarginta bane no but how dare she takarbi number
yaron aikinsa, how dare she call him, how dare she talks to another man sakin wayan John yayi akasa
jikake rakasasaaaa! Ta fashe yajuyo kawai yaga Safeerah tsaye chak gaban kofa sanye da black gown ba
hula ko dankwali akanta, Ya Allah, kan Salim kwancewa yayi idanunsa namai wani kalan black out bayaji
baya gani kawai yawani taho kaman zaki Safeerah batasan sanda tasaki kofa tajuya dawani kalan gudu
ba ina tama manta da ciwon da gabanta keyi tahau hawa bene amman takasa sauri sabida azaba, daidai
tanakai karshen last stair case din Salim na isowa ya cimmata yawani fizgota baji ba gani jikake tasssssss!
Yadaurama Safeerah mari dayasa kawai taga jiri kanta na juyawa dabadan ya fizgota ba wlh da sai ta zubi
tai rolling a staircase dinnan tsabagen yanda marin ya isheta, jikin Salim is literally shaking, muscles dinsa
were having spasm kaman an makala shocking ajiki yarike mata hannu gam yace “are you trying to show
duka soldiers din jikinki, get naked and step outside ki nuna musu, do it Safeerah Shu’ibu Salim!” Yayi
Ihun da saida gidan ya amsa gabaki daya fitsari kawai yashiga bin jikin Safeerah, tafashe da kuka bana
wasaba ta mugun mugun tsorata cus Salim looks kaman zai kasheta, hannunsa biyu yakai duka wuyanta
yashake yace “when did u collect number yarona why did you call him”? Jijjiyoyin wuya da kan Safeerah
fitowa sukayi tana dukan hannunsa tana tari tana feeling kaman zare ranta ake tashiga juye juye suna
wajen stairs bataga komi ba, idanunta ma suka fara juyawa tana dukan hannunsa sosai baya sakinta, da
kyar tai dabaran kai hannayen nata fuskansa tana dukansa ina bamayaji, cikin wata irin zuciya yace “you
are mine Safeerah! Only mine! Idan you don’t want me zan kasheki na kashe kaina! I will kill us! As long
as ina raye nobody can have you!” Ganin baya motsi yasa tasaka yatsunta a idanunsa hakan yasa
yasaketa tahau tari tana grasping breath takallesa ganin yana kursa idanunsa biyu tashiga rarrafe tayi
hanyar dakinsu daidai nan yabiyota yanajan belt na jikinsa ta tura kofan tarufe tasa key tafashe da kuka
tana tari sosai yazo wajen kofa yashiga buga kofan sosai. “Open the door! Open the door nace! Saina
kasheki! Wayace kiyi magana da John jiya! You lied to me! How dare you take his number” yanda Salim
yake buga kofan ganin kofan yafara motsi kaman zai fado yada tadauki wayanta dake kan gado
hannuwant na rawa tarasa mema zatai dashi wazata kira Mama takira amman har wayan ya katse
‘Mama bata daukaba same with Baba shima bai dagaba Salim na buga kofan zai fado hannunta na rawa
tai dialing number Ammi a ringing na biyu Ammi tadaga daidai Salim yasauke kofan nan har kasa saura
kadan yafado kanta tai bayi da rarrafe tayi tura tana sa key tana ihu. “Mamaaa, Mama zai kasheni,
Innalillahi Wa Innailaihi Raji’un“ Salim na buga bayin Safeerah bamatasan Ammi tadauki wayanta sabida
yanda take kallon kofan, Ammi magana take. “Safeerah Safeerah” shi kansa Daddy dake gefenta saida ya
kalleta yace “meya faru” dasauri yacire wayan tasa a speaker yace “innalillahi something is happening
Alhaji” ihun Safeerah sukaji tana Mama zan mutu zai kasheni, ga buga kofan abu sunajin muryan Salim
na cewa tabude kofan dawani irin sauri Dady yashiga kiran wayan Salim amman ina baya dauka while
Ammi na Safeera Safeerah ina bataji, Dady yashiga kiran KB ringing daya yadaga yace “KB kana PH da
Salim?” Dasauri yace “yes Dady but bama quarters daya” Dasauri Dady yace “something is happening KB
tafi gidansa yi maza karya kashe yar mutane” Dasauri yace toh sir
Da gudu KB yafito daga quarters nasu next line ne nasu Salim kafinma yashiga yaga sojoji dasauri yayi
ciki ganin John ga Medic an kira ana kokarin stopping bleeding yasa yace “what happen” gidan Salim
kawai aka nuna kai tsaye yawuce yabude ciki yashiga daganan falo yakejin buga kofa dasauri yayi sama
direct yawuce bedroom din yana kallon Salim dake buga kofan zai fado ahaukace ga kukan Safeerah
abayi ga kofa da Salim yasauke yayi kansa yace “Salim” juyowa Salim yayi yakallesa idanun Salim kadai
yagani saida gabansa yafadi yasan ba lafiya yace “Salim wat is wrong with you”? Kansa Salim yayo yace
“who are you dazaka shigomin bedroom inda matana take?” Dasauri KB yadaga hannu yace “woh woh
woh toh fito muyi magan……” duka Salim yakawomai KB ya kauce yace “common Man, you need to calm
down Salim, chill, I know I know, remember she’s your Safeerah whatever it is you need to calm down
let’s solve it okay, Salim chill” kansa Salim yayi yace “I said what are you doing in my house ko kaima ta
karbi number ka ne”? KB yamai wani kallo na looking confuse Salim yace “I will kill you KB, Safeerah is
mine! Mine alone nobody can have her banda ni aduniya, I will kill her and kill myself yoh hear me”
yasake kawoma Kabir duka ya kauce suna fitowa nan falon sama sai shima KB yakawomai duka like the
fought kaman suna arena yanda suka sabayi a wrestling sannan cikeda dabara yadan ne Salim da kyar
shima danya tabamai idanu ne sannan yazare handcuff yasamai yakamasa da kyar yayi second bedroom
na wajen dashi da karfi da yaji yabude bathroom na wajen yasakin ma Salim ruwan sanyi sannan yafito
ya kulle bayin kawai yaciro wayansa yana Koran Dad yawuce dakin yayi knocking anatse yace “Safeerah
open the door is Kabir” Safeerah taki bude kofa sai kuka bata yarda Salim baya wajen ba, daukan wayan
Dad yayi atsorace yace “Kabir meke faruwa” dakin yabi da kallo kafin ahankali yace “Daddy zaka iya
zuwa Ph da Mom Salim is not okay, bansan meyama wife nasa ba but ta kulle kanta a bathroom, while
yajima driver sa ciwo sosai I’m just praying John makes it” salati sosai Dady da Mommy sukayi Dady yace
“meke faruwa meya hadasu?” Anatse yace “I have no idea Dad, kawai kuzo yanzu da kyar na sakasa a
handcuff na sakasa a bayi na kulle ya jijjimin ciwo ma, you guys should come kawai” yana maganan ya
katse wayan yasake buga kofan yace “Safeerah!” Taki amsawa sai kuka datake sai kawai yajuya yafita
yaturama su Dady addresss na nan yawuce dayan dakin yabude yabude bayin Salim na zaune akas yakifa
Kansa a guiwa most soldiers do have this episode na anger da zasu iya ficewa hayyacinsu ka dauka sun
haukace ne nan bada jimawa ba he will be okay, in less than an hour su Dady suka sauka a airport motan
yakawosu har Basw Kb dake bayi tareda Salim yakira aka barsu ayak shigo soja yakawosu har gidan KB
yafito dan daukansu daga Daddy har Ammi na kallon motan da glass yafashe ga jini gaban Ammi sai
faduwa yake suka shiga falon Dady a tsorace yace “ince baima yar mutane wani abuba?” Ahankali KB
yace “I don’t know taki bude kofa” Ammi yace “tana ina”? Anatse yace “tana sama right room zakuga
yafasa kofan” Dasauri Ammi tafarayin sama Dady biye da ita suna zuwa saman sukaga kofa akasa kasa
motsi Ammi tayi Dady ne yayi jarumtar shiga yayi knocking gaban kofan bayin yace “Safeerah gani nida
Mamanki open the door” zuwa wajen Ammi tayi ahankali tace “Safeerah!” Dasauri Safeerah tace
“Ammi” Ammi tace “budemin kofa” bude kofan Safeerah tayi daga Ammi har Dady suka tsaya kallonta
yatsun Salim guda biyar sun nuna akan fuskanta wuyanta yayi jajir ga shedan ya shaketa kukan da
Safeerah take jikinta na rawa sai Ammi taji hawaye yataru a idanunta tashigo bayin tai hugging Safeerah
data kankameta tana wani irin kuka jikinta na tsuma tace “Ammi ki kaini gidanmu gun Mamana dan
Allah” kasa magana tayi kawai sai bubbuga bayanta take ran Dady yabaci, na rantse da Allah adai
duniyan nan ba’a haifi yaron da zai tabamai yara mata haka ya kyaleba yau dansa Salim ne yayi hakan?
Kaikaikai nonono babu excuse for dukan mace awajensa, yau ko zuwa yayi yaga kato kan yarinyar nan is
not excuse wajensa adaki yara mata, juyawa kawai yayi yafice ransa abace yakalli KB dake tsaye gaban
chan dayan dakin yace “ina yake?” Anatse KB yanunamai dakin saiya wuce ciki Daddy yabiyosa bayi KB
yabude har lokacin Salim na zaune akasa ruwa na dukansa yakifa kansa kan guiwa Dady ya tsaya jikin
kofan yana kallonsa while KB ya tsaya gabansa yakama hannunsa yasaka key yacire handcuff din yace
“Salim ga Dady nan yazo” ko dago kansa Salim baiyiba, Daddy yadaki kirjinsa yace “kaf rayuwana
bantaba bawa wani namiji hujjan dukan diya mace ba, yau wani kato yakama mini Layla ko Ameerah ko
Lubna yama wannan marin sai inda karfina ya kare, balle nawa dan yayi wannan aiki, I don’t even wants
to hear koma meecece zaka ce bakada hujja Muhammad Salim kodako karuwanci kaga tanayi, dukan
mace Salim duka? Kataba ganin nataba mahaifiyarka? Wakataba gani a family mu yataba dukan
matansa? Kama kanka and wlh tallahi idan banyi making naka pay for hitting this girl ba banine ubanka
ba! Mara mutunci! Mahaukaci kawai shashaha” Daddy ya kadakai yafice KB yace “Salim won’t you talk?
Speak Salim” amman ko motsi baiyiba, Dady yawuce dakin azuciyw ya shiga bayin yakama Safeerah dake
kuka da kansa ransa yayi matukar baci yace “samo mata lullubi wife mutafi” tashi Mama tayi tafita daga
dakin hijabinta tadauka nan tamaga bra da pant nata duka akasa akwatin data tabbata nagane kawai ta
kwantar tasa aciki yadauki hijab da hand back nata ta taho yasamata hijab din da takalmi Dady ya karbi
jakan suka fito da ita dasauri KB yace “Dady dan Allah karku tafinmai da matarsa all couples fight
bamusan meya hadasu ba, dan Allah Dad kahadasu kamusu fada tukunna” saki jakan nan Kabiru!
Daddy ya dakama KB tsawa, KB tasaki ahankali Dady yace “zai gane yatabamin diya he’s very very
stupid” suka wuce da kyar ma Safeerah ke tafiya ga azaba gabanta nayi ga duka Ammi taji kawai ta tai ke
da lamarin Salim suna fita suka sata a mota sai airport suka shige private jet nasu sai Abuja.
TOM JAMA’A FOR THE FIRST TIME WE HAVE A NOT SO PERFECT CHARACTER DAMAN ANCE DAN ADAM
TARA YAKE BAI CIKA GOMA BA!
ADVICE THEM CUS AKWAI MAZA DAYAWA LIKE SALIM TAYAYA MATARSU ZATA ZAUNA DA KALAN MAZA
HAKA TAJI DADI???
A GANINKU SAFEERAH TABAR AURENSA TAHAKURA SU KOMA KANO KAWAI KO KATSINA KOMA
MAIDUGURI??
KANA IYA KANASON MUTUM KA KUMA DAKESA HAR KANA FURTA XAKA KASHESA KAMAN YANDA
SALIM YAYI???
EPISODE
8️⃣
2️⃣ 8️⃣2️⃣
Harsuka sauka a Abuja Safeerah kuka take, like ta tsorata kalan tsoron dabata taba jin kalansa
arayuwanta ba, cus she can’t believe mijinta daya gama cewa he loves her shine ya mareta haka yana
cewa zai kasheta, and his looks proves he’s ready to kill her, mota suka shiga sai gida already Dr Maje da
Dad yakira yana gida yana jiransu, parking sukayi Ammi tafito da ita tana tafiya ahankali tace “saitai
wanka zai dubata” fitowa Lubna tayi da Ameerah dan duk agabansu iyayensu sukabar gidan a haukace
turus daga Lubna har Ameerah sukayi ganin Safeerah da fuskanta duk sheda ga kuka tanayi sosai duk
yanda Ameerah takai ga jin haushin Safeerah da taya Nana kishi amman saida tazo wajen da sauri tana
kallon Safeerah tace “Ammi meya sameta? Who slapped her haka Ammi? Safeerah meya sameki”?
Anatse Ammi tace “tayani kamata muje ciki” taya Ammi riketa sukayi itama Lubna tazo dasauri sai Ammi
kawai tabar musu ita tace “dakina” wucewa da ita sukayi dakin Ammi, Lubna saita fara kuka ganin yanda
Safeerah ke kuka tace “Ammi who beat Anty Safeerah like this?” Wlh Ammi bakinta ma na nauyi tace
yayansu sabida kunya tace “kufita zata shirya, ku daukomin akwatin ta daga mota” Ammi ta yaye lullubi
kawai tashiga bayinta ruwan zafi tahada sosai tafito tazo inda Safeerah tashare mata hawaye tace “stop
crying” ahankali tace “Ammi zanje gidanmu” da hannu Ammi ta nunata tace “kul karna karaji kin fadi
maganan nan, babu inda zaki, nan ne gidanku, muje” Ammi tawuce da ita bayi duk yanda Safeerah kejin
nauyin Ammi saida ta gasata sosai sannan tai wankan tsarki bayan Ammi tafita daga bayin tadaura towel
tafito bayan ta tsane kanta tafito daga bayin Ammi takalli wuyanta zuciyanta na mata radadi what if ya
kashe yarinyar mutane? Meya sami Salim? Kaya tasaka sharp sharp Dr Maje yazo dubata yanda take
kuka da za’a samata drip saida Ammi tariketa sannan bacci ya kwashe ta akan gadon Dady yashigo dakin
shima ya tsaya yana kallon wuyan Safeerah ransa yabaci Ameerah tace “Ya Salim ne yadaketa haka?”
Ran Daddy abace sosai yace “shine” kowa jikinsa sanyi yayi basu kara magana Dady kawai yajuya yafita
yana kiran Baffa awaya, ran Ameerah ba dadi indai haka Ya Salim yake gwara da Nanah bata auresa ba,
Nanah da ma bayaso da ita kasheta zaiyi halan, kasa daurewa tayi takira Nanah, Nanah na fama da kanta
dan Auwal bai sake dagamata kafa ba gasa hariji, mayen sex, bacci yasamu ya dauketa kenan saiga kiran
tadaga Ameerah tabata labari batasan sanda tace “yanzu Matar dayaki aurena sabida ita yadaka
Ameerah?” Ameerah tace “wlh Anty Nanah, Allah yasoki sojoji basu hadu ba fa, mahaukata ne” dudda
Nanah hates Safeerah amman saitaga inhar zai iya yadaki yarinyar dayake so haka ita waye sai kawai taji
gwara dabai aureta ba, dan bazata iya zama da mai dukan mata ba.
*
KB is one true friend da Salim ke dashi, yahadu da Salim tun sanda sukazo training na short service, Salim
has always been this person dakeda zuciya sosai, but after incident daya samesa a Kano Salim ya chanza
gabaki daya, yakara dawowa asalin mara imani, the only thing dayaga Salim yadamu dashi is yarinyar
dayace ta taimakesa a Kano, but how come yau yarinyar yake duka? Barinsa yayi a bayin yafito yazauna
anan bedroom na dakin yayi shiru kawai cus bazai barsa alone ba har aka soma kiran magrib yatashi yaje
kasa yayo alwala yadawo saiya dawo saman yabude dakin Salim yagani tsaye a dakin yana cire rigan
jikinsa daya jike idanunsa sunyi jazur kaman wuta ko kallonsa bayayi saima cire wandonsa dayayi yawuce
yafita daga dakin yafita KB yabisa gaban dakinsu Salim yayi saiya tsaya ahankali yana kallon kofan kafin
yawuce yashiga ciki out of respect KB bai bisa ciki fa, kusan 10min yayi aciki yafito sanye da jallabiya da
dadduma a hannunsa ya shimfida dadduma yayi sallan asir da magrib yana zaune awajen idanunsa so
reddish wlh yabama KB tausayi, tasowa KB yayi yazo gaban dadduman yazauna agaban Salim din sannan
yakai hannunsa ahankali yadaura kan kafadan Salim ahankali yace “Salim!” Dago jajayen idanunsa Salim
yayi yakallesa batare daya amsaba, anatse KB yace “what is wrong Salim? Meya sameka? Why are you
doing all of this?” Murya chan kasa data gara gurbacewa yace “Safeerah ta karbi number John, and she
called him” KB na kallonsa sosai yace “duk wannan number akan karban number ne? Toh what are you
trying to say Salim? Zargin matar ka kakeyi?” Girgixamai kai yayi yayi wani huci da shi kansa KB saida yaji
zafin dake fitowa daga hucinsa yace “I trust matana, bana zarginta and bazan taba zarginta ba cus ba
mazanaciya bace, she’s a woman of virtue, bazata taba irin wayan nan abubuwan ba” KB yace “toh idan
kasan duka all of this why are you acting like this eh?” Wani lankwasa kai yayi jijiyoyi na fitowa a
goshinsa sosai yace “I dont want matana tadinga magana da wasu maza, I don’t want any man a
rayuwna Safeerah, why will she collect Johns number? Mexatai dashi? Ubanme yahadata da John? What
in this world zatai da number sa? Eh?” Yanda Salim ke magana KB ke kallo but bai nunamai komi ba, a
girma ya girmi Salim he’s 43 while Salim be tsallaka 40 ba har yanzu, ahankali yace “Salim kishinka yayi
yawa, and this is an unhealthy kishi, wannan bakin kishin baida amfani at all, inhar kanaso kayi xaman
aure da mata you must reduce it inba hakaba you will never live in peace da iyalanka, mata ma basason
maza masu wannan kalan mugun kishin, wannan bakin kishin will only make you loose Safeerah
dakakeso with your entire heart and soul, and it will make her run for her life, sabida ka fara kishi
bakasan me kakesa u run mad, baka da hankali kwata kwata, imagine you are fighting me today bama ka
sani ba sabida kishi, you need to stop all this babu yanda za’ayi ayi rayuwan aure miji yace kai kadaine
namijin da zai kasance a rayuwan matarka a ina katabajin anyi haka? Why all this insecurities? What are
u so afraid of Salim? Akwai wanda ya isa yarabaka da Safeerah ne? Dole matarka tai mu’amala da maza
daban daban that will enter her life one way or the other, Salim I know you da zuciya da fushi but dudda
haka kai mutum ne mai hankali da hikima but today you totally lost it and I really think you need a
professional help cus you’ve lost it, gashi yanzu su Dady sun tafi da ita sabida abinda sukaga kama
yarinyar mutane, Salim kalli kofan daka sauke kasa sabida bakin kishi? Kashe yarinyar mutane da zakayi
eh?” KB yanunamai kofan wani irin huci Salim yake zuciyansa na suya kansa na bugawa yace “I just lost it
danaga ta karbi number sa and even called him and she lied to him, na tsani karya! Why will she call
John? Ina mijinta akanme zatai magana da wani? How dare she? Auren mu is for life bazan taba rabuwa
da ita ba! And bazata taba kara wani auren ba har abada, duk wanda zata aura saina kashesa ko ayi
mutuwan kasko!” Shiru KB yayi yana kallon Salim fan wlh wlh Salim is not okay amman kuma baisan
Salim dawani mental disorder ba, every six month suna zuwa check up and psychiatric check up ba’a
taba cewa yanada wani abu a kaiba, see is it that soyayya na maida mutum mahaukaci? Wlh wlh baitaba
ganin something like this ba? Wannan wani kalan soyayya ne? And he’s suffering, he’s hurting all
because of karban number waya yana neman hallaka kansa da matarsa da John din, patting shoulder sa
KB yayi yace “calm down Salim, calm down” dan ijiyan zuciya Salim yasauke gabaki daya numfashinsa ya
gurbace, he will talk to him about seeing a therapist but not now yanzu is not a good time, dan dago
kansa Salim yayi yakalli KB da jajayen idanunsa muryansa bata fita sosai yace “did I hurt her sosai?” Wani
kalan tsinkewa zuciyan KB yayi ahankali yace “the only thing nagani was shaidan hannunka a fuskanta da
wuyanta bansan ko akwai wasu internally ba” sauke kansa kasa Salim yayi KByadafasa ahankali yace
“Salim Safeerah yarinya ce she’s only 20yrs old, yayi occurring to you cewa maybe kota karbi number sa
akwai dalili? Cus babu wani abu da dam Adam zaiyi da ba dalili, also kace she lied to you bata gayamaka
ba kayi tunanin it might be out of fear sabida tasan yanayinka tana tsoron tafada maka kayi fushi, lastly
kayi thinking possibility of what if John is lying? Sheri yamata da yaushe ta karbi number sa?” Kansa na
kasa yace “I think yesterday”
Dan shiru yayi yace “this is free advice zan baka as wanda has been married for more than 10yrs, don’t
ever believe maganan wani na waje than na gidanka, and whatever others say akan iyalanka investigate
before jumping into conclusion, cus kabar mutane haka kawai, akwai wayanda baka taba musu komiba
but burinsu kawai su kashe maka aure, so as long as maganan yan waje zaka dauka ka yarda bazakaga
peace agidan ka ba
Put yourself together muna gama abinda yakawo mu nan for 5days we will go to your house apologize
to your parents ka karbi matarka, but don’t ever and ever hit matarka, zakaci abinci? Girgiza masa kai
yayi sai kawai ya kwanta akasan yayi shiru ya lumshe idanu wlh sai KB yaji he can’t leave him like that
duk yama rasa mezai cemai shima ya kishingida da kujera sai wajajen 12 bacci ya daukesa ahaka KB nada
minshari hakan yasa Salim yabude idanunsa ahankali yamike tsaye batare dayayi motsi ba ya tsaya yana
kallon dakin daya fasa kofan saiya wuce ahankali ya shiga dakin yana bun kofan daya fadi ta cikin dakin a
katsa da kallo yayi shiru what if kofan nan yafado mata? Bayan da kofan yake a bude ya kalla saiya wuce
wajen ya tsaya yayi shiru yana kallon ciki kaman zaiga Safeerah hawaye masu zafi ne suka taru a
idanunsa dasauri ya lumshe idanun batare daya bari sun saukoba, yajuyo yabi gadon da kallo pant dinta
yagani aya karkashin blanket dake sanan gadon ahankali yada hannu yadauka
yabude box nasa ya saka sai yayi shiru kafain kawai yazauna akasa yana kallon gadon deep deep chan
kasan zuciyansa he’s regretting slapping here da shaketan dayayi, he’s not regretting being angry with
her tamai laifi she lied to him but he’s regretting hitting her, kankame jikinsa yayi feeling kaman he’s
hugging her yarasa natsuwa wutan sonsa na kamasa sosai.
EPISODE
8️⃣
3️⃣ 8️⃣3️⃣
Wuraren 7 na safiya ta farka bakaramin bacci tayi ba, ciwon kan yasaketa she’s seeing everything so
bright and clear kaman bacci yasake wanke abu a idanunta, hannunwanta takai tashafa a kumatunta
tana tuna marin da Ya Salim yamata da duka karfinsa bugawa kirjinta yayi sannan ta shafa wuyanta tai
shiru, wayanta ta kakkalla tana nema batagani ba tasan su Mama da Bbaa sun kirata back, bude kofan
dakin akayi Ameeeah ce jikinta duk yayi sanyi kallon kofan Safeerah tayi tai shiru shigowa tayi har zuwa
wajen gadon ta tsaya tana kallon Safeerah kaman yanda itama Safeerah ke kallonta cus tasan yarinyar
bata sonta, hannunta Ameeeah takai tashafa daura kan kumatun Safeerah cikeda kulawa tace “kumatun
ki ya washe sosai” wuyanta ta taba tace “wuyan ne yana nan jajir yanda yake, sorry ko Anty Safeerah,
muje kije bayi kiyi wanka da brush da alwala” tashi daya takao hannu tadauki Safeerah tasowa itama
Safeerah tayi tana mamakkin mesa Ameerah ta chanza da taimakonta taje bayi Ameerah ta tsaya
agaban bayin shigowa dakin Ammi tayi ganin Ameerah Sauda tai mamaki tace “me kikeyi adakin nan”?
Ahankali tace “nazo dubata ne Ammi” Kai tsaye Ammi tace “thank you but ni kadai na isa wuce kije” dan
kallon Ammi tayi sai kawai tawuce tafita, Ammi ta tsaya Safeerah ta tafito daure da towel kanta akasa
Ammi takamata ba kunya tace “zoki shirya kiyi salla baban şu yanaso ya ganki” ahankali tace “ina kwana
Ammi” dan dakatawa Ammi tayi tace “lafiya lau yarinyarana yaya jikin” ahankali tace “fine” kaya Ammi
tabata tasaka simple gown na Atampa tai salloli na jiya da ake binta sannan taia asuba Ammi takamata
tace “muje ana nemanki” faduwa gabanta Safeerah yadingayi suka fito bedroom na Daddy Ammi tabude
ahankali lafiyayen bedroom ne mai shegen kyau akwai gado gakuma set na hadadden kujeru Dady na
zaune sanye da jallabiya da Baffa shima yana sanye da jallabiya yana ganin Safeerah Daddy yamike
yataho wajen kofan dasauri cikeda bala’in kulawa shima yataya Ammi kamata from other side yace “be
careful wife, yauwa gently haka” kunga yanda suka riketa shida Ammi suna tafiya da ita kaman suna
tafiya da kwai sai kawai jikin Safeerah yayi sanyi kuka na taso mata har kujera Daddy yakaita kujeran
dayake kai two sitter ya zaunar da Safeerah dawani irin sauri Safeerah ta salubo tai kasa tace “Dady ina
kwana” takalli Baffa tace “ina kwana Abba” dasauri Daddy yakamata yace “tashi ki zauna keda baki da
lafiya kike dukawa haka” zaunar da ita yayi shima ya zauna Ammi saita zauna akan one sitter tana
kallonsu Dady ya tsare wuyanta da idanu zuciyansa na tafarfasa yadan gyara murya yace “Daughter na
kalleni nan” dan dagokai Safeerah tayi ta kallesa saita maida kanta kasa takasa ahankali Daddy yace “I
am a man that is guided with rules da principals, naje makaranta nayi karatu har saida nakai matakin
Doctor, one of the creatures nakeso nake tausayi is women! Wato mata, you people are the weakest
abu a duniyan nan, imagine ko Annabi cewa yayi an halicci mace daga one rip out of all the rips dake
jikin d’a namiji” Daddy yayi shiru sannan yace “yarana biyar wanda biyu ne kadai maza ukun duk mata
ne, I watch my girls grow agabana, Safeerah kinga yarana mata I can protect them with my sweat and
blood, zan dawo gidan nan naga Auwal ko Salim sunji ciwo amman wlh ko ajikina, but naga daidai da
kurjewa ne ajikin Layla ko Ameerah ko Lubna nan fa za’aga tashin hankali” Daddy yayi shiru yace
“komene kikayi Salim baida right na tabaki baidashi!” Daddy ya buga hannun kujerah yace “baisan
struggles da iyayenki went through just to give birth to you 20yrs ago ba, suka daukeki fes fes dake tsaf
lafiyanki kalau ba tabo jikinki suka basa aurenki yau shine shi zai samiki tabo a fuska dakuma wuya wlh
wlh sainasa Salim yayi nadaman abinda yayi sau dubu tambayesu kiji nine daidai dake agidan nan”
Daddy yayi shiru yana kallonta kanta akasa, ahankali yace “daughter!” Dago kanta Safeerah tayi yace
“calm down ni mahaifinki ne tell me everything that happens banso ki boyemin ko abu daya ko da ko
laifin ki ne feel free ki gayamin ina bayanki, as long as ina bayanki kuma ko kene mara gaskiya kin dawo
mai gaskiya tell me karkiji tsoro” murmushi Baffa da Ammi sukayi jin abinda yace, ahankali tace “jiya
mun kai mundan huta yace zai fita yasayo abinci, to ni ina sama namayi bacci” tai shiru kaman mai
tunani Daddy yace “saime yafaru daganan”? Ahankali tace “cikin bacci nahi muryansa yayi ihu shine na
fargita kawai natashi daga gado zumbura nafito ina sauka daga bene nazo kasa kafin nama bude kofa
sainaji wanda ake duka yana cewa your Madam ce takirani nazo” daidai nan Safeerah tayi shiru saiga
hawaye saikuma tafashe da kuka, Daddy yace “ya isa dena kuka bani tissue wife” tissue Ammi takawo da
kansa ya karba yaba Safeerah yace “stop crying goge fuska ki and tell me” goge fuskanta tayi tana wani
shesheka jikinta har rawa yake takalli Ammi just like yanda yara suke harda daga yatsa tace “Wallahi
Wallahi na rantse da Allah Ammi ni ban kirasa ba wlh bacci ma nake muryan Ya Salim yasa na firgice
nafito shine naji yana cewa your Madam takirani harda cewa wai Safeerah daidai an nabude kofa ina
budewa ya nunani wai gama shinan nazo budemai kofa, shine saiya basa wayansa wai gashinan yaduba
na kirasa ya karbi wayan ya kalla saiya fasa saiya juyo yakalleni” fashewa da kuka Safeerah tayi tana tuna
komi Daddy yace “saime yafaru?” Safeerah na kuka tace “ayanda naga fuskanshi na tsorata kawai nahau
gudu yabiyoni akan staircase yakamani” tafashe da kuka jikinta har rawa yake takasa magana. Daddy
yace “sai me” kuka Safeerah keyi sosai tam kasa magana da kyar tace “he looks kaman bashi ba so scary
ya mareni I was seeing jiri banmaji da kyau amman yace nafita bakaya kowa ya ganni tunda bansa
mayafi kan abaya ba nafito danaji ihunsa sai kawai ya shakeni” daidai nan Safeerah ta kankame jikinta
tana kallon waje daya tace “yace zai kasheni ya kashe kansa, yace bazan kara zama matar wani ba sai shi
kadai, I was beating hannunsa kozai sakeni yaki” tayi shiru tana goge fuskanta, da kyar tace “naga zan
mutu shine nakai hannu na tana fuskansa yaki sakina sai nasa hannuna a idanunsa shine yasakeni da
rarrafe ina tari natafi daki ina kokarin rufe dakin yaboyini na rufe da gudu yana bubbuga wa naga yana
neman fado da kofan saina tafi bayi na rufe nakira Babana sabida nadauka jiya zan mutu Baba bai dauka
ba, nakira Mama itama bata daukaba shine inada number Ammi nakira banmasan ko an dauka ba sai
ganinku danayi” Cikeda hikima irin na manya Dady yace “shi mutumin dayace ke kika kirasa kin taba
ganinsa ne”? Innocently tace “eh sau daya amman” Dady yace “yaushe kennan”? Murya chan kasa tace
“ana gobe zamu tafi yace karnai girki sai aikomin da abinci shine darana yakirani wai nasa Hijabi naje
karnai magana da mutumin ko thank you karnace nasa hijabi naje na amsa nadawo shine na sauka kasa
da wayan a hannuna ina bude kofa na gansa na basa hannuna sai ya karbe wayana yahau tabawa yana
Cemin Madam you are fine and pretty sainaji wayansa na ringing nahade fuska naso namai magana
sainaga yabani wayan da ledan abinci kawai na karba na shigo narufe kofa” Daddy yace “daganan sai
mene”? Innocently tace “yadawo saiya tambayeni da mutumin yazo wani abu yafaru sainace a’a” atare
daga Dady har Baffa sukace “why”? Ahankali tace “banso nahadasa fada da yaron aikinsa, nasan na
gayamasa ya karbe wayan a hannuna zaikai fada kuma naduba wayan naga bakomi aciki baiyi kiraba
nidai bansan ko yayi wani abuba ban iya amfani da iPhone ba this is the first time nakeda shi” shiru kowa
yayi sai Daddy yamike da kansa yadauki wayanta daga center table nasa yashiga duba call logs naga daga
Major Salim sai Mama sai Baba saikuma Ammi babu wani kira either shigowa ko fita from strange
number cus sabon number ne contact Daddy yashiga duka contabcs din nata is still Baba Mama Ammi
Major Salim saikuma wani number dayaga anyi saving da crush batare daya bata wayan ba yace “wani
number nw wannan da kikai saving da crush” kai tsaye tace “daga Number Ya Salim sai Mama da Baba
dakuma Ammi gareni banda another number” Daddy kawai saiya ijiye number yakalleta yace “Safeerah I
think koma waye sojan nan yanada bad intention and he successfully create matsala tsakaninki da
mahaukacin yaron chan Salim, shashasha wanda banga amfanin sojan dayayi ba tunda baisan menene
bincike ba” gashinan I let you speak Nagano gaskiya but ina shi sai hargowa da kishin banza dana wofi,
Daddy yayi shiru yace “your parents nata kiran wayanki hakan yasa nasan kin kirasu Safeerah bazakije
wajen su ba kina nan zaune agabana, leave everything to me I will handle it but listen to fadan dazan
miki sabida kinyi kuskure da dama” Baffa yace “kwarai!” Kan Safeerah na kasa Dady yace “Aure is all
about transparency, be as white as you could ever be to mijinki ta yanda there’s no one single detail da
mijinki bai sani akanki ba, kinsan how painful it is kaji wani labari game da matanka awake Kai baka sani
ba? Kin taba tunanin mesa Ya Salim yacemin karnama mutumin nan magana, bakisan dalilinsa ba
yaronsa ne kasansa yake aiki, dayazo haryana fizge waya a hannuunki yana tabawa kamata yayi daya
dawo kifadamai bama saiya tambaya ba, ina ruwnaki dazai koresa? Chan ta matse musu yaron was so
disrespectful how dare he zai karbe abu a hannunoi yana miki maganan banza” cikin muryan nuna rashin
jin dadi Dady yace “all this problem could have been avoided da ace kin bude baki kinyi magana kika
gayama Salim yaron nan fa Husby dayazo ya karbe wayana amman sabida kace karnai magana ban iya
nace komi ba kika basa this shirt info yasan mezaiyi but look yaro ya karbe wayanki yasa number sa
harda saving da crush Allah kadai yafe meya shirya yi da sheri ya shirya hada miki tunda harda karyan kin
kirasa harda nuna call log that means yayi fabricating evidence yaron nada bad intention akanki da Salim
dinma gabaki daya and this is your fault kinyi kuskure sosai Safeerah!”
EPISODE
8️⃣
4️⃣ 8️⃣4️⃣
Hawaye Safeerah ta goge sai yanzu da Daddy ke maganan ta yarda tai kuskure, Dady yace “aure baya
taba lasting baya karko idan baka koyi zama da kalan mijin daka aura ba, Salim mazan nan ne masu
masifan bakin haukan kishi duk mahaukacin kishin sa yasa yake neman kasheki batare daya mayi bincike
ba toh inama zai iya kishi ya kulle idanun shashashan” Daddu yadan karkada kafa anatse yace “bazaki
koma gidan Salim ba and bazaki goma gidan ku ba, cus raayuwan nan da Salim ya dauko he must
change, this is not a healthy kishi this is kalan kishin daukesa kayı kısan kai daga baya kazo kana dana
sani kana cizon yatsa cus ku fadamin me akayi in this case haryakai ga ya mari yar karaman yarinyar nan
ya shaketa shakewa sa da bata tsokale idanunsa ba da hakan sai malakul mauti ya zare ranta zai saketa is
this healthy?” Ammi tace “ko daya” hakan yasa yakalli Ammi da Baffa yace “if I start dealing with this
boy none of you I mean nobody should come to me sabida shi” Ammi tace “Alhaji bazan taba baka
hakuri ba saima nima natayaka wlh Salim sai ya yabawa aya zakinta zai gane baida kai”Safeerah tayi
shiru tana sairaronsu Dady yakalli Safeerah yace “wani school kikeyi?” Murya chan kasa tace
“Architecture nakeyi a Nile yace bazan cigaba ba I will continue my dream course nursing but a distant
learning” Daddy yace “yaci gidansu da distance learning oh Matar guda yakeso ya maidaki Matar kulle,
saidai muhau sama mu fado Salim bazaiyi wannan mugun rayuwan da ke ba wlh, Nursing kikeso
Safeerah”? Gyadamai kai tayi ahankali Daddy yace “you will stay here agabana and zaki komi nursing kap
share holders da masu Nile na sansu I will put in the word get ready zaki fara nursing, da admission naki
na architecture dinnan dansa amiki change of course and 200 level zaki fara dashi, as long as I’m alife sai
nabi miki hakkinki, sannan kidena tsoron sa Salim is a nobody kidena taironsa ki nunamai ba soja ba ko
waye shi u can stand up to him, ga sisters naki Ameerah da Lubna be free with them make friends a Nile
learn how to be a wise smart girl that can bring any man to his senses kinjini kada ki kara ragama Salim
ina bayanki babu abinda ya isa yamiki kinji” gyadama Daddy kai tayi Dady yayi shiru wlh duk ya damu,
he’s so caring ne and gently with his girls, cikeda so yace “fadamin me kikeso dazan siya miki ko na miki
na lalalshi ki hakura? Tell me anything you want?” Akunyace tace “bakomi” Ammi tace “bazaki fada ba
kinsan yanda şu Ameerah ke taking advantage of this question daga wajen Babansu kuwa, Oya tell him
kome kikeso Daughter” akunyace tana sunnar da kai tace “ice cream Daddy” Ammi tace “laaaaaaa keda
zakice mota jirgi menene menene shine ice cream” Dady da Baffa sukahau mata dariya sosai Daddy yasa
hannu yadagota yana dariya yace “she’s so innocent”Hugging Safeerah yayi wani kunya yakama
Safeerah sosai, kanta yayi patting like an elder yace “kiyakuri abinda Salim yamiki kinji, dan Allah kada ki
gayama iyayenki hankalinsu zai tashi ki banni dashi anan agabanki zan rama miki, ki manta dashi zaki
fara school and be successful daganan I will see wat I will do just leave everything a hannuna da
Amminki kinji” gyadamai kai Safeerah tayi, Daddy yace “I will get you your ice cream, kinason mota?”
Akunyace ta rufe fuskanta da hijabi Dady yayi dariya yace “zan sayamiki mota nasa driver yakoya miki
tuki, get ready kuma tare duk zamuje umara zansa amiki passport ki manta da azzalumin chan ki banni
dashi Billahillazi sai yasan yatabamin diya is okay ko, forgive and forget just relax ga mamanki anan kikaji
sauki sai kije ki gaida iyayenki ki gan Waleed kinji” Gyadamai kai Safeerah tayi Daddu yace “ya isa ko,
sorry sorry” wani sanyi taji bata tabajin haka ba Daddy ji yayi duk duniya babu wanda yakeso kaman
Safeerah dasauri yadagota yace “baki komi ba go and rest kuje Ammi” tafiya da ita Ammi tayi dakin
Ammi suka koma, Ammi tace “call iyayenki bayan kin gama waya dasu ki ijiye wayan ko Salim ya kira
kada ki daga” gyadama Ammi kai tayi ahankali Ammi tawuce ta fita tayi dialing number Baba ringing
daya yadaga yace “ina kika sa waya haka kin kiramu sai kira muke baki dagawa” murmushin dole ta
kakalo tana gyara muryanta tace “wayana na silent ne Baba, ina kwana” anatse Baba yace
“Alhamdulillah ya wajenku? Ya mijin naki”? Dan shiru tayi kafin ahankali tace “Alhamdulillah” Baba yace
“Masha Allah, Allah kara muku zaman lafiya da kwnaciyan hankali, kinga yanda Waleed ke son sabon
makarantan shi kuwa, karfe shida yatashi yadauko jaka zai tafi da Allah mike hadasa kafin ya yarda ayi
wanka atafi, tracing ake başa Alhamdulillah akwai gardama idan ana koyamai” dan murmushi Safeerah
tayi, Baba yace “ina Salim din”? Dan faduwa gabanta yayi tace “yafita” Baba yace “okay to ga Manan
taki” Mama ya karbi wayan hakan yasa Safeerah tace “Mama ina kwanan” ahankali tace “Alhamdulillah
ya gida hope komi lafiya” ahankali tace “Lpy lau” Mama tace “Bari girki nake anjima mayi magana” tace
toh duk sukai sallama ta katse wayan.
Yau day 4 a PH gabaki daya maganan kirki Salim ma bayayi, abinci baya iyaci, har ramewa yayi he looks
so angry and so dull, baitaba sanin feeling two emotions akan mutum daya is possible ba sai yanzu,
mugun mahaukacin son Safeerah ke addabansa da kewanta, on the other hand kuma fushi yake da ita
na number wani data amsa harda kiransa, duk daren duniya baya bacci yau kwana hudu kenna, abinci
baya iyaci daga tea sai tea shima kawai dan kar yunwa ta halakasa KB is there for him every step of the
way, meetings dasukeyi bama yawani magana sai dole, dudda baije yaduba John ba shi KB yaje, sojoji ne
su he knows intention behind any punishment kallo daya yama john dake gado yagane dukan kisan kai
Salim yamasa hannunsa a daure fuskansa har minor surgery aka masa na cire glasses sai tunani yake
how can he help Salim cus the boy has issues tun rannan bai kara bari Salim ya kwana shi kadaiba, every
day yana ganinsa zai tashi yashiga dakin yafito idanunsa jajir kaman kuka yake shiga ciki yayi Shifah bai
saniba fan. Nunawa yake kaman bacci yake.
Yauwa as usual saida yafarajin minsharin KB yatashi yatafi dakin kwanciya yayi ahankali kan gadon
Yakai hannunsa yajawo pillow da Safeerah ta daura kanta rannan yaşa a kirjinsa ahankali d pillow smells
like her sosai, sauko da kansa yayi yadaura fuskansa ya manna cikin pillow yana sauke ijiyan zuciya mai
zafi zuciyansa namasa ciwo hawaye na gangarowa daga idanunsa yadade ahaka sannan yasakinpillow
yasa hannunsa yaciro wayansa daga aljihu dailing number Safeerah yayi da gudu dan yaji ya gaji da
dauriyan amman har wayan ta katse ba’a dauka ba, this is 2:30 na dare probably she’s asleep, iMessage
ya shiga yayi shiru yana kallo yakai kusan 10mins ahaka sai calmly yayi typing “I AM SORRY” Yakai kusan
2min kallon sakon yake he’s sorry for raising his hand on her da shaketan dayayi but he’s still kaman
karya tura sai kawai yayi clicking yatura ya tsare messege din da kallon jira ya gayamai read amman
shiru, ijiye wayan yayi gabaki daya baida natsuwa, kwanciyan hankali, farin ciki duka baidasu tsoro yasa
yakasa kiran either Ammi ko Dad.
EPISODE
8️⃣
5️⃣ 8️⃣5️⃣
Wuraren 11 suka sauka a Abuja mota suka shiga shi da KB dukansu sanye da uniform gaban Salim sai
faduwa yake, baida tsoro but for the first time kodan yasan yayi kuskuren dukanta ne gabansa sai fadi
yake ahaka har sukazo gidansu, parking KB yayi shiga fara saukowa daga mota ya zagayo yabude side da
Salim yake yakasa motsi cus yaga motocin Dady agida yace “muje” dan jim Salim yayi sai kuma ahankali
yasauko daga motan yarufe suka jera shida KB har zuwa flat nasu KB nema yabude kofan da sallama
Daddy na zaune a falo jallabiya ce ma ajikinsa alamun baije office ba ga jarida a hannunsa Ammi na
gefensa tanacin fruits dakeda fork guda biyu itada Daddy ke ci atare, sauke jaridan Daddy yayi
musamman yaki zuwa aiki yau dan yaga message na KB kan zasuzo yau alamu yama KB daya shigo
shigowa KB yayi yana murmushi yace “sannunka Dady, Ammi ya gida ina yininku” yayi maganan yana
samin kujera ya zauna hakama Salim yaga zauna ahankali da yar ciki ciki yace “ina yini Dady, ina yini
Ammi” dukansu biyun kaman basusan waye Salim ba Dady yakalli KB yace “Kabir kasan mutuncin ka yasa
nabar wannan yaron yashigomin gida ko, dan haka be quick why are you here KB” dan gyara zama KB
yayi yace “toh nafarko dai Daddy zan fara da baku hakuri bisa ga abinda yafaru bakomi bane face sherin
shedan, dakuma tsautsayi wlh wlh yayi nadaman kai hannunsa jikin Safeerah, Allah Daddy ko abinci baya
iyaci this days dan Allah kumai afuwa and namuku alkawari hakan bazai kara faruwa ba, saikuma abu
nabiyu dan Allah Dady inaso ku basa matarshi tunda yadawo su tafi gida abins……” wani kallo da Daddy
yama Kb yasa KB yayi shiru Daddy yace “Kabir so kake mu bata ko”? Dasauri KB yayi girgiza mai kai,
Daddy ya nuna Salim da hannu da kansa ke kasa yana kallon KB yace “waye Salim? Who did he think he’s
dazai taba lafiyan yar karaman yarinya? Shiya haifeta? Was he there da mahaifiyarta ke struggling
pushing and sweating just to bring her into this world dazai kama yadaka? Ubanwa yabasa right na taba
yar mutane iyye? Wlh wlh wlh kun sanni wani yama Ameerah ko Lubna kalan abin nan sai inda karfina
yakare balle kuma d’ana dana haifa da cikina yama wata he knows me very well kap family na bama
dukan mata! Mace daraja gareta! Kima gareta, mata iyayen mu ne, mata are creatures daya kamata mu
daraja, mu gatanta, mu lallaba su, mu basu farin ciki, amman sai ace dukansu kai Salim har Kanada bakin
cewa saika kasheta? Yohhh da bata tsokale maka idanu ba da saidai Kabiru yakiramu mu dauki gawan
yarinya amman dayake kai shashasha ne kalansa shine zaka biyosa bada hakuri abasa matan sa, sabida
ya lakada mata na naki gobe mufara neman makara?”
KB ya sauke kansa kasa cus sosai Daddy ke bambami ko’ina ana jin muryansa agidan, ahankali KB yace
“Dady dan Allah kayakuri, Ammi kisa baki dan Allah” Ammi tace “ina! Wannan mugun yaron, yakalli
yarinya that is sa’an last sister nasa yana strangling nata to death kace nayakuri when yanada kalansu
agida, Salim wani yama sister ka haka how would you feel iyye?” Kansa na kasa Ammi zatai magana
Daddy yace “calm down wife” shiru Ammi tayi, Dady ya gyara zama yana kada kafa yakalli Kabir yace “ni
ba karamin mutum bane, and I will not sit down and watch sabida mugun kishi kishi mara amfani,
unnecessary and unhealthy kishi kaman baije islamiyya ba kishin zamanin jahilliya irin na Salim yaje ya
kashe diyar mutane ba dan haka I have only one thing to say to Salim, infact saisa ma nama barsa ya
shigo gidana danda bazai shigo ba wlh, the only think nake bukata akan Salim is yarubutamin saki a
takarda yabani!” Tunda Salim ya shigo dakin nan sai yanzu yadago kansa yakalli Dady afirgice you could
see yanda gabansa ke bygawa Daddy yahade rai kaman baisan Salim ba yakallesa sosai yace “abu yakai
ga shakewa, mari kana sauke kofa without tunanin idan kofan nan yafadi akanta fa, this are signs and
hujojji masu karfi na kawo karahen auren nan dan haka the only thing i want from you is saki, idan ka
baka da paper we have daukomin paper d byro Ammi adakina” mikewa Ammi tayi dasauri Salim shima
yamike muryansa tayi mugun rauni yace “Ammi” wani kallo Ammi tamai irin wanda bata tabamai ba
tace “kasake kiran sunana sainazo na tsinka maka mari irin wanda kama Safeerah!” Ammi tamai
maganan azafafe yasauke kansa kasa ahankali tawuce abinta sama KB shima yatashi yace “Daddy dan
Allah this is not the way forward dan Allah” daidai Ammi ta sauko tabasa ya karba yakalli Salim ya mika
masa yace “gashi rubuta kabani Salim” ko kallon paper Salim baiyiba, Daddy yamike yazo har gaban
Salim din hannunsa yakama yasamai jotter da pen aciki yace “rubuta mata sakin ta right now” bakinsa
har rawa rawa yafara muryansa tayi rauni sosai yace “Da…..Dady….pl……” “Muhammad Salim!”
EPISODE
8️⃣
6️⃣ 8️⃣6️⃣
Daddy yakirasa da tsawa yana nunasa da yatsa yace “how dare you! Because of kaga iyayenta basu
dashi? Kasameta so easy and got married to her and handle accommodation na iyayenta is that what
gives you you the right to hit her? Ka İsa ka auro diyar babban mutum ka mara ka isa eh? Listen I might
not be in terms with you sanda ka aureta, but I’ve accepted her Safeerah is my daughter na dauketa like
yarana I will never allow you to molest and abuse wata yarinya enough is enough, ban dakai mahaukaci
ne wani katon banza yafadi magana kan matarka kataba chance tai bayani? Did you ask her anything
kawai kafara dukanta sabida kai babban banza ne, solobiyon sojan banza sojan hofi, ni da ba soja ba
nafika hankali da hikima, the first abinda na tambayi matanka was wat happened, did she know the guy
and she told me everything? Kasan cewa data bude kofa ta karbi abinci ya fizge wayanta dake
hannunta?” Dasauri Salim ya kalli Daddy idanunsa sunyi jajir, Dady yace “kasan cewa he was telling your
wife she’s sweet and beautiful?” Wani ja idanun Salim yafara, Dady yace “ya tattaba wayanta the poor
innocent thing have no idea meyayi da wayan she quote and I said Dady bansan kan iPhone ba just for
me to check naga yajira kansa and cleaned yayi saving number sa da Crush go and investigate yaron he
has agenda akanka cus kai yakeso yayi hurting and yayi using Safeerah Wawa kawai mahaukacin banza
da wofi mai kishin iskokai!” Dady ya shiga durama Salim ashar dan ya iya zagi Daddy ya nuna masa
takardan yace “right sakinta kabani dan wlh tagama zama dakai that simple girl can never leave da
mahaukaci je bariki ka nemo mahaukaciyan soja irinka ka aura kuyita bura’uba abinku but not with
Safeerah rubuta kabani” ahankali Salim ya duka yana ijiye Byron da takardan akasa murya chan kasa
yace “I’m so sorry Dady and Ammi, dan Allah kuyakuri I can’t divorce matana!” Cikin harzuka yace “ita
she will divorce you!” Dasauri Salim ya kalli Daddy, Dady yace “wlh wlh zansa kayi hankali, saikasan ka
taba yarinyar nan, tashi kabarmin gidana kajira sammaci Safeerah will never go back to you ka tattara
duka inaka kabarmin gidana kada ka kara shigowa gidan nan we don’t want to see you!” Sosai idanun
Salim yacika da kwalla yana kallon Dady saikuma yakalli Ammi tace “tashi kabar gidan nan you heard
babanka” ahankali yatashi yajuya KB zaiyi magana Dady yace “banson ji kubarmin gidana” har wajen
kofa Salim yaje saikuma yakara juyowa ya kallesu jikinsa yayi matukar sanyi kaman kamai kuka ahankali
yace “I’m still very much sorry Daddy” Dady yace “I don’t want your sorry nazo wajen nan saina shakeka
kaman yanda ka shake yar mutane” juyawa Salim yayi yabude kofa yafita gently. Safeerah dake sama tai
mamaki nobody has ever stood for her like this, wlh iyayen Salim nada kirki sosai.
Har zuwa mota suna shiga ya kifa kansa akafa KB ya kallesa har yanzu yakasa gane how can you love
someone this much sannan ka kama ka mareta ka shaketa kaman zaka kasheta haka, somehow yaji
dadin abinda aka masa yasan love yasa su Daddy suka masa haka sabida karya kara amman kuma suma
su duba condition na yaron nasu he’s not doing okay at all, but kuma gaskiya babu escuse for dukan
mace da taba lafiyanta shiga yayi yaja motan, dago kansa Salim yayi idanunsa sunyi jajur kaman yasha
giya yace “where is John?” KB na tuki yace “an wuce da shi sickbay Abuja” wayansa ya daga yana wani
irin huci dawani kalan dark voice yace “akawomin John H2O” water room kennan, dakin azaban ruwa ne
dakin KB ya kallesa yace “just question him karka azabtar dashi karya mutu a hannunka!” Kaman bada
shi yayi magana ba, KB ya kallesa ganin yanda yafara rikida zuciyan yafara yasa kawai yace “I will do the
questioning ka zauna a mota zanzo maka da answers” azuciye yace “ban saka ba” KB yace “sai nayi dan
ubanka shege! Waikai meke damunka bakaga you have enough problem on your plate ba, nabarka ka
kara da killing John? Better work on controlling this your damn crazy temper, look at the problem kake
ciki ka kama ka daki yar yarinya without bincike sAbida wani banzan kishi, kafin mumaje H2O wlh saina
biga footage room na karbi na gaban flat naka I know yanda Safeerah tace yakarbi wayanta ya karba ne,
you need to see and dwell on your actions, wat is your problem? Do you want to loose yarinyar daka
wahala fir 5yrs kana nema? Did you know how scared and afraid of you she is, Ka karamin wani magana
wlh sai ranka yabaci cus you are very very stupid Salim, from the moment onward im in charge of this
case and I will do everything in my power na nuna maka matarka is innocent wani agenda ne dai daban
na John dayakeso ya bata mata suna, and bayan nagama hakan kasani ka shiga uku and I hope Safeerah
bazata yafemaka da wuri ba banza kawai” KB ya zazzagesa Salim na kallonsa idanunsa sunyi baki, har
barrack suka shiga gaban building na camera estate nasu Salim zai biyosa yace “stay in the car” wucewa
yayi ciki kusma 30min yabata sai gasa yafito wayansa na hannunsa kawai yabude WhatsApp yabasa dan
yasa sun tura masa wayan ta wajen yace “play the footage” jikin Salim yayi sanyi ya kunna ga everything
yagani da yanda yafara karbi wayanta harda yanda bayan ta shige gida yawani dunkule hannu yacd
“Yesssss” na murna yayi tafiyansa, kirjinsa Salim yafara duka nan da nan sAbida ya cure masa ya chushe
Kb yayi tsaki yatada mota zuwa H2O room da akakai John fita yayi daga motan Salim na kokarin fitowa
ya dannama motan Lock
Cus ayanda yaga Video nan Allah Salim saiya halaka John halakawa sosai ma gwara shi yayi, kaman zai
fasa motan da only reason yakasa fasa glass din was sabida bloodpfoff cd motocin sojoji ne da tuni ya
rusa glass din yafito haka yadinga kunfar rai a motan kusan 1hour saiga KB yafito hannun rugansa duk ya
jike ga wayan John a hannunsa yataho yabude motan yashiga Salim yabude motan zai fita Kb yace “Salim
come back here cus is matter does not even start da John he’s just a messenger wani ya aikosa!”
Chak Salim ya tsaya yace “wani wa?” Ahankali yace “wai AJ kasan sa”? Girgiza Kai Salim yayi, KB yace
“John yace the guy said anaso araba aurenku, plan din was anaso kazo ka gansa tareda Safeerah a
bedroom ba kaya ajikinta daga ita sai towel, the call daya nuna maka was AI generated it was fake, but
AJ yabasa kwangilan aikin, AJ shine sponsor nasa ga number sa naturama team har an samomin location
nasa yana rainbow hotel nasa a daukosa”
Lumshe idanu yayi jijiyoyin kansa na fitowa sosai bakaramin tausayi yabama KB ba hakan yasa yayi
extending hannunsa yadaura saman kafadansa yace “don’t be too hard on yourself, kowa can make
mistake we are all humans after all” duk yanda yakai ga taurin rai saida hawaye ya gangaro daga
idanunsa dasauri ya share da bayan hannu yayi huci yace “if only she was free with me bata tsorona she
would’ve told me everything that transpired between them, how? Why did i hit my woman KB? Why did
i have to go that extreme banyi binvike ba? I was so blind and dump all abinda ke raina was matana ta
karbi number wani tayi saving takirasa bayan nafita when I know the condition dana barta ko motsi bata
iyayi but duk banyi tunanin ba, kaima I fought you, I’m just so scared of loosing her, I had to send her EX
to prison and make sure bazai fitoba sabida kawai ina tsoro kar wata rana tace zata koma wajen tsohon
mijinta tunda sunada yaro, KB I’m afraid of loosing Safeerah sama da yanda nake tsoron komi aduniyan
nan, the thought of wani yaganta, ko wani ya kulata, ko yamata magana drives me insane nakasa
denawa, what is wrong with me Kabir? I love her more than anything but I beat him and strangled her to
almost her death sabida kishi, I don’t know what is wrong with me but mesa nai hurting wacce nakeso
eh”? Hawaye yakara fitowa daga idanunsa yana kallon KB.
EPISODE
8️⃣
7️⃣ 8️⃣7️⃣
Kabir dake kallonsa, softly yayi patting shoulder nasa yace “Salim I think you need help, cus kishin
dakake dashi is bakin kishi, and the level of insecurity dakake feeling akan Safeerah is too much, kariga
ka aureta she’s going nowhere unless kaine ka saketa then why fear? Why try killing her? You need help
of a professional zaka yarda na maka booking therapist dazakaje wajensa kamai bayani yabaka
professional help if need be ma harda drugs zakaje?” Gyadamai kai Salim yayi ahankali, KB yace “good
we will do everything one at a time, let’s see who is behind fadan nan da aka hadaku then therapist get
full help kafin kanemi dawowan matanka gida sabida karka mata wani abun” murya chan kasa yace “I
can survive that long without my Feerah” sosai KB ke kallonsa yace “zaka koya cus ban hararo maka su
Dady zasu baka yarinyar nan ba yanzu sai ankai ruwa rana” daidai wata bakar jeep na sojoji na parking
an ciro wani guy da aka sama black abu akai aka zare abun Salim ya tsare AJ dabai taba gani a duniya ba
aka wuce dashi ciki KB yace “stay here Salim don’t get involve” gyadamai kyau yayi KB yawuce yafita this
time around bai rufe motan ba yawuce ciki, yana kallo sojojin na azabar dashi a ruwa ana tsoma kansa a
danne, da AJ yaga zai mutu yace “zanyi magana!” Crossing kafa KB yayi yace “start talking you have a
minute” daidai Salim na zuwa wajen amman ya tsaya a entrance bai shigo ciki ba, AJ yana kallon KB yace
“Wlh Oga Salim ni banka sanka!”
yace “a lady come to me kan tanaso na taimaka use my influence naraba Major da Matarsa tacemin
she’s her cousin!” Chak Salim ke kallonsa which of Safeer’a cousin Yasmeen he don’t think she can do
that, she doesn’t even look that bad dazama tasan mutane irinsu this AJ, Salma?” Ya tambayi kansa
daidai KB nacewa “give me a name” dasauri yace “Salma, Salma ce wlh kanwar Shamsu” KB na son kara
magana yaga AJ yayi sama dagashi har kujeran sun fada ruwan dayake awajen mai kama da tank ga
zurfin bala’i and chair na karfene kuma an kullesa ajiki KB yatashi yace “Salim!” Juyawa kawai yayi yafice
yana linke hannun rigansa yafito yana tafarfasa yawuce motan yabude ya shiga yaja motan KB yafito da
gudu but yatafi da gudu yashiga motan sojoji dake wajen yace “follow him” bin Salim sukaiyi har GRA
wani wawan parking da Salim yayi saida ya daki gaban motan da gate yabude motan yawani diro kasa
suma KB suna fitowa da gudu gateman yafito zaiyi magana Salim yawani kwashesa da mari da saida yayi
baya yashiga tafiya Momma data taso jin karan gate danta leko taga Salim na zuwa sanye da kayan sojoji
bayansa sojoji uku na binsa kirjinta ya shiga bugawa tace “Innalillahi Salim me Salim yazo nema anan”
Salma dake zaune tamike tsaye da gudu tana ijiye wayanta akan kujeran tana sanye da dogon rigan
atampa da kafa Salim yadaki kofansu yana zare belt na jikinsa na sojoji jikin Momma yafara rawa yace
“lafiya Salim” wani kallo yama Salma dayasa kawai Salma yajuya da gudu zatai sama taku daya Salim yayi
ya fizgo bayan riganta ya zuba mata belt dataji kaman ya zuba mata iron masu k’aya, tai ihu.
“Mommmaaaa” su KB na shigowa falon da sauran sojoji duk suka tsaya, Momma takasa motsi kawai
tafashe da kuka tace “Innalillahi Salim me kuma muka maka? Me Salma tayi Asthma garet……” kafa
Salim yasa yawani kwashe Salma tazube a tiles habcinta da baking ya bugu akasa hakorinta daya na gaba
na fita Momma taduka tana kuka Salim yashiga zuba mata belt tako’ina tun Salma na ihu nunfashinta
yafara fizgewa sai alokacin KB yayi stepping in yakama Salim yace “dukan ya isa Salim next time she will
not try it” wani kalan baran da KB yayi yafizgo Salman dake makyarkyata tana nunfashi yajata kaman yar
akuya zaiyi waje da ita Momma tace “Salim kamin rai, kamin rai nasan tunda har kazo kana dukanta tai
wani abun akman kamin rai dan Allah karka tafi da ita” Momma tai duka agabansa wani kallo yama
Momma yace “tashi agabana Kubra, ba bala’ina kuke nemaba, ni yarki zata kashema aure?
Ke kika bani matan dazata nemi kashemin aure tana aika namiji yaje yagan jikin matata, ke banda
mutunci go and ask! Ni karan kaina I dislike kaina idan raina yabaci so stand up, this girl is spending
months in jail kafin ki ganta stand up!” Yada kama Momma tsawa dayasa ta matsa tace “call duk uban
wanda zaki kira I’m ready for dukanku” ya fizge Salma datake a sune still walking yafita da ita yabude
bayan motansa ya wurgata baya ya buga mota sai base the worst cell yakaita ya jefarma matan wajen
yace “lock her up with hard labor” atare sukace yes sir.
EPISODE
8️⃣
8️⃣ 8️⃣8️⃣
Fitowa yayi yaja mota yana vibrating sai gidansa yabude yashiga yawuce sama dakinsa ya shige yabude
bayi kawai yasaki ma kansa ruwa yafara ihuyyy yana
Punching banyo he hates himself how could he make such stupid mistake? How how? What’s wrong
with him? Jikinshi ajike sharkap yabude bayin yafito yadauki wayansa dake saman gado yazauna akasa
yayi dialing number Safeerah jikinsa sai fitar da ruwa yake yana jika dakinsa haka wayan yagama ringing
yasake kira na biyu yasake ringing ba’a dagaba, yakirata yafi sau goma, akusan kira na 20 aka daga
wayan ba’ajin komi bakinsa na rawa sosai yana breaking yace “I’m so so sooo sorry Feerah! I’m sorry
kiyafemin! Kiyakuri forgive ne! I can’t leave without you! You’re my life, karki bari su Dady su rabamu, I
swear I will never ever and ever hit you again please Saf…..fe……” yakasa magana sabida yanda
muryansa ke breaking hawaye na sauka daga idanunsa, tunda yafara kiran Ammi na dakin tareda
Safeerah da kanta take mata kalaba aka ganin kiran yayi yawa yasa Ammi tace ta dauka but kartai
magana dauka Safeerah tayi sabida yanda hannunta ma ke rawa ta sa wayan a speaker komi daya fadi
Ammi taji, jikin Safeerah yayi mugun sanyi jin kaman yana kuka ma ta sauke kanta kas ga Ammi awajen,
Ammi itama jikinta yayi sanyi yabata tausayi amman tasa hannu ta karbi wayan tace “toh ishadshe
wayan na hannuna, Safeerah tagama zama dakai, mara kunya kawai” Ammi ta katse wayan
Tacigaba da yima Safeerah da duktai wani iri kitso Ammi tace “gobe sai makaranta ko” murmushi tayi
ahankali.
By
Tunda Daddy yashigo gidan sallan Isha’i yaga Salim tareda Auwal idanunsa sunyi ja harda Baffa da Liman,
ko kallon inda suke baiyiba akai Isha’i abinsu yafito suka biyosa abaya daidai yana shigowa gate Baffa
yace “Ibrahim tsaya ka saurari yaron nan” dakatawa Daddy yayi yakalli Baffa yace “Baffa na tsaya” ya
rungume jiki yayi wani scacastic face, murya asanyaye Salim yace “Daddy after maganan damukayi I
investigated the whole case, the person behind it
Every is my wife’s cousin, Yarinyar elder sister Dad nata, they want to separate us basa sonmu tare,
batare daya kallesa ba Dady yace “Baffa haukan me kasa ina sauraro? Tell your son cewa shine number
person daya kashe aurensu ai idan cousin yar kulla Sheri ne shi mai aiwatar wa ne Oga kwata kwata,
sannan kace masa y’ata ta mance dashi infact gobe zata fara school nursing science nine nan zan dinga
kaita nakuma daukota, yakuma jira sammacin saki, kuma tasami wani dan arziki mara zafin kai saina
sami mahaifinta namai maganan” kai Innalillahi Salim baitaba sani Safeerah is his last week point ba sai
this period
And ba yau yasan Daddy kan lamarin zancen dukan mata ba, Babansa has always been a kind person
towards young innocent children yanzu Daddy yaga yar karaman yarinya in trouble he will drop
everything and fight for her, Daddy can forgive anything but duka da shake Safeerah nan dayayi Daddy
bazai yarda ba he knows his father ga taurin kai da taurin rai kaman shi.
Wucewa Daddy yayi zai wuce dasauri Salim yataresa kawai saiya duka ya rungume Dady wlh yarasa inda
zaisa kansa yaji dadi yaji rahama. “Daddy dan Allah dan Allah kayakuri, wlh wlh bazan karaba, I have
appointment with my therapist already zanje ran Wednesday to seek help, I need help Daddy dan
darajan Allah karka rabani da Safeerah, I’m not a perfect husband I know, but I truly love matana, Dady
beat me karama nata” yakama hannun Dady yan marin fuskansa dashi, yabama su Auwal tausayi
But Daddy knows yabasa yarinyar nan yanzu he will still make that mistake, he wants to force yaron nan
yarage mugun kishi, yaga yarinyar na zuwa school ta yafa mayafi zai rage, karbe hannunsa Daddy yayi
yace “Salim kenan wlh badawasa nake magana Safeerah will is going back to university gobe dakaina zan
kaita na dauko, she will mingle with friends, kimonon hijabin dakake sata sawa duk zubar dasu zatayi, su
TikTok da waye da kanniyanka ni nan na karbe wayan na saka mata su kayı dik abinda zakayi Ian dalili
kayana yarinya jin dadin zaman duniya eh, tashi ka barmin gidana”
Dady ya kadasa yawuce abinsa Safeerah tadade tsaye jikin window Ammi ta rabe tana kallo, deep down
ya mugun bata tausayi but she doesn’t think she’s ready to go back gidansa tsoronsa takeji, Ammi
tacemata dole saita cire tsoronsa aransa sannan zata iya cigaba da zama dashi, and duk randa tsoron
yatafi tafada mata
Washegari da safe harda Ameerah atayata shiryawa, wani riga da skirt na atampa tasa sabo mai kyau da
sky blue gyale da flat shoe Sai jakanta ga Id card nata itadai Dady yakawo mata komi omoh masu kudi
get levels fa, yafe gyalenta tayi kunga yanda tai kyau Daddy dake falo yace “ina yaran ki suke Ammi”
Ammi tace “gasunan suna shiririta” fitowa dukansu sukayi Dady ya kalli Safeerah yakara kallo ga
goshinta yafito sabida kitson dayayi yace “masha Allah wai wannan kyau haka toh sai mun dawo” Ammi
tace “ai karatu lpy” murmushi Safeerah tayi Lubna
Fitowa sukayi Lubna tarike hannunta sai murmushi suke Safeerah is so happy she’s finally going back to
school tanason makaranta wlh, tundaga mota Salim yake kallonta kaman yayi shekara bai ganta ba
gabansa nawani irin faduwa tan sanye da riga da skirt dan veil data dauka yana shoulder nata kirjinta
daya cika gaban rigan duk awaje haka hips nata ta rataya back pack abaya mai kyau kaganta bazaka taba
dauka ta taba aure ba ballema tabada yaro
Wani zafi kirjinsa yafara mas da baisan sanda yafara buga kirjin ba yanzu haka wasu mazan zasu kallemai
mata, mesa tana MATAR aure su Ammi zasu barta tai shiga haka fisabillillahi daidai suna gab da
karasowa wajen parking space din yabude motansa yafito shi kansa Dady saida yasha mamakin ganinsa a
mota ya kwana kenan koko da sassafeb nan yazo sAbida yaji zatazo school, taka birki Safeerah tayi
gabanta na fadi hannunta da Lubna tarike na rawa Lubna tarike hannunta gam dan duk haushin yayansu
sukeji
Dady yajuyo yakalli yanda jikin Safeerah ke rawa yarinyar dake murmushi harta sauke kanta kasa, adan
hankali yace “Daddy good morning” sannan yakalli Safeerah muryansa asake yace “jeki chanza mayafi”
Daddy yace “kai awa zaka bata unarni haka?” Dan kallon Daddy Salim yayi sai yayi shiru
daddy yajuyo yakalli Safeerah da kanta ke kasa yace “daughter na dago kanki” dago kanta tayi ahankali
ta kalli Daddy yace “babu wani dan adam dayakai kiji tsoronsa kina jina” gyadama Daddy kai tayi, Dady
yace “dan haka inaso ki kalli Salim and give him a befitting reply na abinda yace, basa amsa nace” kanta
tasauke kasa Daddy yace “kallesa kibasa amsa ina nan” gabanta na faduwa ta dago kanta shima Salim ya
kalleta but calm look yake mata
Faduwa gabanta keyi nonestop bakinta sai motsi yake takasa magana, Dady yace “nace kiji tsoronsa kina
basa amsa ko” daurewa tayi ta dake ta kallesa ido cikin ido da dan murya mai sanyi dakeda zaki tace “ni
wannan nakeson sawa!” Clap Daddy yahau mata tafi yana dariya kai Daddy anyi shedani yace “good job
daga yanzu haka zaki dinga basa amsa”
Tace “marraige is not all about ayita respecting miji is about shima miji yayi respecting matarsa, that
respect kuma comes in honouring abinda matarka keso, don’t ever try to boss this girl around she’s not
your slave and daga yanzu zata dinga baka befitting reply, wuce mutafi kunji” wucewa sukayi Lubna
tabude gaba ta shiga itakuma Safeerah tabude baya har zata shiga saitadan saci kallon Salim dan
maganan da Dady yayi ya mugun bata karfin guiwa da liver hada ido sukayi ganin yana kallonta yaşa
kawai ta ballamai harara da manya manyan idanuwanta ta turomai baki ta shige mota abinta dan bala’in
haushinsa takeji
Aiko bugawa kirjin Salim yadinga yi ganin su Daddy sun soma koyama matarsa yimai rashin kunya shi
Safeerah ta harara haka? Motan yakara kallo harsuka bar gidan.
EPISODE
8️⃣
9️⃣ 8️⃣9️⃣
Saida Dady yafara kaita office na VC tayi wani thumb print sannan ta tafi deoartment nasau na nursing
200 level an bata time table da komi she’s so happy, she fill fulfilled kaman yanzu takeda purpose all
lectures da sukayi kaman ana bude kanta ana sawa suna shiga sosai sai murja takeyi tana murmushi bata
taba sanin akwai in-laws dazasu ita sinka sama da dansu ba wlh sai akan su Ammi da Dady amman
hakanan bini bini yake fadomata arai, saida Lubna tazo department dinsu dan itama Lubna 200 level
take Masscom suka tafi cafeteria cin abinci tahadu da kawa yen Lubna they’re so nice sai hira suke tare
sukaje Salma anjima Dadybzaizo ya daukesu by 5.
Salim na zaune a office nasa akai knocking tareda shigowa dago kai yayi yaga KB ne da envelope a
hannunsa kawai ya mika masa envelope din yace “Dady ni yasa aka kawomawa wai na karba na baka”
hannu Salim yasa gently ya amsa dan baida kuzari sunansa akasa a jikin envelope din budewa yayi ganin
abinda ke ciki da gudu da yar dasauri KB yace “menene?” Saikuma yadauka yaduba yace “da gaske Dady
ya makaka a kotun musulunci kasaki Safeerah, za’a shiga court on 31st this month nan da 2weeks”
yanda gaban Salim ke faduwa u could see it ta rungansa baitaba tunanin da gaske Daddy yakeba sai
yanzu da sauri yatashi Salim yace ina zaka baima amsa Salim ba yafice ya sauka kasa mota ya shiga
shanya yayi salla yana idarwa da magrib yashiga mita direct sai estate din su Safeerah gaban gidansu
yayi parking yafade zaune dan nauyin Baba yakeji sannan yafito yataka zuwa gaban flat din ya danna
door bell bude kofan akayi Baba ne dasauri Salim ya sauke kansa kasa Baba yace “ahh Salim shigo shigo
maraba lale, Waleed aiko kaman yayi bacci kasan yan makaranta” Mama ma dasauri tazo wajen tace
“Salim” kasa kallonsu yayi yanda suke sonsa yana yarsu haka, Baba yace “shigo mana Salim” shigowa
yayi ahankali yau for the first time sai sukaga yaje kasa ya zauna zaman kneeling kansa akasa dasauri
daga Mama har Baba suka taho Baba yadafasa yace “Salim lafiya”? Ijiyan zuciya ya sauke mai zafi
maganan na masa nauyi sosai amman ya daure ahankali yace “Baba, Mama ku gafarce ni namuku
babban laifi” dasauri Baba yace “assha assha, laifi kuma? Laifin mene Salim?” Dan ijiyan zuciya ya sauke
yasake sauke kansa kasa sosai ahankali yace “na mari Safeerah Baba! Sannan na shaketa! Nasan
alkawarin dana daukar maka shine bazan taba taba lafiyan Safeerah ba amman na karya, yanzu iyayena
sunası şu raba aurenmu sabida kuskuren danayi wlh wlh inason matata” muryansa tai rauni ya ijiyema su
Baba sammacin kotun akasa dasauri Baban yasa hannu yaduka ya karance tass ya ijiye yakalli Salim da
muryan yaron yayi rauni, ya rame yayi wuya yace “menene Salim? Meya faru?” Baiji kunya ba yabama su
Baba labarin komi daga farko har karshe Baba yace “daman abinda yasa Mama Kubra takirani tace
nabaka hakuri kenan kan ka saki Salma? Daman kuma itace ta kira su Abbati sukazo daukan Waleed
lokacin?” Gyadamai kai Salim yayi Baba ya sauke ijiyan zuciya anatse yace “bazan maka karya ba banji
dadin marin Safeerah dagayi ba, yawan zuciya baida amfani, fadan dazan maka anan shine as mutum
mai iyali ka kasance mai bincike kafin ka zartar da hukunci, sannan karage zuciya Salim, kishi Halas ne ni
bazan hanaka ba hakan yanuna kasan daraja da kiman matarka, sannan na yafemaka wlh, in sha Allah
kasa driver yazo ya kaimu gidanku wajen iyayenka zamu shiga maganan zakuma musa baki mu basu
hakuri su baka matarka, kadena damuwa komi yazo karshe kaji”.
EPISODE
9️⃣
0️⃣ 9️⃣0️⃣
Hannu Salim yakai ya goge fuskansa, Mama da jikinta yayi sanyi sabida tausayinsa tace “bari nakawo
maka abinci” cus kwata kwata baiyi kama da wanda has been eating ba, zaiyi magana Baba yace “daga
ganinka bakacin abinci, ka tsaya akawo maka” baice komiba, abinci Mama tahado masa sosai takawo ta
ijiye gabansa, abincin Salim ya kalla saikuma ya kalli Baba, kaman maraya yace “Baba zaka iya kiramin ita
da wayanka? Bata daukan wayana” wlh you need to see idanun Salim sannan zaka gane yazama total
abin tausayi, wani irin so be haka? Su kansu iyayen Safeerah basu taba sanin Salim na son Safeerah haka
ba sai yau cus yadawo kaman wanda baida lafiya, yarasa natsuwa gabaki daya, ciro wayansa kawai Baba
yayi saiyasa number Safeerah yayi dialing, ringing daya tadaga tace “Hello Baba” murmushi Baba yayi
yace “Mamana ya gidan, ya kowa da kowa?” Ahankali tace “Alhamdulillah Baba” calmly Baba yace “zan
bada waya ayi magana dake, umarni na ne a matsayina na mahaifinki ban yarda ki yanke wayan ko ki
katseta ba kina jina”? Da dan mamaki dakuma fargaban wa za’aba wayan Safeerah tace “tom” dan
batasan waye ba ko Momma ne? Salim dake kallon Baba sosai yabama wayan karban wayan Salim yayi
saiya tashi da sauri yayi kofa yabude yafita yawuce motansa yabude yashiga ya zauna ya kullo kofan,
Safeerah jin shiru tace “Helloooo” wani sanyi Salim yaji aransa sosai jin muryan Safeerah, murya chan
kasa yace “Feerah!” Faduwa gaban Safeerah yayi sosai jin muryan Salim, Allah yasa bakowa a dakin ita
kadaine dasauri tazare wayan daga kunnenta zata katse ta tuna maganan Baba ta maida wayan
kunnenta batare datace kalaba, kawai gabanta ya shiga faduwa tarasa dalili, kaman tayi kewan
muryansa ne ko menene oho, muryan Salim tagama rauni gabaki daya yace “baki daga wayana, you
don’t reply to my messages, nakiraki da office line dina duk baki dagawa, I wanna talk to you I…I…..”
muryansa yahau rawa saiya lumshe idanu wayan na kunnensa yana numfashi da baki shi kadai yasan
radadin dayakeji aransa, murya chan kasa dake melting zuciya yace “I love yhou!” Yasake shiru yana
shafa kirjinsa dake masa zafi yace “I trully and wholeheartedly love you! Safeerah ina sonki sama da
yanda nakeson rayuwana! Daddy ya aikomin da sammacin kotun saki bazan iya rayuwa bake ba! I just
can’t!” Yayi shiru Safeerah ma haka cus yana cewa yana sonta har tsigan jikinta amsawa suke, chan Salim
yace “I know I ruin everything, kin fadamin karna dak……” yakasa fadin kalman ya runtse idanu yana
huci, murya chan kasa yace “I hit you! Na dakeki I am sorry Safeerah! I’m sorry! I’m so very very very
sorry! I’m sorry! I’m truly and sincerely sorry! Safeerah I….am sorrrryyyyyyy!” Yafadi voice nasa na
cracking bata taba jinsa ahaka ba zuciyanta kawai ya tsinke, tanajin wani yirrr kaman yabata tausayi
sabida Abbati zai daketa fin wanda Salim yamata ma amman baitaba bata hakuri ba, saima gobe yakara,
but Salim ya bata hakuri messeges daban daban, yabi ta iyayensa shiru, yanzu yabiyo ta nata iyayen,
muryansa yayi rauni babu kuzari, ahankali yace “I dont know what pushed me namiki abinda nayi,
bantaba dukan kannina ba wlh, i don’t beat girls, bantaba nadaman abu in my life kaman yanda nai
nadaman abinda namiki ba, and babu abinda nake tsoron rasawa kaman yanda nake tsoron rasaki,
nasan namiki laifi punish me, ki rama, kome zakimin kimin amman tell Daddy ya janye zancen court din,
Safeerah don’t let them separate us! I’m your husband! Ina sonki, karki rabu dani, we have Waleed how
would he feel yaga iyayensa sun rabu Abee da Ummy shi?” Ya lumshe idanunsa murya chan kasa yace
“rabona da abinci tun rannan dakika tafi, rabona da bacci tun rannan, I feel like a walking corpse, I can’t
loose you! I can’t loose you cus it will end me Feerah! Talk to me please”
Yayi shiru tanajin saukan ijiyan zuciyansa, she just wants to show Salim she’s not stupid, dudda gabanta
na faduwa but ta daure tace “I have few things dazan gayamaka Salim!” Today is the first ever time take
kiran sunansa direct saida zuciyansa ya buga me Daddy suka maidamai da mata, cikin murya jin haushi
Safeerah tace “duk sanda na zauna nabar same mistake yafaru a rayuwana twice only shows I’m a stupid
person, wanchan mutumin ya jibgeni kaima kazo da naka am I some men punching bag?” Ta tambayesa
sounding bitter, anatse Safeerah tace “aure is a choice which in the first place banso condition yasa na
yarda na aureka, but dana zauna kana dukana telling me zaka kasheni i rather pick my son and my
parents muje muyi leaving on the street, duk namiji mai dukan mata baya taba chanzawa ko mujima
komu dade saika sake, na tsaneka yanzu just like yanda nai tsani Abbati! And lemme tell you this gwara
nakomawa Abbati dana cigaba da zama dakai cus he’s better than you! Shi mutum ne da baya sona
baitaba for once nuna yana sona ba, so beating dinsa ma I can say sabida baya sona ne, but what about
you? Kace kana sona yanzu anjima kamin duka kace zaka kasheni? Kagama biyan bukatunka dani in less
than 15-20min ka maren without thinking about my condition?” Safeerah tai shiru chan tace “getting
married to soja bayan Abbati was the worst decision ever, please Salim am an adult kuma nace nafasa
auren ka sakeni ma ni yanzu basai ka jira rannan court ba, kaje ka auro daidai kai, Dr nan ai tana nan
she’s perfect for you, go for her” tunda take magana yake sauraronta yayi shiru jin yanda takemai rashin
kunya su Daddy sun batamai mata, gabansa sai faduwa yake ganin tace yasaketa ma yanzu, ahankali
yace “bazan taba rabu dake ba” kai tsaye Safeerah tace “bazan taba zaman aure dakai ba nima” lumshe
idanu yayi hawaye na fitomai a idanu, Safeerah cikeda tsiwa tace “ka katse wayan nan” shiru yayi da
command tamai maganan irin ba mutuncin nan, ganin yaki katsewa tace “Baba saida safe nagama da
wannan sojan nidai” tacire wayan daga kunnenta ta yar agefen gado sarai yagane metayi zuciyansa sai
tsinkewa yake ganin yanda tamai rashin kunya, today ne yaji tsiwanta da kyau, gawani mahaukacin
sonta dayake dayafi ma nada yawa ga baya iya bacci duk yanda yaso dazaran ya kwanta akan gado kawai
urge na yajita close to him koba yana mata wani abuba but yayi hugging nata yakeji yarasa yanda zaiyi
idanunsa sunyi jajir saida kudin Baba ya kare tass ya ijiye wayan kan cinyansa ya goge fuskansa tasss
yabude motan yafito yashiga ciki Mama da Baba na zaune basa wayan yayi yace “saida safe zanzo
rannan asabar da Safe na kaiku gidanmu” yajuya Baba yace “abincin fa” Abu yaji yana tasomata awuya
yace “baran iyaci ba” yafice da sauri Baba ya kalli Mama data kallesa itama anatse yace “no matter how
big you’re arayuwan nan bakafi karfin kai kuskure ba” Mama tace “kwarai kuwa, one of the big
differences dana gani tsakanin Salim da Abbati is yayi kuskuren yakasa natsuwa duk wani abu
dayakamata yayi na neman gafara yana kan yi, yazo nan yakawo karan kansa, jibi yanda ya chanza
kaman ba shi ba, Abbati dukan ta yake yadaki banza ko ajikinsa, Allah yasani inason Salim da Safeerah
bantaba ganin wanda yaso y’ata haka ba, sannan ko yan uwanta na jini basu taba tsayamata kaman
yanda iyayen Salim suka tsayamata ba duba da yanda şu suka daukota, basu barta ta tadamana da
hankali ba, sannan suna kan hukunta dansu sabida ita har yau, this is dattaku da ko yan uwanmu na jini
su Momma basu mana kalansa ba, gaskiya Salim yafito daga gidan kwarai, gida masu iyaye tsayayyu
masu mutunci da daraja dan Adam”
Baba yace “kwarai and muma zamu gwada musu munsan halacci, zamu tsayama Salim tsayin daka akan
wannan lamarin, zamu kira Safeerah kuma gobe muyi magana da ita, banda hakama gabaki dayan
matsalan nan daga bangarenmu yafito su Momma amman akwai Allah daga yanzu nabar Kubra, dan
gaisuwa zamuyi amman gaskiya bazan taba mance abinda sulama diyata ba, sun lalata mata rayuwa,
yanzu wannan auren suna neman kashemata? Me Safeerah tamusu? Allah ya sakamata, Salim kuma zan
nunamai yanada uba, zan tsayamasa sai an basa matarsa”.
Gidansu Salim yaje but kiri kiri security n su yace Alhaji yahana abude masa gate baison yakara wani laifi
yasa yawuce yatafi barrack, yakai wajen 12 zaune a mota sannan yafito yashiga gidan zama yayi a falo ya
kwanta kan kujera yana kallon dinning Safeerah kawai yake gani takawo mai abinci tanamai murmushi
lumshe idanu yayi gabansa na mahaukacin tashi hannu yakai yabude wandonsa kawai yafito da abin
waje dake addabarsa da ciwo yana cikin damuwa abin shima yanasakasa cikin another damuwan,
ayanda matsaloli suka cika kansa bai kamata gabansa ma natashi ba but wlh is just halitta dake zaman
kansa mikewa take Safeerah kawai take nema yana tuna first sex nasu agidan iyayensa da second one a
PH ana ruwa ahhhhhh! Yayi kara sabida yanda çıkınsa ya murda yafado kasa yana nishi sosai sosai yarike
cikinsa jijiyoyin kansa na fitowa, yana nan tsakar falo har wajen 3 sannan ya lafa yadawo daidai.
**
Wuraren 5 tabude idanunta ahankali tai shiru gabaki daya tunaninsa ne aranta, dashi ta farka,
mafarkinsa tayi, batasan menene ba but she felt like she’s missing him, lumshe idanun takarayi
remembering all moments nasu together, tasan he’s kind cus he’s taking care of her parents but wlh wlh
babu abinda ta tsana irin duka duk yanda takai da jinsa aranta zata iya hakura dashi sabida dukan nan,
da iyayenta sun bartama ita da tuni tadade da tsufa agidansu ta kwashe iyayenta su nemi na kansu
tunda dai idanun Baba yabude komi zaizo musu da sauki, iyayensa basu fadamata kwata kwata sun
aikamai da sammaci ba, dudda taji wani irin but kuma gwara su rabun maybe suma sun gane cewa bazai
taba dena dukanta bane, knocking kofan akayi ana budewa atare Ammi ce as usual tazo tashinta hakan
yasa tarufe idanunta Ammi ta kunna wuta ta kalleta tawuto wajen gadon tace “tashi Daughter ba
kunada school ba” tashi tayi ahankali adan kunyacd tace “ina kwana Ammi” Ammi tace “jeki salla
tukunna, ki shirya cikin abaya ko ki using babban mayafi, karki kara fita da karami kalan na jiya okay”
gyadama Ammi kai tayi, Ammi tafice salla tayi tafita tasa hannu da Chefs sukai breakfast sannan tadawo
daki ta shirya saitasa abaya kawai wuraren 8 suka tafi sai kallon compound take ko zata gansa amman
bata gansa ba suka wuce school.
Wuraren 10 sun gama first lectures nasu kenan suna shirin shiga wani in the next 20min wayanta yahau
ringing kallon wayan tayi Mama tagani hakan yasa ta dauka cus tasan tunda harya je gidansu jiya dole
Mama saita kirata, ahankali tace “Mama ina kwana” dan shiru Mama tayi sai chan tace “nasan baki
sanar da mu abinda ke faruwa bane sabida iyayen Salim sun hanaki, amman dudda haka Safeerah
mahaifiya abokiyar cin mushe ne yakamata ki sanar dani ko asace ne, ke mesa bakida wayau wawiyace?”
Ahankali tace “Mama kullum suna tareda ni ne banda inda zan shiga agidan nai maganan dake” Mama
tace “mesa kika boyema mijinki abubuwa Feerah? Kin taso kin ganni da mahaifinki, kin taba ganin na
boyamai wani abu”? Girgixamai Mama kai tayi ahankali tace “a’a” Mama tace “Safeerah kinkosan duk
abinda yafaru Salma ce tahada komi yanzu haka tana a kulle a cell Salim ya kulleta?” Dan bugawa kirjin
Safeerah yayi tace “Mama Salma how? Tayaya?” Labarin komi Mama tabata tun na zamanin Momma
data gayama Abbati da yanda Abbati ke prison, da yanda yagano Salma ce, Safeerah tai shiru to metama
mutanen nan da basu neman zaman lpy ta? Mama tace “Salim nada zuciya da fushi, but kika koyi zama
dashi irinsu mutane ne masu kirki bazai taba bugunki ba, kishi yasa yamiki kuma yayi nadama” Safeerah
tai shiruuu takasa magana, anatse Mama tace “babu wanda baya kuskure aduniyan nan, nasan eh Salim
yamiki abinda bakiso, abu mafi muni agareki, abinda shari’a bata yarda dashi ba, but look beyond
mistake dinsa, look at yanda yayi nadaman abin, forgive him, iyayensa sun miki hallaci Safeerah, kema ki
nuna musu ke yar halas ce” ahankali tace “Mama gwara mun rabu! Ni daman banason nakara aur…..”
“Safeerah!” Mama ta dakamata tsawan dayasa tai shiru, tace “ki kashe auren kizo ki zauna agaban wa?
Kin dauka kika kaso aurenki we will accept you mubaki gata kaman zamanin Abbati ne?
You are very wrong ada mun miki haka munyi supporting naki sabida munsan an cutar dake, yanzu ko
wlh inhar kikabar aurenki yamutu saidai ki nemi gidan wasu iyayen but not us, gwara ki zauna kiyi tunani
da kyau, kima kanki fada and know what you are doing? I will see you on Saturday Wallahi Wallahi kikai
kuskuren barin iyayen mijinki suka raba auren nan muma saikinga namu fushin kaman yanda Salim yake
ganin na iyayensa sai anjima Mama ta katse wayan Safeerah tadade zaune ahaka saikuma ta turo baki
tace “Mama sabida bakiga yanda ya shakemin wuya bane saisa” mikewa tayi ita kadaima tarage a class
din daman ance a downstairs zasuyi next class jakanta ta dauka tafara tahowa bude kofan class nasu tayi
wata soja tagani babba hannunta rikeda flowers dayawa dawata yar jaka tace “Mrs Safeerah Shu’ibu
Salim I have a package for you Ma”faduwa gaban Safeerah yayi sosai takalli matan bakinta na rawa
takasa magana cus how did she know her class, mikamata abun matan tayi tace “Major instruct me to
bring this for you Ma” kallon flowers din Safeerah tayi dake kamshi sosai tanaji daga wajen ta daure
tahade zata wuce matan tace “you have to collect it from me Ma, Oga said I have to make sure you take
it from me it not I can’t go back to base” kallon matan Safeerah tayi tasan tsaf zai aika hakan yasa kawai
tasa hannu ta karbi flowers din zata juya matan tabata bag din tace “plus this” kallonta Safeerah tayi da
manya manyan idanunta sannan tasa hannu ahankali ta karba sojan ta sarama Safeerah sannan ta juya
ta tafi Safeerah tabita da kallo harta wuce sannan takalli flowers din tayaya yasan ajinta? Badai yazo yayi
binciken school nata da all lectures nata bane? Sake kallon flowers din tayi sun mata kyau suna kamshi
saita bude jakan taga hadadden chocholatea ne aciki sai wani card da akai rubutu akai, samin kanta tayi
da juyawa takoma class din tazauna a kujeran first row taciro card din tafara karantawa.
“Pretty Feerah! I want you to know that you hold the key to my life, Salim can never ever live without
you, this marraige is for ever ba court ba ko the entire kotunan duniya ne zasu hadu bazan rabu dake ba!
I don’t have excuse for my actions but I’m truly sorry for hurting you and this is a promise cewa I will
never ever make such mistake again!
Today you wore abaya to school, and today should mark the last time zaki je school da gyale, either you
properly dress and cover jikinki or zakibar school din! You are Matar Salim not Matar Iyayen Salim!!!
Lastly you have 7days to forgive me or I will do disappear with you and nobody can do anything har
masu koya miki fitsara!
Tadade tana karanta sakon wato wannan ikon da isa da authority shi bazai dena ba yana mata magana
dawani karfin hali daman ance hali zanen dutse ita kuma yanzu tafara sa gyale bazama ta kara saka
abayan ba, tayi shiru tana tunanin meyake nufi da he will make her disappear?? Kidnapping nata zaiyi ko
mene?.
EPISODE
9️⃣
1️⃣ 9️⃣1️⃣
Turo baki sosai Safeerah tayi ahankali tace “kuma saina fadama Daddy na” tawani lankwasa kai still tana
kallon flowers din dasuka mugun mugun burgeta babu wanda yataba bata flowers haka in her life, infact
bata taba ganin this kinds of flowers ba in reality saidai tagani a tv, hancinta takai tadan shaki kamshin
tana lumshe idanu kaman wacce ta tuna wani abu dasauri ta cire kanta tana daure fuska sai kawai ta
tashi wajen trash nasu taje tadan kalla flowers din from yanda takeyi kasan bataso tarabu da flowers din
amman sabida taurin sa kokarin proving point ita fushi take ta jefa flowers din tadaga jakan chocolates
zata zubar ta kasa ba kyau wulakanta abinci Allah zai kamata jakan school nata tasauke ta bude ta
zazzaga chocolates din ciki harda card din tana wani dauke kai tana pretending kaman bataga card din ya
shiga jakanta ba ta zage zip tamike ta yarsa jakan a trash tawuce kasa abinta Allah yasa lecturer bai
shigoba ta shiga aji kwata kwata bata wani kallon yan ajin especially maza wlh auren Salim yasa tsoron
kallon wani namiji take batamasan ko ana kallonta ba amman ta lura basu da many maza a nursing nasu
saidai idan suna joint course irin su Anatomy and Physiology to anan harda yan medicine duk suna class
din kasa tawuce abinta yasami waje ta zauna tarasa mesa kawai sai tunaninshi take ko tace bazata yiba
saidai kawai ta tsinci kanta tana tunanin Salim, abinma haushi yake bata, ahaka suka fara lectures
Alhamdulillah tana bala’in gane karatu wlh ita abin har mamaki yake bata, tun kafin su gama ta hango
Lubna tazo department nasu murmushi tayi tanason Lubna itama Lubna na sonta dadi sukeji abinci a
school dinnan kudi sosai Dady ke basu, kusan 20min tajirasu sannan ta fito suka wuce wajen Motan
Daddy dake jiransu sai murmushi yake suka wuce gida.
Tana salla tafito kitchen ta shiga ta taya chefs girki but dudda haka tama Daddy da Ammi semo da miyan
agushi wlh Daddy yakusan cin hannunsa bakaramin son Safeerah suke, sai wajajen 9 tawuce takoma
sama wanka tayi tasa kayan bacci tazo takashe wuta tahau gado ahankali ijiyan zuciya tasauke tai shiru
tafara tunaninsa again, maranta kawai taji yana ciwo kasanta namata wani irin dadi kawai tunanin randa
yasha mata gaba yazo mata dawani sauri tabude idanu tace “wayyooo Allah na what is this?” Harde
kafafunta tayi, tunanin na kara zuwan mata bata taba sanin anashan gaban mace ba sai wajensa, gashi
yanasha kaman wani abinci ita wlh idan namiji ce bazata iyashan gaban mace ba bayan tasan ta wajen
ake haihuwa but Salim was drinking it har yana tsotso yirrrrrrr jikinta yayi kaman shocking maranta na
daurewa dasauri ta tashi zaune tana dafa cikinta tanajin yanda ta jike dan kaman yama taba sanin gado
me haka? Deep kasan zuciyanta taji kawai she wants to see him do that to her again, wani kada kanta
tayi kaman mai ciwo, duk sabida tadena tunanin takasa tana tuna the way yake shan mata nipples wani
mikewa nipples dinta sukayi har suna mata kaman ciwo wai! Kwanciya tayi ta mirgina taja bargo ta
kankame da fillow bata taba jin abu hakaba, bata taba tunani ko imagining moments nata da Abbati ba,
but why is she all of a sudden tuna komi da Salim yamata maranta har yana ciwo tana jikewa? Bata dade
da gama period ba daman ovulation takeyi ne? Sha’awa takeji nw? Batada sha’awa, bata taba
imagination na sha’awa ba what is wrong with her? Wasa wasa ana maganan 1 Safeerah takasa bacci
ciki na ciwo ita bata taba experiencing something like this ba so wlh batasan mema zatayi ba ga ciki
yarike taje ta gayama Ammi? No bazata iyaba, wahalan ya isheta hakan yasa ta runtse idanunta cikeda
azaba tace “dan Allah kabarni haka? Wai me haka? Ni ba mayyan maza bace, then why am i feeling
this?”
Tashima tayi ta yaye bargo ta sauko daga gadon kawai ruwa yahau bin cinyanta dayasa ta tsaya chak
tadauki wayanta ta haska jikinta wai sunan wani abu wai ruwan bagaja, bayi taje da sauri tai tsarki tacire
rigan ta daura towel tafito tasake hawa gado ga bacci takasayi kasan wajen sai zaki yake mata mara na
ciwo kawai jikinta neman Salim yake yanda kukasan Salim yamata asiri ko wani abu, abun yamata yawa
kawai saitahau kuka takai hannunta gabanta tana slapping not too hard tace “dan Allah me haka? Mesa
da baka tabamin haka ba sai yanzu? Shekarana nawa banyi aure ba bantaba jin this ba sai yau, kabanni”
tawani kankare tana harde kafa jikinta na daukan kyarma batasan meya faru ba kaman ta fice hayyacinta
wayanta tadauka jikinta na fizfizgewa yana hanata kaman wacce batada lafiya kawai tai dialing number
Salim maybe muryansa yasa tadenajin abinda takeji.
Salim na zaune as usual after one nadare yana fama da tasa bala’in wayansa yahau ringing baicika
getting call at this time ba hakan yasa kawai yamika hannu da kyar zuwa kan kujera dan yanzu baya iya
zuwa bedroom nashi karamai sha’awa yake yana falo a kasan carpet kwance yaciro katon dick nasa waje
yadauki wayan ganin Safeerah saida yatashi da gudu ya zauna yana goge idanunsa yasake kallon screen
din itane but ta katse wayan da sauri, shima da gudu yakirata back, Safeerah na cikin jin haushin kanta
taga kiransa wlh kyarma jikinta yafara nawani mahaukacin sha’awa tanaso karta dauki wayan but tarasa
self control takasa yima jikinta remote daukan wayan tayi takai kunne tsabagen kunyan kanta datakeji
tasa bargo ta rufe har kanta ta kudundune a tsakiyan gadon Ammi batace komiba sai yan numfashi
datakeyi Salim yayi bala’in mamakin kiransa dakuma daukan wayan datayi ahankali cikin wani murya mai
kama zuciyan mace yace “Mi Amor!” Wani yirrrr jikinta yayi tsigan jikinta na tashi tace “uhn” hannu takai
ta rufe bakinta ya akai ta amsasa how? Voice nata yaji yadanyi shiru he wants to make her talk so da
gangan yace “kin kirani why?” Wani kalan haushin kanta Safeerah taji batasan sanda da yar muryanta
dake cikin wahala tace “ni……ni…..” wlh takasa magana muryanta breaking yake, fada tama kanta sosai
sannan tahado duka kuzarinta da dan tsiwa but still muryanta sounds very weak tace “karka sake
turomin flowers! Wari ma su…..su..ke!” Tai wani ijiyan zuciya mai kama da haki dayasa Salim yayi shiru
sai chan yace “meke damunki? Bakida lafiya ne Preety Feerah na?”
Yayi maganan dawani kalan sigan lallashi kaman yana magana da yar baby da direct cikin muryan wahala
tace “ci…..ki…na ke ciwo….” Tai shiru shima yayi shiru sannan ta lumshe idanu cikeda gajiya ga bacci
takasa tace “na…nakasa bacci” ta lumshe idanu tana dan sakin wata yar karaman kuka Salim yayi shiru
she just finished her period last week, why is she having pains na ciki, ko is it possible she’s……
ahhhmmm yayi shiru saikawai yakama gindinsa daya harba yarike kai tsaye yace “gindina duk ya tashi
dagajin muryanki!” Wani wawan ijiyan zuciya Safeerah ta sauke tana wani irin zubaaa tawani ware
kafafu kaman yana gabanta da ace zata ganshi yanzu maybe bazama tasan sanda zata barsa yayi amfani
da ita ba sai bayan yagama tafara jin bakin ciki da takaici da haushin kanta.
EPISODE
9️⃣
2️⃣ 9️⃣2️⃣
Cikeda tsantsan iskanci Salim yace “all I want is to pin you to d wall, na matsar da pant dinki gefe, na
burma miki wannan azzakarin nawa dake shiga farjinki da kyar! Nayi lafiyayyen jima’i dake!”
“Washhhhhhhhh……!” Safeerah tafadi batama sani ba tanaji kaman ta haukace ta kankame wayan sosai
a kunnenta bataso yadena magana cus imagination takeyi jikinta na amsawa, cikin yar karaman murya
Salim yace “namiki hoto na nuna miki yanda gabana yatashi”? Dasauri Safeerah tace “uhn” katse wayan
yayi yashiga snapping huge dick nasa sai kawai yatashi ya kwabe wandon gabaki daya ma ya danna video
yakama dick nasa yadan shafa kan precum yadalalo sai kawai ya shiga WhatsApp yatura mata dagudu
Safeerah ta bude dan data dinta a kunne, ganin yanda Salim yamata video a tsakiyan dakinsu babu
wando jikinsa ga manya manyan murdaddun cinyoyin nan nasa duk jijiya ajiki ana gani, ga wall din
gabansa akwai dan gashi but gabansa kaman doyan nan a mike kan na dalalan da ruwa mai yauki yasa
jikinta yafara rawa kawai sai gashi yakirata video call ta WhatsApp, Safeerah ko kadan batasan sanda ta
dauka ba dakinta da duhu but shi na Salim da haske tana ganin komi ga camera so clear iPhone to
iPhone, yakama dick dinshi gam yace “Baby let’s forget our parents mu shirya abinmu nakasa bacci babu
ke, mugun sha’awanki nakeji, dazan kamaki yanzu kinsan wani kalan ci zan miki?” Alalace Safeerah tana
nishi sama sama kaman mai nakuda tace “ohh’ohhh” sake kunnasa muryanta yayi, gefen sa ya nuna
mata kan kujera yace “da anan zan kwantar dake nasaka pillows a waist naki, na dage kafafuwanki saina
mannesu da goshinki, na gwaleki da kyau, sainazo na shigeki ahaka, nayi alkawari sainayi press up akanki
inacin gindinki, nayi good 100 press up ina lashing naki hot hot strokes dazakijisu har cervix naki” kunga
yanda gaban Safeerah ke nakiya da ruwa yana iyo kaman kududdupi, yajuyo da camera ta front tana
ganinsa sosai ba riga ajikinsa, wlh Salim nada bala’in kyau, she loves how black and dark skin nasa is,
hanneynsa makes him different bata taba ganin mutum kaman mijinta ba, ita wlh tanason mijinta, ga
huge chest, he’s so hot and sexy ga nonuwansa bakake yan kanana sai nuna mata yake idanunsa sun
kankance, cikin wani malalacin voice yar karama tana kallon fuskansa batako kyaftawa tace “zaka
shamin”? Wani irin bouncing da buran Salim yayi saida ya damke a hannu he wish zaiga fuskanta
tanamai maganan nan na iskanci itama yau, lips nasa ya lashe duk tana kallonsa batako kyafta idanu
murya chan ciki yace “ina kikeso na sha miki”? Shiru Safeerah tayi kaman bazatai magana ba sai ahankali
kaman munafuka tace “g……gabana!” Ahaukace Salim yace “damn it……Safeerah zaki hallakani with your
voice and when u speak dirty! I’m loving this badddd Feerah” yasake lashe baki yace “zan sha gabanki!
Zan kwakule gabanki! I will suck and drink your pussy Feerah! Na duka na leka asalin dan karamin hujin
farjinki, na soka harshena awajen ina dangwalo ruwa, while gently ina gurza katon clitoris dinnnan naki
da hancina, kafin chan na damlamala fuskana awajen sucking your entire soul out of that damn sweet
20yrs old pussy of yours! I will suck you like my little whore, nagama namiki cin Allah ya tsine sai gindinki
ya kusan targade, sannan na danneki sosai inashan nono nakawo duka maniyi na acikin farjin ki ina
kukan dadi….…..”
Ya Allah wayan faduwa yayi daga hannun Safeerah tsabagen yanda jikinta ke kyarma jin kalaman iskanci
da Salim ke mata maranta yayi kaman zai fashe tanajin wani dadi hawa kan pillow gadon tayi ta tura
agabanta ko zataji sa’ida tace “ahhhhhhhh!” Ko anjita oho but she feels sanda kaman take fitsari jikinta
yawani mutu lilis Salim najin har karan datayi sannan tahau sauke ijiyan zuciya hankalinta na dawowa
jikinta da kyar tamika hannunta da ba karfi tadauki wayan dake haske tana bala’in jin haushin kanta ta
katse wani bacci mai dadi da nauyi na kamata ahaka wajajen 2 nadare
Tabar Salim da nasa mugun sha’awan yayi shiru yana kallon wayan dayaga ta katsemai yadade ahaka sai
kawai ya ijiye wayan idanunsa sunyi jazur suna tara hawayen bakin wahala da jaraba.
EPISODE
9️⃣
3️⃣ 9️⃣3️⃣
Har asuba Salim yakasa bacci wlh da ace ya iya mastubating da yayi but ko ya gwada bayamai dadi yau
rana da nawa kenan baya bacci, da yaso sai asabar zaikai su Baba gidansu but bazai iyaba Safeerah
tagama haukatashi Baba yama text zaiso yama Dady text shima.
**
Wuraren 5 Ammi tai knocking kofan amman ina bacci yama Safeerah dadi, bude kofa tayi tashigo dakin
tana kallon yanda ta kudundune agado ta tabata tace “Daughter” ahankali Safeerah tasa hannu tadaura
kan hannun Ammi dake fuskanta murya chan kasa cikin nauyin bacci da mafarki tace “I love you Ya
Salim!” Dan zaro idanu Ammi tayi daidai Safeerah ta yunkuro cikin bacci zatai hugging tana turo baki
kaman mai shirin kiss Ammi kunya yakama ta, Ammi ta dakamata duka a baya tace “Safeerah!” Firgigit
Safeerah tabude idanu ganin tarike Ammi tana kokarin hugging nata yasa tasaki Ammi dasauri tana
sunnar dakai cikeda kunya tace “ina kwana Ammi” juyawa Ammi tayi dan kunya yadan kamata tace “jeki
salla, yaran zamani sai du’a’i” tafice daga dakin tana wani murmushi ganin mafarkin danta Safeerah keyi,
tsakanin miji da mata sai Allah fa, Daddy yama Salim afuwa cus Matar ma kewan mijinta takeyi.
Ahankali Safeerah ta mike riganta duk ya jike haka some part na zanin gadon dasauri tazare komi tawuce
bayi tasa a washing machine tafito tabude wardrobe na Ammi taciro another zanin gado ta shiga
shimfidawa duka abubuwan daya sameta last night tana tunawa dasauri tadauki wayanta tashiga
WhatsApp video dick nasa da hotunan tagani dagudu tafito daga WhatsApp din ganin har tsigan jikinta
yatashi instead of tai deleting sai kawai ta turo baki tashiga sama watsapp nata lock, tasama wayan ta
shima lock tasa Face ID dan koda wasa bataso wani ya karbi wayanta yagan mata sirrin mijinta, that
video is for her ita kadai, ijiye wayan tayi takoma bayi sai haushin kanta takeji takoma bayi tana maida
kofa ta tsaya jikin kofan takai karaman yatsanta baki tana cija tai shiru tana tunani wai wani kalan aljanu
suka shigeta jiya? Bata taba jin kalan abinda taji jiyaba, dukawa tayi tasa hannayenta biyu saman kanta
tace “na shiga uku, why did I call him? Why Safeerah?” Fara tuna all dirty kalanan data gayamai tayi
dasauri tace “wayyyooo Allah na mehaka? Shikenan zai daukeni yar iska” bakaramin bata lokaci tayi ba
kafin ta mike tace “yanzu wankan tsarki zanyi?” Ta tambayi kanta ita kadai abayi, hakanan dai tai brush
tai wankan tsarki kalabanta sun jike sharkap tadaura towel tafito daidai itama Ammi na shigowa dakin
dan gayamata ance iyayenta zasuzo akunyace Safeerah ta sunnar da kanta kasa ganin Ammi, itama
Ammi kallo daya tamata saitai kaman bata gane komiba tace “mijinki yama Dady message iyayenki
zasuzo this morning, so ki shirya, i think bayan sun tafi sai Dadyn ki ya saukeki a school Nana da Ameerah
dai zasu tafi, gaydama Ammi kai tayi tama kasa magana duk kunya yakamata yanzu Ammi zatace mesa
taga ta jika gashi tafita.
Ammi tana fita kasa tasauka tana kiran wata mai gyara datamata aikin Layla bari kawai ta gyara yarinyar
nan ko na 1week ne kawai sai abasa matarsa kada su shiga hakkin su tundadai both of them love each
other, and Salim regret actions nashi, kawai su tafi abisu da addu’a kaya Safeerah tasaka tai salla sannan
tai dauri tawuce tafita tashiga kitchen tasa hannu a aiki, wuraren 8 su Nanah da Ameerah suja tafi school
har wajen mota Safeerah tarakasu sannan tadawo ciki Daddy dake zaune a falo yace “jeki gayu Abban ki
yaga nafi wanchan sojan iya kula dake” dariya Ammi tayi tace “kai Mamman bazaka kasheni ba” Daddy
yace “I lie Mamamia?” Da idanu tamai signal karsuyi abun kunya gaban matar dansu hakan yasa yace
“tafi sama abinki” dayake Dady yafadama masu gadinsa Salim na zuwa budemai gate akayi yashigo yayi
parking mota sannan yafito, Baba ma yafito yasha shadda gizna fara kal da malummalum da hula mai
kyau, Mama ma tafito lace tasaka mai kyau HKG kuma duk Salim ya musu kayayyakin nan tasa mayafi
mai kyau tasaka dan kunne da sarka da handbag a hannunta wlh sunyi kyau wato kudi da kwnaciyan
hankali yayi cikeda dattaku Baba yasa hannunsa yakama hannun Salim da idanunsa yayi ja kana ganinsa
kasan idanun nan basa samin bacci yana sanye da jumper dark blue sunmai kyau sosai suka fara tafiya
daidai ana bude kofa Daddy da Ammi suka fito ganin yanda mahaifin Safeerah yakama hannun Salim
saida abin yama Daddy dadi sosai da ita kanta Ammi murmushi da fara’an kan fuskan Dady ya fadada
sosai yace “wannan mara kirkin kake rikewa haka Alhaji” Baba shima cikeda fara’a yace “I’m tired of the
injustice da akema d’ana ana gwadamana san rai, bayan ga mara gaskiyan yarku tareda ku kuna
riritawa” Ammi tace “y’ata kam bata laifi, laifi ai sai sojojin ku” Mama tace “wannan uwar taurin kan ake
kira da mara laifi gaskiya ana nuna mana son zuciya” duk sukai dariya looking like one happy family,
Dady yabama Baba hannu sukai gaisa while Ammi ta rungume Mama sosai tace “Bismillan ku” shiga
falon duk sukayi suka zazzauna Dady yace “banyi breakfast ba nace saina jiraku, Ammi abamu abinci”
tashi Ammi tayi tace “daughter na” daga sama Safeerah tace “na’am Ammi” bude kofa tayi tafito wani
atampa tasa mai bala’in kyau gown ne green da milk, tadauki karamin gyale milk tayafa aka, tasauko
cikeda kunya Baba da Mama duk suka kalleta tunda Safeerah tai aure sai yau suke ganinta Safeerah tayi
kyau sosai takara haske wlh sosai jikinta na nuna hutu Baba da Mama na zaune kan 2 sitter Salim na
zaune kan 1sitter dake gefensu, akunyace tazo har gabansu ta duka kasa daurewa Salim yayi saida ya
kalleta ya tsareta da idanu kaman yayi shekara bai ganta ba inda ya mareta ya kalla ya washe tass da
wuyanta shima ya washe tayi kyau sosai wlh yanason Safeerah sosai, Ahankali tace “Baba ina kwana
Mama Ina kwana” atare Baba da Mama suka harareta dasauri ta sauke kanta kasa Dady yace “ahhh nifa
bazan yarda ba, azo har gidana ana hararan mini diya, Daughter tashi ku hada mana breakfast tukunna”
tashi tayi tabi Ammi Baba yace “tai abun laifi ai dole” breakfast aka kawo duk akaci banda Salim da baici
komiba inama yake iyacin abinci Safeerah dai na gefen Ammi da Daddy abinta, Dady yaji dadin yanda
Baba da Mama suka saki jiki sukaci abinci sai yaji ya yaba da halayyansu sosai
Gamawa akayi Safeerah ta kwashe komi tass akai clearing sannan tadawo zata zauna akasa Dady yace
“maza zauna kan kujeran nan dake kusada nawa” zama kujeran tayi, Dady yace “ni mesa kuka zomun da
yaron nan gidana, sabida kune na yarda security suka budemai gate” gyaran murya Baba yayi yace
“Alhaji dalilin yarona nazo gidan nan yau na kuma bugo wannan sammako, d’ana yazo ya sameni ya
sanar dani komi da komi daya faru, kwarai nasan d’ana yayi kuskure amman kuma idan anyi nazari bashi
kadaine yayi laifin nan ba, diyarku tai kuskure number one na karya da boyema mijinta abu, na biyu
akanme tana matan aure zata fito ba lullubi waje mijinta na tare da abokan aikinsa? Saikuma na karshe
gabaki daya wannan matsalan set up ce wanda yan uwana na jini suka hada sherin nan, diyar yayata
Salma, wanda yanzu an kamata tanachan tana amsan hukunci”.
EPISODE
9️⃣
4️⃣ 9️⃣4️⃣
Baba yadanyi shiru yace “sunzo raba auren nan, burinsu ne suga sun raba to mesa mu muna iyaye zamu
basu wannan satisfaction na araba auren, zancen kotun nan kwata kwata baimin dadi ba, kuma bazan
yarda ba, anata azabartar min da yaro toh enough is enough, nazo na gaya muku ban yarda da zancen
kotu ba kuma wannan aure mutu karaba, Salim yayi kuskure amman yagane kuskuren sa, ya roki gafara,
itama diyar taku yaroketa gafara ya bata hakuri ya lallameta, dan adam ajizini munama Allah laifi ya yafe
mana, amman mu muce bazamu yafema juna ba? Gaskiya gaskiya ba’ayima d’ana adalci ba kwata
kwata, saisa na wanko kafa nazo na ganka” dudda maganganun Baba yama Daddy da Ammi dadi sosai
arai amman Daddy yace “duk namiji mai taba lafiyan iyalinsa bai chanchanci ya zauna da mata aduniya
ba, y’ata diyace mai daraja, mai kima, mai martaba, waye shi dazai ce zai tabata? Waye Salim? Bazan
taba yarda da duka ba kodako set up ne ko wani abu, ai shi yasa hannu yayi dukan ba Salma ba ko? Shiya
lallasata batare da bincike ba, dukanta sakone na bayason zama da ita, kayakuri amman hukunci na still
stands yagama zama da Safeerah yaje cha ya auro soja irinsa, yar karaman yarinyata bazata iya
managing miji mai mahaukacin zuciya da zafin kishi da tsadtsauran ra’ayi irin na Salim ba, wai kasan
sharuddan daya gindaya mata kuwa”
Daddy yanunama Baba hannu yace “na farko bayason kawaye, bazatai mu’amala da kowa ba namiji ko
mace, ba zuwa suna ba zuwa bikin dangi, babu su yar tiktok da su social media, ba taba waya yana gida,
ba fita da mayafi a wannan zamanin zai maida matarsa matar kulle?” Safeerah Baba ya kalla dasauri ta
sauke kanta kasa gabanta na faduwa strictly Baba yace “sirrin ki da mijinki kike fada”? Dasauri Dddy yace
“nina tambayeta nine tambayeta nace ta gayamin duk abinda Salim yace mata karka zarewa y’ata idanu
kasamin ita kuka” wlh dan murmushi Baba yayi cus he finds Baban Salim super funny, faram faram dashi
abinsa, Baba shima cikin dattaku yace “to meyayi na laifi anan?” Wani sanyi Salim yaji aransa yana wani
kara son Baba, Baba yace “ai namiji wanda ya san kansa ne yasan yagayawa iyalinsa haka, kina matana
akanme zan dinga barın zuwa kowani gidan biki da suna ita taga tata mahaifiyar na zuwa”? Yakalli
Safeerah da kanta ke kasa sannan yace “me akeyi da kawaye wannan zamanin da babu komi zuciyansu
sai hassada da bakin ciki? TikTok bakuga yanda yaranmu musulmi na arewa ke badala awajen ba? I see
nothing wrong in abubuwan da Salim yafadi a dokokina, Safeerah is a small gullible girl that need namiji
tsayayye akanta dake watching over all affairs nata, turo baki kadan Safeerah tayi ganin yanda su Baba
ke goyon bayan Salim, Baba yace “namiji shine wanda zai ijiye doka agidansa kuma dole abi as long as
bai sabama koyarwar Annabi Muhamamd SAW, yau ko mu iyayenta Salim yace bazata kara gani ba ya
isane kuma dole tabi yanzu Salim shine number arayuwanta kafin mu, Annabi yace da ace bawa zai
iyama bawa sujjada da ya umurci Mata tama mijinta sujjada, banda haka karku manta a cikin suratun
Nisa’i Allah yace arrijalu Qauwamuna alan nisa’i, akanme bazatabi dokokin mijinta ba, ita ke aurensa ko
shi ke aurenta” Dady yadan tabe baki yace “tunda ayoyi da hadisai ake jawomini, awani hadisi ko aya
akace miji ya mari mata”? Dan murmushi kadan Baba yayi wlh yanason mahaifin Salim yace “Annabi yayi
hani ga marin mace kwarai Salim yayi kuskure, amman kuma akwai wani instances daya kamata a
hukunta mace” dasauri Dady yace “naga alama ashirye kazo ka wanke danka” Baba yace “kwarai kuwa
dan ba duka laifinsa bane, kuma yatuba sai ayafemasa abasa matarsa, akashe zancen saki dawani kotu,
koba hakaba Maman Feerah”? Dasauri Mama tace “kwarai na amince da maganan Malam dari bisa dari,
Safeerah ita ta tunzurasa yayi abinda yayi, mesa tai karya? Mesa tafito ba hijabi? Zuciya fa batada kashi,
babu wanda baya kuskure, d same way Salim yayi accepting nata da flaws nata da komi, itama tai
accepting nasa da flaws nasa ta koyi zama da mijinta, kuyi transparent zaman aure, banda boye masa
wani abu, ta killace jikinta da suranta, yi nayi bari nabari anayi haka banga abinda zai kara kawo musu
fada har akai ga ya mareta ba da izinin Allah, sannan mu iyaye zamu bisu da addu’a, dan Allah, badan mu
ba ku janye zancen court dinnan, mun yafewa Salim ku basa matarsa, jibesa bayacin abinci duk ya rame,
idan wani abu yasamesa fa, ba’a gyara kuskure dawani kuskuren, rabasu kun dauketa will only drift them
apart su kasa fahimtan juna, wannan fadan da matsalan dasuka samu will only make them understand
each other, ma’aurata ne they need to learn how to forgive each other how to live together and how to
unite and becomes a team, kubasa matarsa kuma ke!” Mama takalli Safeerah da kanta ke kasa Ammi
tace “karkima y’ata fada babu abinda tayi” Mama tace “itako tai laifi Hajiya” Mama tace “duk randa wani
abu zai faru ki kara boyema mijinki, ko sabida kina fushi dashi kizo nan kihada masa gurma harda fadin
sharuddan sa sabida kinsan za’a goyamiki baya kin sami gindin zama ko to sainazo na ciccimiki mutunci
shashasha kawai, ke kin dauka zaki iya rayuwa ba Salim ne? Bazaki yafemai ba, da baki abin duka ba zai
dakeki ne, kika kara bata masa rai har gida mu zamuzo da dorina mu lallasaki” Dady yace “ikon Allah!
Ana bazamana son rai Ammi” duk sai akai dariya duka iyayen duk sukaji kaunar juna sabida yanda kowa
yanuna halin mutunci da dattaku, Mama tace “maza sauko kizo ki duka gabansa ki basa hakuri” haba
Dady yamike yakama waist yace “wa za’a bama hakurin”?
EPISODE
9️⃣
5️⃣ 9️⃣5️⃣
Saura kadan Baba yayi dariya wannan Daddy haka wai wai wai wannan ai shine Dadyn gurbata tarbiya,
Dady yace “shibai bata hakuri ba itane zata basa hakuri” Baba yace “itace karkashin sa tabasa hakuri
Alhaji” Dady yace “ita daya kikkirba”? Baba yace “wannan haka yake amman ita zata basa hakuri” yakalli
Safeerah yace “maza basa hakuri” Daddy zaiyi magana saiyaji Ammi ta rikesa hakan yasa ya matsa daga
gaban Safeerah, ahankali Safeerah tazoma daga kan kujeran Baba yace “wuce tafi chan gabansa” Kanta
akasa taja guiwa har zuwa gaban Salim da kansa ke kasa, kanta na kasa ahankali tace “kayakuri Ya Salim,
I lied to you and nafito babu hijabi, I’m sorry about everything” dago jajayen idanunsa Salim yayi
yakalleta sai ahankali yakai hannunsa yadaura kan saman fuskanta yakalli inda ya mara cikeda tsantsan
so yace “I slapped here ko My Feerah?” Duka iyayen kallonsu suke, dan dago kanta Safeerah tayi kadan
ta kalleshi idanunta sun cicciko da hawaye gently yasauko gabanta yashafa wajen har zuwa wuyanta
yace “I am such a bad husband ko! I’ve hurt my Feerah, the only girl data taba curing pain dina I gave her
pain, I am sorry, I love you Safeerah” duka iyayen sauke kansu sukai kasa itama Safeerah taji mugun
kunya tasauke kanta kasa dasauri hannu Salim yakai zai hugging nata Dady yace “dan bantan uba abinda
ka iya kenan to cikata tuzurun mara kunya” Dady yataho wajen cikeda bambami yana kallon Salim din
yace “dalla cikata, wayau zaka mata anjima kasake dukanta, tashi tafi sama abinki daughter na” ba musu
Safeerah ta tashi kanta akasa tawuce sama duk kunya yakamata ganin Salim na neman rungumeta
gaban iyayensu, Salim yabita da kallo kafin tasauke kanta kasa kaman yayi ihu Daddy namai wulakanci da
tozarci, Dady yazauna ya kalli Baba yace “sabida mutuncin ku da nunamin ku yan halas ne kunyi dattaku
kunzo harnan naji na janye maganan raba aurensu da zancen kotu duk zan janye, amman bazan muku
karya ba zancen basa ita su koma gidansu zandanyi tunani kubani sati daya zan kiraku, bawai sabida ban
yarda da all maganganun ku bane wlh na yarda, kawai nasan halin Salim ne, Salim d’ana ne, nasan waye
shi, nasan kalan zuciyan sa, baku taba ganin Salim idan yana action bane but yaron nan abin tsoro ne,
inaso yaje ya nemi lafiya, akwai wani therapist danama magana inaso yaje ya gansa sai mutumin ya
fadamin da gasken gaske Sakim nada lafiyan brain baida ciwon hauka shine zan basa matarsa, amman
namuku alkawari duk wani abu na janye, dan Allah banso kuyi gardama dani, nine mahaifin yaron nan
nasan waye shi sosai!”
Zuciyan Salim harwani kuka kuka yake, idanunsa sun dawo kaman wuta kawai yamike yafice kowa yabisa
da kallo yafice, zuciyan Baba yamai badadi ita kanta Ammi taji wani iri, Mama ko har hawaye saida
yatarun mata a idanu tasa gyale ta goge, jikin Dady yadanyi sanyi yace “kuyakuri bakaramin laifi Salim
yayi ba, banson koda wasa yasake maimaitawa, saisa I just want to make sure this is the first and last
time” ahankali Baba yace “amman dan Allah karya wuce sati dayan baka basa matarsa ba, karyaje ya
shiga wani hali duk Allah zai kamamu anan” anatse Daddy yace “in sha Allah”
Mama ta kalli Ammi tace “zan iya ganin Safeerah?” Ammi tace “haba keda gidanki, tana sama daki na
biyu” tashi Mama tayi tawuce sama tabude dakin Safeerah na kwance akan gado taga Mama dasauri
Safeerah ta tashi, ran Mama ba dadi tace “Safeerah wai ke bakida hallacci? Ana azabtar da Salim sabida
ke? Idan yaje yafada wani hali fa? Ke yarinya ce? Wannan ne aurenki na farko? Yaje yafara neman wasu
matan banza fa? Kin dauka is easy for mutum mai shekarun sa yayi aure yadawo zama kuma ba mata?
Ke baki kalli idanunsa kinga nadaman abinda yamiki ba? Laifinsa ne? Danginki sune suka hada miki
gurmin nan so the problem comes from you not even him kawai reaction nasa ne was wrong but sone
yaron nan loves you too much, bakison Salim ne Safeerah!” Mama ta mata tambayan dayasa Safeerah ta
kalli Mama da gudu tama kasa magana, Mama tace “answer me baki sonsa ne?” Kasa bama Mama masa
tayi Mama ta tsareta da idanu sai kawai tace “idan har kinason mijinki gwara ki mike tsaye, kika rasa
Salim ko wata ta kwace miki shi bazaki taba samin wanda zai soki kaman shi ba, wake up and take
advantage of mahaukacin son da yaron nan ke miki kaman mara hankali, don’t lose your chance akansa,
duk abinda mutum ke wahala akansa yakanzo yafita aranka wlh so wake up Safeerah!”
Mama na maganan tajuya tabude kofa tafice dan ranta abace yake Baba yamike ganinta yace “to
Assalamu Alaykum zamu tafi” rakosu su Baba sukayi itama Safeerah tafito jikinta duk yayi sanyi tafito har
wajen motan tazo Salim na ciki but ya makala bakin glass Safeerah tadan saci kallonsa amman ko kallon
inda take baiyiba gabanta kawia yafadi shiga mota su Baba sukayi duk basu cema Safeerah komi ba Salim
yaja motan sukabar gidan Dady yace “maza jeki shirya na saukeki school”
EPISODE
9️⃣
6️⃣ 9️⃣6️⃣
BAYAN 6 DAYS!
Salim bai kara kiran Safeerah ba hakan ya mugun mugun damunta, kullum kuma saita duba chats nasu ta
kalli video sa sha’awa kaman zai kasheta so kawai take ya kulata amman shiru, but kullum saiya aiko
mata da flowers ita so take yakirata yayita lallabata amman yaki, kuma tadena sa gyalen saidai idan
tasaka abaya.
Yau tanada lectures by 8 itama Lubna haka tsaf ta shirya cikin wani milk color Yasmeen abaya yamata
kyau sosai, sai wani kara kyau take, fatanta yayi super fresh sosai, ko magungunan da Ammi keta bata ne
oho amman dai takara kyau bana wasaba, hips dinta sai fitowa suke suna kara ma shape nata kyau,
books nata ta hada a jaka dan tayi karatu jiya tadauki jakan tafito da Lubna suka hadu itama ta shirya
tace “wow Anty Safeerah kinyi kyau sosai yau, muje Daddy na jiranmu a waje” fitowa sukayi bayan
sunma Ammi sallama takara bama Safeerah tsumi tasha, suka fito Nanah suka gani tareda Dad da Auwal
a compound wajen mota, kallo daya Safeerah tama Nana ta sauke kanta kasa Daddy yajuyo yace “taho
Safeerah ga yar uwanki Nanah Khadija sunzo yau” tahowa tayi kanta na kasa takalli Ya Auwal dake mata
murmushi tace “ina yini Ya Auwal” tadan kalli Nanah kallo daya tamaida kanta kasa tace “ina yini” Auwal
yace “Amaryan Ya Soja, ina yayana?”Akunyace ta runtsuna kai while Nanah itama ta dauke kai daga
kallonta tace “ance bakiji dadi ba, yajikin”? Ahankali Safeerah tace “fine thank you” suka gaisa da Lubna
sannan Daddy yace “saina dawo Nanah, bari natafi office” yakalli Safeerah yana bude musu baya yace
“zoku shiga daughter” wani iri Nanah taji what is in this Safeerah da kowa ke sonta, Dady called her
Nanah but yakira Safeerah da daughter dan dagokai tayi karaf tahada idanu da Auwal da bayamata da
wasa dasauri tawuce gabanta ma faduwa kafin ya danneta a mota yanzun nan tawuce gida har school
Daddy yakaisu yasaukesu sannan yawuce dan yanada meeting kowa department dinsa yawuce zasu
hadu around 1 suyi salla, hakanan yau tunda tashiga class she was looking forward to ganin yan aikinsa
Aikensa amman shiru har one Lubna tazo department dinsu atare suka tafi mosque salla suka fito dan
tafiya cafeteria suci abinci suna tafiya suna hira kawai faduwa Safeerah taji gabanta yayi dasauri ta tsaya
Nanah ta kalleta tace “lafiya”? Kamshin Salim Safeerah taji tanaji da batasan sanda tawani juyo dasauri
ba saura kadan tafada kansa ita kanta Lubna saida ta firgita ganin Salim yana sanye cikin wasu green
kayan sojoji common flag idanunsa sanye da wannan matsiyacin black glasses dinnan dayake sa kaji
shakkansa, bayansa sojoji guda biyu Maza amman duk kansu akasa, hakanan jikin Safeerah rawa yahauyi
wlh ta bala’in tsorata itama haka Lubna dasauri tace “Yaya ina yini” da hannu yama Lubna alamun tabar
nan strictly yace “go to your class!” Dasauri tace “yes Yaya” tawuce itama Safeerah tajuya zata wuce
yace “shiga mota!” Faduwa gabanta keyi saikuma ta daure ta danne zuciyanta tajuyo takallesa amman
yamata kwarjini saitai lowering gaze nata tace “I have class Salim!” Sosai Salim ke kallonta, saikuma
yakalli agogon hannunsa na rolex calmly yace “you have 5seconds to get into this car or I make you get
in” dudda gabanta na faduwa daurewa tayi ta tsaya wai Salim dinnan yamata laifi yazo yana mata iko da
isa but she’s so happy to see him deep down, tadaure cikeda tsiwa tace “nace maka inada class kuma ina
zani”? Babu ko kunyan sojojin dake bayansa yace “kinada class inada bukatan hakkina, muje kibiyamin
bukata na and come back to your class” ran Safeerah baci yayi tsigan jikinta na tashi ta turo baki tace
“babu komi tsakanin mu, ni ba matarka bace, kaje ka nemi abinda kakeso wani waje!” Kai tsaye yace “for
now sainaci sadakina! Aka raba auren zan iya hakura cus Salim bayacin haram, let’s go” kawai yasa
hannu ya fizgota aka budemai bayan mota tashi daya yasata batare daya bari tayi ihuba ya shiga shima
yarufo kofa wani car ne da sojojin ma basa ganinsu bayan is totally sealed.
Ta bala’in firgice cikeda tsiwa tace “mehaka? Wlh zan fadama Daddy” hannu Salim yasa ahankali yazare
glasses na idanunsa yadaura mata jajayen idanunsa yanda Safeerah ta firgita batasan sanda ta matsa
chan karshe ba his eyes were looking like blood, rabonsa da bacci tun rannan databar PH, ga sha’awa na
hallakasa idan bai sadu da Safeerah yau ba he can die today.
Dauke idanunsa yayi daga kallonta yasa hannu yaciro karan taba daga aljihu da lighter ya kunna yana
sauke glass kasa Safeerah bata taba sanin yanashan tababa sai yau, wani farm house nasa aka kaisa
kaman turai yahadu iya haduwa, suna isa sojojin suka sassakko sukace sir, rage glass yayi yakai hannu
aljihu kudi yazaro yamika musu suka wuce suka fita suka rufomai gate gidan yarage just him sannan ya
lumshe idanu yana buso hayaki gabansa natashi sosai, gaban Safeerah na faduwa ba kakkautawa, cikeda
tsiwa tace “nace ka maidani school” yunkurowa Salim yayi ya fizgota tawani fado jikinsa gabanta na
faduwa but ta dake, karan taban ya cire daga bakinsa ya yar ta window yakalleta cikin idanu yace “ni
kikema tsiwa?” Safeerah na kallonsa tace “ni…..ni…kadena tabani” wani kalan fizge belt nasa yayi yadaga
bombom nasa yawani ja wandon sa da boxer nasa kasa gaban Safeerah ya mugun fadi ganin yanda yaja
wandonsa kasa katuwar buransa ta mugun tashi jikinta na kyarma, tace “mehaka? Eh? Wlh karkamin
ko….m……” doguwan riganta yadaga sama jikake kiiiiit ya barka pant nata a zuciye kawai ya dannamata
bura yana zaunar da ita da kyau kan cinyansa ba imani danko patient na iya fita su shiga ciki bai dashi
maybe sai after yagama first round in this car ya soka mata gindinsa dayaki shiga pussy nata kaman yayi
shekara basuyi sex ba, Safeerah tafashe da kuka zatai kokawa dashi yariketa kawai yau baida hakuri
jijiyoyin kansa na fitowa, cikin husky voice yace “I must f*ck you kokinki kokin so! Bayan mun gama
continue with your anger but saina biya bukatata Safeeerah!” Yasake tura mata gindin Safeerah jitayi
kaman zata mutu batasan sanda tace “Abeee yakuri!” Kai tsaye yace “why apologizing so soon? Masu
tsiwa basa bada hakuri ai” daidai ya mugun soka mata gindin kiiiiiii ya shiga ciki da kyar kaman yana
yagata……
Ihu Safeerah tayi sosai. “Wayyyoooo Abeee!” While Salim nawani irin lumshe idanu yace
“uhnnnnnnnnn” yanaji kaman zai zare dan rabonsa da gabanta kaman yayi shekara dari yakeji, Safeerah
tawani rude ta mike zata sauka daga kan cinyansa yakama waist nata da gudu kaman mahaukaci yakeji
bugata akan dick din kawai saita fashe da kuka cus yana mata ciwo dan bai bari ta jikeba kaman kawai
punishment yake mata dawani irin gudu ta rungumeshi tasa kansa a kirjinta cikin shagwaba sosai tace
“Abee wlh bazan kara ba! Allah wannan da zafi wannan dazafi Abe……” wani juyata yayi kan kujeran
bayan yashigeta ta doggy ashe all this while Salim baitaba mata cin mugunta ba sai yauWlh wlh she
thought kayan cikinta da ass nata yake neman zubowa dashi waje gashi ya mata mugun dannawa akan
kujeran nan he’s fucking her kaman he’s an animal kuka kawai Safeerah take hartama soma shidewa
Salim yafara ihu ahhhhhh! Uhhhhhhh! No no noooo damn it zan kawo! Wlh kika kara hanani kanki saina
cinyeki kowa yahuta, juyemata cum yayi cum din yama cikin jikinta yawa ma haka yabata kujera da
kayansu jikin Safeerah har makyarkyata yakeyi kaman bashi yakawo ba hannu daya kawai yasa
yadauketa yana kallonta taci kaniyanta hawaye sai bun idanunta suke ko damuwa dayaja wandonsa
baiyiba yawuce da ita cikin flat din yabude kofa Wowww falon kaman a turai kujerun gadone a falon ga
dakin duhu sai tv dake aikiWucewa bathroom yayi da ita suka shiga yaja gown nata yacire ya yar yakai
hannu zaiyi unhooking bra wani irin fashemai da kuka tayi kaman yar baby tana kallonsa kaman yanda
shima ya tsaya yana kallonta Adam sanyayye yace “what!”? Hugging nasa tayi tace “dan Allah kayakuri
Abeee kaji” cirota daga jikinsa yayi yakalleta sauke kanta kasa tayi tace “wlh bazan karaba” ahankali yace
“I’m not ready to forgive you na wahala da yawa, ina mijinki and u went to another house kikai
zamanki?” Girgixamai Kai tayi da sauri jikinta na rawa bana wasaba,Baki tabude zatai magana ya daka
mata tsawa. “Quiet!” Shiru tayi, cikin fushi yace “I know what I did was wrong, I’ve apologized, see zaki
iya kiyita fushinki when we lives together, why will you leave my house ahhh! Duk randa muka kara
having issue kikabar gidana kikaje wani waje know that this punishment awaits you, anything that
happens in your life I want to know, no matter how small or big, karki kara boyemin wani abu kinji?” Da
gudu ta gyadamai kai, ahankali yace “kika koma guda tell Dady zaki koma gidan mijinki am I clear?”
Gyadamai kai tayi da sauri kawai yasakin musu shower yayi pinning nata abangoYana kallon yanda ruwa
kebin saman kanta da kalaban da akamata zuwa fuskanta, gabansa na faduwa sosai murya chan kasa
yace “I love you” manna fuskansa yayi kan nata yana shakan kamshin datakeyi kafin ahankali ya karbi
bakinta yana sha yadebi ruwa yakai hannunsa gabanta yana wanke mata pussy cus yanason all cum din
sufita,He wanna suck her, yanda yake wanke gabanta har wani zuba take jikinta na rawa rawa zaro
hannunsa yayi sai kawai ya duka agabanta yakalleta da gudu ta kankame idanu yace “bari na sha miki”
kunya ne ya mugun kamata kafin ma tai wani abu yadaura bakinsa awajen yafara sha ruwa na dukansu
dukansu biyu wlh Safeerah ta dauka haukacewa zatayi, is as if yanzu data gayamai tanason abun yayi
perfecting game dinsa dudda wajen na mata ciwo but dadin ya kore zafin datakeji kaman zai cinye mata
gindi gindi saida yaga tanayi kaman zata fadi sannan kawai ya daurata saman pit dayake arufe tana ijiyan
zuciya yakama dick nasa dake dalala calmly yace “suck me Baby”Bakaramin kunya abin yabata ba
dasauri ta kulle idanunta tana bude bakinta yakai buran bakinta da kyar bakinta ya iya daukan rabi sha
tayi Salim yafara ficewa hayyacinsa omoh dan karamin bakinta can suck dick oooo kawai daukanta yayi
chak da ruwa duk jikinsh ya kashe shower yafito yasata agado yakwabta ajikinta yasaka gindinsa cikinta
Safeerah ta runtse idanu tanajin dadin sex kadan kadan kaman girmansa ke hanata jin dadin sex
dinAmman yacita kaman zai hallakata wlh he made sure Safeerah tai nadaman barinsa shi kadai kaman
mara mata saida ya fan she kwanakin nan Salim gabaki daya baisan me gajiya ba har numfashinta saida
ya birkita sabida wahala yakawo sau uku sannan ya kankameta yanashan boobs bacci yayi awon gaba
dashi daya dade baiyibaItama Safeerah haka bacci ya kwasheta na wahala wajajen 5 tabude idanunta
kadan ita har zazzabi zazzabi takeji sabida tsabagen wahala ya kallesa yabata tausayi wlh ya rame sosai
yayi wani irin duhu na damuwa, she knows tana sonsa but she’s just praying Allah ya ragemai zuciyan
nan, idan Allah ya rage mai he will be so happyTana ahaka har 6 baitashi ba dan motsi tayi da gabanta na
faduwa shikenan su Daddy zasusan komi cus zaizo daukansu Lubna kadai zai gani to yanzu yazatayi da
kunya, hannuwanta da babu karfi tadaga da kyar ta taba kansa murya chan kasa tace “Abeee” ko motsi
baiyibaWlh saitaji yabata tausayi, hannunta tadaura saman kansa tafara shafawa hakan yasa yabude
idanunsa kadan sun rike ja sosai yakalleta ataushashe itama kallonsa take murya chan kasa yace “I love
you so much Safeerah! I’m sorry for hurting you kinji” lumshe idanu tayi tanajin maganan sa har kasan
ranta, sai kawai tai hugging nasa ta kwantar da kansa a kirjinta murya chan kasa tace “I love you Ya
Salim” Dasauri Salim yadago kansa yakalleta ta runtse idanunta tace “me kikace?” Pillow ta kife kanta
tace “ni bance komi ba” wani hugging nata yayi dagudu yace “thank you wife ohh my God I’m so happy
today wlh” ya shiga manna mata kiss tako’ina kafin ahankali yace “na maidaki gida?” Girgiza mai kai tayi
alamun a’a tace “ni kunyan Daddy da Ammi nakeji” murmushi yayi yace “dama bazan komar dake ba,
zomuje muyi wanka, tommorow inada appointment dawani immigration officer I want to get passport
for you, we need to travel for our honeymoon, wani country kikeso kije”? Murya chan kasa tace “Saudi”
kankameta yayi yana kissing nata yace “okay Baby” daukanta yayi yawuce bayi da ita sukai wankaTunda
Dady yazo daukansu Lubna ke fadamai Yaya yazo ya dauki Safeerah, Dady kawai murmushi yayi baice
komiba, daman yana shirin yabasa matarsa wlh one of this days yasan yaron ya wahala sosai.Bayan sunyi
wanka fito da ita yayi yasa a mota yatokasu zuwa gidansu a barrack bayan ya tsaya a hanya yasaya musu
abinci daban daban parking yayi yafito yadauketa tai lamo ajikinsa yashiga da ita ciki shima yafito ya
kwaso duka kayan abincin ya shigo dasu yarufe kofaYazo sai kallonta yake tai kwanciyanta kan kujera
kitchen ya wuce yahada musu abincin da ya siyo yafito yazo wajen yana kallonta zama yayi yadagota
yace “let’s eat Baby” abincin yakai bakinta ahankali tabude baki ta karba daidai lokacin kiran Daddy na
shigowa wayansa dan dakatawa yayi saiya dauki kiran yakai kunnensa kai tsaye Daddy yace “kuna ina?”
Anatse yace “barrack” ahankali yace “kaga Dr?” Ahankali yace “eh next appointment dina is next two
weeks” cikin dan tattausan murya Ddady yace “Salim karage zuciya karage fushi, sannan kadinga bincike,
I don’t want what happen to repeat itself kanajina” kwanciya hankalinsa yayi jin Daddy ya sauko yace
“tom Dady” Dady yace “Allah yamuku albarka ka gaidamin da daughter na, karkuma kahanata zuwa
school” ahankali yace “tom” “saida safen ku” ya katse wayan, Safeerah dake gefensa tace “yahakura”?
Murmushi yamata yace “yes” kankamesa tayiTana murmushi kasa kasa sai kallonta ahaka suka cigaba da
cin abinci, sannan ya kaita sama dakinsa ya dauro alwala yace “bari naje moques” gyadamai kai tayi
yawuce yafita da kyar ta taka tashiga bayi ruwan zafi ta shiga sosai ita yanzu yazatayi yanda tasami miji
mai katon bura, girmansa yasa takasa enjoying yanda yakamata taji dadin jikinta tafito tai salla sai kawai
ta kwanta wuraren 9 yashigo wanka yayi yazo gadon kawai yakashe wuta yafaracin Safeerah wlh Salim
kaman zai zare sabida dadi, tun dare sai safiya yagama sukai salla yacigaba Safeerah idanunta sun
kumbura da kyar yabarta sukai breakfast yadauketa har mita hijab tasaka yakaita immigration wani VIP
office just them aka mata capturing na passport suka dawo guda cus Saturday yau baSchool, ita karan
kanta batasan Salim na sonta ba sai yanzu babu kalan gifts dabai siyamata ba amman tana wahala a
hannunsa inhar yana gida cinta yake, kawai tun tana kuka tama dena, on Monday da kansa yakaita
school din dudda har ransa bataso but he just decide to let her be yaga tanaso yarakata har class har
seat yana kallon yan ajinsu ganin few maza garesu a nursing din yadanji dadi yatafi.
Base yakoma yasa aka kawomai Salma datai bakin wahala tana ganinsa tafara kuka harda na bala’i tace
“dan Allah kayakuri” anatse yace “change your ways idan you want a happy life for yourself, go home”
yasa aka fita da ita har gida aka kaita Momma tai kuka Salma haka, Shamsu ma yadanyi kadan saikuma
yahau musu fada yace Salma tafito da miji su mance dasu Baba.Bayan 2months yau da kansa Salim yaje
yadauko Waleed dayayi hutu a school, watanta uku kenan da aure bata taba zuwa gidaba, gidansu ma
har yau bai bari taje ba, babu inda take zuwa sai school da kansa zai kaita, wlh ranakun da takeda
lectures daya biyu parking zaiyi ya jirata tagama tafito ya maidata gida, takara kyau, takara fresh,Suna
shigowa anan bayin kasa yajiyota tana amai dasauri Salim yayi bayin Waleed na biyosa tana duke ruwa
yabata takarba tana yatsine fuska ta kuskure baki yasa hannu yadagota yace “meya sameki?” Waleed
takalla dayake kallonta sosai yana murmushi this is almost 3months baiga mamansa ba dawani irin sauri
tadauke shi tace “Waleed” cicikowa idanunsa sukayi da hawaye sai kawai yayi hugging nata sosai yace
“Ummmyyyyyy”Dagosa tayi tana kissing nasa akumatu tace “I miss my Waleed, ya school”? Dasauri yace
“fine Ummy, my teacher said I’m an excellent student” kallon Waleed Safeerah tayo sosai yakara girma
da wayau and he speaks so well his English is good, tanadan haki tace “okay muje I cooked for you”
ganin the way she’s breathing sai kawai Salim ya karbi Waleed yace “meya saki amai”? Kai tsaye tace
“tafashen nama kawai naji yasamin zuciyana yana tashi Abee, amman yanzu nama gama” dan kallonta
yayi sanda Layla keda ciki haka takeyi is Safeerah pregnant? Murmushi yayi sai bai sake cewa komiba zai
sayo test strip anjima tai test.
EPISODE 98
END
Wuraren 9 yashigo gidan tareda Waleed dayayi bacci yana jikinsa, wucewa yayi bayan yarufe kofa yayi
sama hannunsa rikeda ledan pharmacy, yataho sama dakin Waleed yabude ya kwantar dashi yanamai
addu'an bacci sannan yaja bargo yarufesa yafito daga dakin, dakinta yabude bata ciki hakan yasa ya
wuce dakinsa, yabude kofa tana kwance kan gadonsa tana yatsine fuska tana ganinsa tai murmushi ta
yaye bargo ta taso batai wata wata ba tai hugging nashi tace "kadawo"? Gyadamata kai yayi yace "muje
bayi batai musu ba ta bisa wani yar roba yaciro daga ledan yabata yace "peew here kibani" tsayawa tayi
turus tana kallonsa tasan menene roban nan sai yanzu ta tuna tun wannan period din datayi rannan
dazata
fara zuwa gidansu bata karayi ba yau 3month da yan kwanaki kenan da aurensu, kunya taji yakamata sai
kawai tarufe fuskanta tana murmushi yace "kaman Major Salim yamiki ciki fa, amman yi fitsari mu duba"
kin kallonsa tayi bataji kunyaba she peed yazo wajen ya amsa ita ta tsaya tsarki yadauki strip din yasa ciki
haba saiga jan layi guda biyu wani kallonta yayi sai kawai ya yar da roban yazo kawai yadauketa da gudu
yana murmushi yace "Feerah you are about to make me a father ohhh lord, Alhamdulillah
Alhamdulillah" kankamesa tayi saiya saketa yadago yana manmanna mata kiss sosai tana murmushi ita
karan kanta abin yamata dadi she can't believe tanada ciki, daga mata kiss jikinta harya motsa
kankamesa tayi sai kawai ya kwantar da ita akan gado and started making love to her shima yakamata
tuntuni yagane
ciki gareta dan tadawo tanason sex sosai fa, bata taba cewa no kotai kuka, saidai idan ya Bai fadama
kowa tanada ciki ba, itadai Safeerah ta fadama Baba, haka yadinga kula da ita, wlh bata wani laulayi,
saida tai 7months bataje ko gidansu ko gidansu Salim ba, rannan data tasashi agaba da kuka shine
yadauketa yakaita gidansu Mama taji dadin ganinta Safeerah tau kyau awa daya yayi sukaje nasu gidan
Ammi taga ciki da Daddy zokaga murna nan ma awa daya tayi sannan suka koma gidansu, tana shiga
wata 8 zasu tafi USA anan yakeso ta haihu yayi komi yagama.
Tana shiga 8 ko sai USA, suna chan nema Mama ke gayamata Nanah tayi aure, taji labari agari wai cikin
shege tayi ta zubar aka hadata da mutumin aure, Safeerah na waya da Yasmeen sosai kuma Salim
yamusu komi, dole itama Safeerah tai deffarring second semester nata sabida haihuwa.
Tana shiga 9months chop hip ta haihu shima this time CS ne a boy and a girl yan biyu dukansu sunyi
mamaki cus sunyi scan amman Salim yahana agayamusu Komi is just for the hospital, kaman zai zare nan
da nan Daddy de Mommy sukazo, bayan ta haihu da one month Nana ma ta haihu Baby girl.
Suna mutunci dan mutunci amman itada Nanah are not close at all same thing da Salim.
Bayan Syrs Safeerah tagama Nursing nata da yaranta guda uku, bayan twins takara boy daya, ga Waleed
dayayi girma yana tare dasu, har yau, har gobe har jibi Salim bai dena son Waleed ba bai kuma taba
banbance sa da yaransa ba.
BAYAN 19yrs!
Zaune suke duk acikin wani babban hall na oxford university sun zo for graduation na student, duk suna
zaune akace now we call for overall best student of medicine Waleed Shu'ibu tafi aka fara sosai while
Safeerah that is 39yrs yanzu ta goge hawayen dayake zubomata ta tsare wani handsome matashi dake
fitowa kagansa fari kal dakeda natsuwa Salim dayadan tsufa yanada 59yrs yanzu but he's still looking
damn handsome and classy yayi murmushi yakama hannun Safeerah yace "look at our son!" Basa award
nasa akayi akace yayi magana, dan shiruuu yayi sai chan yace "I dont have much to say if you know
Waleed you know I'm not much of a talker" yasakeyin shiru saiya kalli award din yace "all kids dedicate
award for their mothers right?" Yayi murmushi
Yace "in as much as my mom deserves this but there's someone I think deserves this much more than
her" yayi shiruuu chan yace "ance fathership is blood ties I disagree, sabida i have a step Dad that has
done everything for me, he consider me his son not his step son, ladies and gentleman this award is for
my Abeee!" Zokaji ihu da tapi Safeerah was crying and clapping for Salim dake murmushi cikeda son
yaronsa, Waleed yace "Abeee please come to the stage!" Sosai ake tafi Safeerah tace "kaje" ahankali
yatashi yafara tafiya ana clapping yaje har gaban hall din, graduation cap nasa Waleed yacire yadaura
akan Salim, yazare gown din yasamai sai yabasa award din tareda rungumesa zokaga yanda ake clapping
sannan Salim yadago yamanna mai kiss a goshi Waleed yakara hugging nasa he love and will always love
Abee dinshi Safeerah na kuka sosai akan kujera she was just so emotional.
END
ANAN NAKAWO KARSHEN LITTAFIN NAN WATO LOKACI BAI KURE BA!!!
MY SISTERS ALWAYS REMEMBER IS NEVER TOO LATE, SABIDA AN SAKEKI DOES NOT MEAN THAT IS THE
END! AKWAI GOOD MEN OUT THERE MAY ALLAH BLESS EVERYONE WITH GOOD HUSBANDS!!!
I STARTED THIS NOVEL ON 5TH APRIL YAU ALLAH YAYI ON 3RD NAGAMA!